Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
ma bayi suke ba harda iyayen nasu. Sai wurin 10:39am ya farka haWe da mi?a babu salati babu adduar tashi daga bacci ya wuce toilet direct, wanka yayi sannan ya fito yasa kaya,a lokacin da yake saka kaya ne Jummalo ta shigo cikin bedroom Win tare da sallama,amsawa yayi babu yabo babu fallasa.Wuri ta samu a gefan gado ta zauna,saida ya kammala shirinsa tsaf sannan ta dubeshi hade da yi mishi maganar abinda ya faru jiya da daddare,har complain din rashin kawo mata kazar amarci da yayi duk saida ta fadama masa. Tunda ta fara magana yake kallonta she?e?e,a ransa yana faWin 'Wai mai wannan yarinyar take dashi a jiki ne da ya sakani nace dole saina aureta,ko fasali bata dashi,mtwsss' saida ta kammala ?ofarinta sannan ya fara magana cike da izgilanci. "Ke! Ni sa'arki ne da zaki dinga min magana irin haka,to indai shan giya ne kike ma wannan ?orafin to yanzu na fara ke banda ma shan giya har ?an mata inna gadama zan kawosu gidan nan muyi yadda mukeso babu abinda zaki iya saboda gidana ne inada iko dashi,don haka karki sake min magana akan shan giya na,is my choice so you can't change me,ok" Shiru tayi a zuciya tana faWin 'Ni Jummalo na Webo ruwan dafa kaina da kaina. Haka dai rayuwar Jummalo ta cigaba da tafiya a gidan mijinta duk da bata taSa faWawa mamanta ba don kar hankalinta ya tashi,gashi ko nan da can ya hanata fita,kullum cikin Wibo ?an matansa yake kala kala,kuma buba abinda ta isa tayi.Duk da bai hana ci da sha amma fa wani lokacin har duka yake mata idan ?an i??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????skan nasa suka motsa.Wanan kenan. @@@@@@@@@@@@ ?angaren Zaliha kuwa sai dai in ce gwara Jummalo so dubu akan nata zaman auran.A sanda aka kaita gidan mijinta bayan kowa ya wuce,angon ya shigo Wakin nata babu sallama lokacin ita ma kamar Jummalo an lulluSeta da mayafi,zama yayi kusa da ita baice mata komai ba,can sai taji abu na mata waiwayi a jiki,da sauri ta yaye mayafin nata takai duba gun inda abun yake. Wani irin ihu ta saki tare da ?an?ame mijin nata tana tura fuskarta cikin ?irjinsa duk ilahirin jiki yana rawa,shi kuma mijin nata kunnanta ya lalubo ya fara magana. "?ayan mijin naki kike gudu ummmm Zaliha,shima yazo angonci ne haWe da kazarsa" A razane ta Wago kanta tare da fashewa da matsanancin kuka, tana kukan ta fara magana "Na shiga uku ni Zaliha!!! Wayyo ni!!! Wayyo ni!!! Don Allah ka fitarmin dashi,wallahi ina matu?ar tsoransa,na ro?eka da Allah" "Mijin naki kike tsoro kuma" "Don Allah ka cireminshi daga kan gadon nan" ?ara ?an?ameshi take tare da runtse idanunta da ?arfi "Wallahi babu inda zaije Zaliha,kamar yanda kowani ango yake angoncewa a daren farkonsa tare da amaryarsa to haka shima zai angon ce dake" "Niii!!! Kana nufin da................... Mu haWu a pages na gaba My Esteem Fans,domin tafiyar ta fara Waukar=?%?=?%?=?%?>??>??>??=?C?=?C?=?C???>??>??,ita kuwa Zaliha da wani abu ne zata angon ce haka gashi tana tsoransa??? Dama maza biyu ne ta aure ba Waya ba??? kai kai kai gaskiya da alama ita ma ta Webo ruwan dafa kanta da kanta=??=??=?C?=?C???>??>?? Ku cigaba da zubo ruwan comments>??>??>??>??>????>??>??>??=?C?=?C?=?C???>??=?C?=?C?=?C???,=?C???>??>??) Biji-biji yayima Iklima wanda ko motsin kirki ya gagareta saidai hawaye,shi kuma tunda ya biya bu?atarsa ya tashi daga kanta ya ma fita daga Wakin ko kallon inda take baiyi balle tunanin taimaka mata, ya ?ara gaba abinsa. Wuya tayi wuya,kuka kam Iklima tashashi kamar ba gobe, ( Fans karku manta fa Iklima auta ce ga Umma Kande kunga ko dole tayi taSara,gashi anji maza=??