Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

kai,in shaa Allah sai Allah yabata wanda ya fita komai wallahi kuma muna nan dakai"



Fuuuuuuu ya Wau makullin motarsa ya ara gaba ba tare da yama Sauban Sallama.wannan kenan



@@@@@@@@



angaren Umma Kande ita da Maman Jummalo komai na tafiya musu normal,kamar kullum yau ma suna zaune a kan tabarma suna hirarsu cike da annashuwa kawai sukaga mutum ya faWo cikin gidan babu sallama, haba da sauri suka mie dukansu,cikin tashin hankali Maman Jummalo tace



"Ni Hasfy wazan gani haka babu Wan kwali balle hijabi,meya sameki....................



Mu haWu a pages na gaba domin cigaba da suburbuWo muku wannan cakwakiyar labari=C=C=C=ؘ=ؘ=ؘ=ؖ=ؖ=ؖ
'
'




*****tofa,wacece a cikin yaranya su Umma Kande ta shigo babu Wan kwali balle hijabi






Ku cigaba da zubo ruwan comments>>>=C=C=C=؝=؝=؝,Ni kuma bazan gaji ba wurin suburbuWo muku da zafafan updates wa'inda zasu nishaWantar,ilmantar tare da faWakar daku>>=C=C=؝=؝<9<9<<<<<<




Ina matuar alfahari daku my Esteem fans,Allah yabar aunar>>=C=C=؝=؝<9<9<<<<<<=ؖ=ؖ=ؗ=ؗ=ؓ=ؓ










Daga alalamin
=؍=Narrnarhh Bukar ==؍

Comments and share =O=O=OFisabilillah.
[5/23, 8:09 AM] Narnarhh Bukar:

< NACINA YA JAWO MIN<








Narrnarhh Bukar
'






<9Perfect Essential Writer's
Association<9
(' P. E. W. A('






Wattpad:@AISHAABUBAKAR812
Arewabook:@Narrnarhh002









Masu telegram zaku iya following Wina ta wannan link Win>,=C<=G=G=G
https://t.me/+439Pdx2UbLZlOTNk








<9<9<9I'm not born to be a writer but born to be a great professional writer
'
'
'=C=C=C<9<9<9







<<<<<







3 3 ----3 4






angaren Umma Kande ita da Maman Jummalo komai na tafiya musu normal,kamar kullum yau ma suna zaune a kan tabarma suna hirarsu cike da annashuwa kawai sukaga mutum ya faWo cikin gidan babu sallama, haba da sauri suka mie dukansu,cikin tashin hankali Maman Jummalo tace



"Ni Hasfy wazan gani haka babu Wan kwali balle hijabi,meya sameki Jummalo? "


Wuri-wuri takeyi da idanunta kamar wata motsattsa,gata tayi bai sosai kasancewar bleaching take,yanzu babu kwanciyar hankali balle a shafa cream=.Maman jummalo ce ta rio hannun Jummalo da sauri Jummalo ta fizge hannunta tana ja da baya tare da girgiza kai hawaye na zuba a bisa kuncinta ta ce


"A'a! A'a! Karki taSani mama,wallahi nayi da nasanin zamowarki uwa a gareni,baki bani tarbiyya mai kyau ba,kin Worani akan turbar son abin duniya da dogon buri,gashi tun a daren farkona naaa........."


Bata arasa abinda tayi niyyar faWa ba Umma Kande tayi saurin rufe mata baki,ita kuma Maman Jummalo ta jata Waki har uwar Waka tare da rufo ofar har da jan labulan windo don kar ajisu,suna shiga Wakin Jummalo ta ara fizge hannunta daga hannun Maman Jummalo don yanzu ta Wau ma kanta alawarin baza da sake biye musu sukaita ga halaka,zama Jummalo tayi akan gado su kuma suka zauna kusa da ita duk hankalinsu a tashe.Lokaci guda ta fashe da matsanancin kuka harda shasshea,bata jira mai zasu ce ba tara magana cikin shasshean kuka mai ratsa zuciya


"Nayi nadama tafi dubu,nayi da nasani tafi cikin kwando,kaicona da biyewa ruWin duniya,Mama kin cuce rayuwata,kin cuceni Mama,baki bani tarbiyya mai kyau ba,Allah sarki babaaaa naaaaa!!!........."


ara sakin wani sabon kukan tayi mai arfin gaske,Umma Kande ce tace ta rage sautin muryarta kar ajisu,galla mata harar tayi sannan ta cigaba da maganarta,ita dai Maman Jummalo kallon arta take babu ko iftawa saboda muguwar ramar da tayi,ga wani mugun bai da tayi kamar bain tukunya.