=??=??). Iklima da taga kuka ba shi ne mafita a gareta ba yanzu,mi?ewa tayi da ?yar tana dafe da bango har ta isa toilet Win sai ta haWa ruwan zafi don gasa jikinta,a toilet Win ma kuka ta dinga yi tana masa Allah ya isa bazata yafewa ba har kabarinsa naci da wuta(Wayyo Allah na=??=??=??,gaskiya an taSo autoci,wannan sangarta haka,kai kai kai=??=??=??=?C?=?C?=?C?). Kuka ta cigaba dayi har ta kammala gasa jikin nata sannan ta ?ara dafe bango ta fito zuwa stool Win da yake a gaban mirror,haka ta shirya cikin kaya marasa nauyi kasancewar kamar zata faWi haka take ji,tayi wani fayau da ita.Saida akayi kwana uku batasa mijinta a ido ba,Allah yasa ma akwai kayan abinci a store Win shi ne sau?in ta. A washa garin ranar sai gashi ya shigo gidan har Wakinta kamar abun arzi?i ya kirata tazo ga abokansa sunzo su gaisa har da sakar mata murmushi wanda baikai zuci ba,ita a tunaninta ?ila bazai ?ara yi mata abinda ya mata a kwanaki hudun da suka wuce ba.Hijab ta Wauko zatasa yayi saurin ri?ewa tare da cewa. "Don Allah wani irin ?auyanci ne haka zaki fita da ?aton hijab sai ka ce matar liman" Galala Iklima ta tsaya tana kallonshi,ko ya manta ne abokansa fa zataje gaisarwa kuma sai tafita daga ita sai ?ar yaloluwan riga wacca batakai gwiwaba,maido da ita yayi cikin hankalinta da cewa "Look banason wannan halin naki,duk sanda abokaina zasu to banaso ki dinga saka hijab,kawai kizo a wadda kike,ok" "To" Shi ne amsar da ta iya bashi ta ta mike zata fita kitchen Wauko musu ruwa shima wannan karon da sauri ya hanata abinda tayi niyyar Waukowa ya ce su tafi suna jiransu,haka suka isa falon a tare. "Assalamu Alaikum" Cikin murya mai sanyi tayi maganar tare da russunawa saidai kafin ta ?arasa da maganarta taji wani yace "Wow,gaskiya babe Winka ta haWu wallahi" Cikin abokansa wani ya faWa,kuma babu wanda ya amsa mata sallama a cikinsu,idanunsu kyar akanta har ta soma jin wani iri da kallon da suke mata,data gaji da tsayuwa kuma babu mai magana a cikinsu saidai kallonta da sukeyi kamar sun samu television yasata shirin komawa bedroom sai kuma taji mijinta ya ce. "Ina zaki kuma" "Bedroom mana" "Aka ce miki angama dake ne" "Naga mun gaisa to me yayi saura " "Wurinki suka zo ai" Kallonshi tayi da mamaki,wai wurinta suka zo kuma shi ne suke mata irin wannan kallo haka kamar mayu,can kuma ta ce. "To ai mun gaisa ko,shikenan ai,ko kuma in musu girki ne yanzu ba yanzu zasu tafi ba? " "No karki takura kanki akan wani girki can,abinda ke a gareki ma ya wadatar dasu ". Shafa gemunsa yayi yana kallonta haWe da yin wani munafikin murmushi, suma abokan nasu murmushi suke tayi suna kallonta. Waro idanu tayi waje jin abinda ya furta wai abinda ke agareta ya wadatar dasu,me ke nan kuma,?ara tambayarsa tayi " Ni kuwa wani abu nake dashi da zai iya wadatar dasu banda abinci? " "Sosai ma kuwa babe" Wani daga cikin abokansa ne yayi maganar yana shafo sumar kansa haWe da kashe mata ido Waya,ita fa a gaskiya bata gane wannan abun da yake agareta wanda zai wadatar dasu ba sannan kuma kallon da suke mata shima bata gane masa ba,?ara tambayarsa tayi wanda amsar da ya bata yasata saurin dafe ?irji haWe da waro ido waje tana dubansa "Ka ce me? " "Na ce abinda yake a wurinki wanda zai wadatar dasu ba komai bane illa.................... Mu haWu a pages na gaba my Esteem fans '? '? '? *** Tofa ?a?a ?ara ?a?a,wannan wani abu ne haka wurin Iklima da zai wadatar da abokan mijinta???