"Tun ranar da aka kaini gidan aurena,a ranar na fara fuskantar bain ciki da tsangwama,ga duka,zagi,tozarci,aikin wahala duk babu wanda bangani ba a zaman aurena,kullum cikin bain ciki da da nasani nake akan biye muku,Allah ne yanzu ya kuSutar dani,kuma daga yau bazan sake biye muku ba sannan su Zaliha da Iklima ku gaggauta zuwa Waukosu saboda nasan suna cikin halin dana tsinci kaina a ciki,kuma ku jini dakyau wallahi na daina biye muku ,sannan Islamiya zan koma in shaa Allah"



Miewa tayi ba tare da ta kallesu ba ta fito falon ta Wau buta don zagayawa,su kuma su Umma Kande binta sukayi da kallo,sai can Umma Kande ta fara magana cike da damuwa



"Mun shiga uku awas,anya ba zuwa zamuyi muga halin da su Zaliha suke ciki ba"



"Hmmmmm ni nama kasa magana wallahi don bansan me zance ba awas,kinsan me kawai gobe da sassafe mu shirya muje gidan nasu,inta kama Waukosu zamuyi kawai mu Waukosu,ji yadda Jummalo ta kuma don Allah"



"Allah ya kaimu,a gaskiya hankalina yayi ololuwan tashi ganin Jummalo a irin wannan hali,amma a gaskiya boka Sankeru bai mana adalci ba,ai ba haka mukayi dashi ba,daga munce munason yaranmu su samu mazaje masu kuWi kawai zai haWasu da bala'i,kai kai kai ni Saratu jikar sarkin ruwa munga takanmu"



Haka sukaita jimamin abinda ya samu yaransu,Jummalo kuwa zama tayi ta basu labarin tun daga daren auranta har zuwa yau da wuya tasata barin gidan afujajan babu Wan kwali balle hijab.Umma Kande ta shiga tashin hankali tare da zullumin su Zaliha da Iklima ko a wani hali su kuma suke ciki da mazajen nasu,idan ita Jummalo mai shan giya ne mijinta su kuma fa gashi daman suna son saka ranar zuwa gidan kowaccansu saboda basu taba zuwa ba,sai gashi kan susa ranar zuwa Jummalo tazo musu da labarin da ya kirkita musu wawalwa tare da lissafi.




@ @@@@ @@@@ @@@@



arfe 9:45am na safe su Umma Kande da Maman Jummalo suka shirya tsaf don zuwa gidajen su Zaliha, Umma Kande ce ta bada shawarar su fara zuwa gidan autarta Iklima sai daga baya su zarce gidan Zaliha, haka kuwa akayi direct suka Wau drop Win keke napep har gate Win gidan Iklima,basu sha wahala ba kasancewar layinsu Iklimar sananne ne.Bayan sun sauka daga keke napep Win, sai Maman Jummalo ta biya mai keke napep kuWinsa sannan suka nufa gate Win gidan,babu laifi gidan hadWaWe ne ya tsaru iya tsaruwa,ga wasu flowers masu ban sha'awa an shukasu a gefe-gefan gidan masu launin orange colour da milk,kowannansu bakin buWe yana kallon kyau da tsarin gidan wanda ya tafi da imaninsu,Maman Jummalo ce ta ce



"Kai gidan nan ya tsaru saikace a asar waje?"



"Ke dai bari awas ni nam kasa cewa komai,don gidan nan ya tafi da sauran imanina"(Tofa Umma Kande Wan sauran imanin naki gida ya tafi dashi tun kan ki shiga ciki,jahilci baiyi wallahi===)



arasawa sukayi bakin gate Win gidan tare da wanwasawa,shiru babu amsa,ara wanwasawa sukayi,sai a sannan mai gadin gidan ya buWe ofar,kallonsu yayi asa da sama kafin ya ce



" lafiya,wa kuke nema"


Gyara tsayuwa Umma Kande tayi irin gamai Wiya tana auran mai kuWi ta ce


"Munzo ganin ar muce Iklima fatan dai tana nan"


Shiru yayi mai gadin yana kallansu sai can kuma ya ce


"Ina zuwa"


Bai jira mai zasu ce ba,ya juya tare da kulle ofar ya nufa Wankinsa ya Wauko waya haWi da kiran mai gidansa,kira yakai sau uku yayi masa,sai ana huWun ya Wauka,cikin girmamawa ya fara gaida mai gidan nasa sannan ya ce



"YallaSai iyayen madam ne sukazo amma nace su jira sai na kirata"


A can mai gidan nasa ya bashi amsa da cewa


"Good,ka barsu su shigo,amma idan sun shigo tsakiyar gidan bayan ka kulle ofar sai ka sakar musu Pistol da Ninja su tayasu exercise"


"An gama yallabai"




Katse wayar yayi tare da sakin wani munafikin murmushi,har ya fara harsashen yadda zasu kaya da Pistol da Ninja.



Kamar yadda mai gidansa ya umurcesa haka yayi,bayan su Umma Kande sunkai tsakiyar gidan,sai ya kulle ofar gidan tare da nufar cages Win Pistol da Ninja,ya buWe kowannan su,fitowa sukayi tare da girgiza jikinsu,manyan karnuka ne na turawa baae,kumatunsu duk sun zazzago ga miyau da dalala,fuskar nan tasu a kwaSe take,haba kamar jira suke,tunda sukayi tozali dasu Umma Kande suka nufo inda suke da gudu tare da haushi ganin bai a gidan.