>??>??>?? ****hmmm da alama dai su Umma kande da Maman Jummalo garin nemo ma yaransu mazaje masu kuWi sun Weboma ?a?ansu bala'i haWe da wahala wanda ?ilama har ta shafesu baki Waya,kaiconsu da bin ruWin duniya,Allah ka kare mu daga faWawa halaka. Ina sonku,ina ?aunarku,ina ji daku my Esteem Fans,Allah yabar ?auna=?C?=?C?=?C?>??>??>??>??=ؖ?=ؖ?=ؖ?=ؖ?=؝?=؝?=؝???>??>??=?C?=?C?=?C? ni kuma bazan gaji ba wurin sambaWo muku new updates wanda zaku nishaWantu tare da ilmantuwa gami da wa'azantuwa??>??>??=?C?=?C?=?C? Daga al?alamin =؍??=???Narrnarhh Bukar =???=؍?? Comments and share =?O?=?O?=?O?Fisabilillah.[5/23, 8:09 AM] Narnarhh Bukar: ??,=?C???>??Special greetings to y'll my Esteem Fans,Allah yabar ?auna,I love y'll Lodi Lodi>??>??=?C?=?C???>??>??) Saida kowan ne a cikin yayi yadda yakeso da ita sannan suka ?yaleta,tana nan a yashe a ?asa babu kaya jikinta,don rashin imani a haka suka bar gidan batare da waiwanta ba. Iklima ba ita ta dawo daga suma ba sai cikin tsakiyar dare,kasa tafiya tayi saidai rarrafe,a haka ta rarrafa zuwa toilet,da ?yar ta iya zama a cikin ruwa zafin saboda both her front and back duk zugi suke mata kasancewar abokan nasa wuri biyu sukayi amfani da ita,tana kuka ta gasa jikinta tare da da nasanin biyewa mamanta akan sai ta auri mai kuWi gashi yanzu ta saka kanta cikin wahala da damuwa,a haka ta kammala gasa jikinta wanda ha?i?anin gaskiya tamayi namijin ?o?ari duba da yadda shi mijin nata ya afkar mata wanda bata daWe ta warkewa ba hasalima wurin bai dena mata ciwo ba gashi yau har mutane uku sun afka mata. Da ?yar ta iya rarrafowa zuwa bed Winta ba tare da tasaka kaya ba taja bargo ta lulluSa kasancewar zazzaSin ya rufeta jikinta sai kakkarwa yake saboda mugun zazzaSin daya shigeta lokaci guda,haka ta kwanta sai daga baya bacci ya sureta haWe da mugayanmafarkai bila adadin mafi yaws duk akan mijinta ne da abokansa. Haka Iklima ta cigaba da rayuwa a gidan mijinta cikin wahala da tashin hankali gashi kusan every week shi da abokansu sai sun biya bu?atarsu da ita wani lokacin da taji isowarsu zata ruga toilet ta saka key ta kuma ?i cire key Win haka zasu wuce wani lokacin kuma su yagalgalata son ransu,babu halin ta faWama mamanta saboda kashe din da ya mata haWe da nuna mata videos Win da yayi mata a lokacin da suke biyan bu?ata da ita tare da cewa tana faWama wata ko iyayenta sai ya Waura a social media kowa ya gani,da wannan ya toshe bakin Iklima,koda sunyi waya da Umma Kande bata faWa mata komai hasalima lafiya take cewa idan Umma Kande ta tambayeta suna lafiya babu wata matsala. Wannen kenan TUNATARWA *****?an uwana mata mubi duniya a sannu,muyi taka tsantsan da duniya domin idan ba muyi taka tsatsan ba zamu kai kanmu ga halaka,baki da gashin wance ba lalle sai kinyi kitson wance ba,izina ga mata masu zuwa wurin boka ko malamin tsubbu don biyan wata bu?ata tasu,kisani yake ?ar uwata mai daraja da a ce cikin salisalin dare kika tashi tare da Wauro alwala sannan kikayi sallah koda raka'ah biyar ne haWi dakai kuka gurin Ubangiji maji kukan bawansa to wallahi da kinga canji a rayuwanki basai kin bata aljihunki ba tare da imaninki ba. Milasi ne mai ?arfi a nan domin kasancewar Umma Kande da Maman Jummalo sun aurar da ?a?ansu

Chapter 8 of 31