Umma Kande da Maman Jummalo da basusan meke faruwa ba,suka ji haushin karnuka a bayansu,juyawar da zasuyi sukayi aran gama da jibga-jibgan kurnaka wanda tunda suke basu taSa ganin irinsu ba,ganin kansu karnukan sukayo,habawa afa mai naci ban baki ba,kowa sakin jakarsa yayi ya fara gudu,karnukan biyosu sukayi,gudu suke suna ihun a kawo musu Wauki amma ina gidan shiru alamun babu kowa,Umma kande ce tana gudu tana da cewa



"Mun mutu mun lalace! Mun kawo kanmu ga halaka! Jama'a! Jama'a! A kawo mana Wauki zasu cinyemu Wanye! Wayyo ni Sarere jikar sarkin ruwa! Iklima dan Ubanki ki buWe ofar! Iklima! Iklima! Auta! Auta buWe mana ofar! Karnuka zasu cinyemu! Iklima!!! "


Haka tayita nanatawa tana gudu,zaninta ma da yaji wahala saida ya kwance,saukinta ma akwai skirt da abin ya munana kasancewar tana da manyan Wuwawuka,sai saSaSar saSaSar suke tana gudun.Ita ko Maman Jummalo babu bakin surutu sai ihu,mai gadi dai na zaune akan benchinsa sai video yake musu yana dariya,saboda yadda suke ihun da gudun dole idan ka gani ya baka dariya,karnuka bisun suke babu akautawa,idan sukeyi hagu suma suyi hagu haka idan sukayi dama suma suyi dama,abin gwanin ban dariya.


Iklima dake baccin wahala kamar a mafarki taji muryar mamanta tana kiranta ta kawo mata Wauki,buWe idanu tayi tare da sake jin tabbas muryar mamanta ne da Maman Jummalo suna ihu,da sauri ta sauko daga kan gaWon ta nufo falo tana tafiya a gwale kamar wacca aka mata kaciya haka nufi wurin windonta tare da jaye labulan,zaro idanu tayi waje tana ganin yadda Maman Jummalo da mamanta babu zani a jiki suke shan gudu babu akautawa ga karnuka na biye dasu a duk inda suka nufa suna haushi,da sauri ta buWe ofar tare da kiransu Maman Jummalo da mamanta, ai a sittin sukayo Wakin suma karnuka basu fasa binsu ba,saura iris karnukan su shigo Wakin,Allah ya taimake su Iklima tayi saurin rufe ofar Wakin.


Su Umma Kande na shiga falon kowaccansu ta baje a asa tana haki,ga uban zufar da take tsuttsugo musu a duk ilahirin jikinsu sai kace sunyi gudun kilometer 3 haka suke ji.


Iklima ce take bin kowaccansu da kallo,kallon ma irin na takaici sai kuma can ta ce


"Yanzu saboda Wan wannan gudun da kuka sha kuke haki haka,Allah ya bani hauri nida kusan kullum sai maza sama da biyu sun afkamin ta gaba da ta baya"


Zaro jajayen idanunsu sukayi suna kallonta cike da mamakin furucinta,Maman Jummalo ta ara tambayarta don ta gasgata zancen nata


"Maza sama da biyu suke afka miki Iklima,to shi ina mijin naki? "


TaSe baki tayi irin na autoci sannan ta ce


"Harda dashi ai,a daren farkona ma a ta duburana ya biya buatarsa,sannan bayan kwana hudu yazo da abokansa kusan su uku sukayi lalata dani,ta baya da ta gaba,kuma tun daga wannan ranar kusan duk sati sai sunzo sunyi lalata dani gashi harda videon abinda suke aikatamin yake,yanzu tafiyata ma ta canja,a gwale nake tafiya saboda muurusar da nake sha gunsu"



Kowacce a cikin zaro idanunta tayi waje tare da dafa irji kamar haWin baki,Umma Kande ta fara magana da cewa


"Innalillahi Wa'inna Wa'innar Raji'ana,Iklima shi ne tunda muke waya dake baki taSa sanarmin ga halin da kike ci ba,na shiga uku ni Saratu,mun kawo yaranmu cikin bala'i,innalillahi Wa'inna Wa'innar Raji'ana,Sambuhanillahana!!! " (My Esteem Fans ku koyi Innalillahi wurin Umma Kande tare da Sumbuhani.....kai! kai! kai! bazan iya arasawa ba====7=7=7)



"Yamin kashedi akan kar na sanar ma kowa idan ba haka ba,zai Wora videos Win da yimin a sanda suke lalata dani a social media kowa ya gani"


Maman Jummalo ce ta cire tagumin da tayi sannan ta ce


"Hmmmm ni nama sara mai zance yanzu,kalmomi duk sun Sacemin,wawalwata ta rikice ta daina bani haWin kai,ke yanzu Iklima ko guduwa kin kasa yi,ace kina cikin irin wannan mawuyacin hali kin zauna kina kwasar bain ciki Iklima ummm"


Zama Iklima ta gyara a hankali kamar wacca akama kaciya sannan ta ce


"Nayi yunurin guduwa amma ban samu dama ba,ni tsorana ma yanzu kar yazo shida la'anannun abokannan nasa su afka muku"



Ai da sauri suka kai dubansu ga Iklima jin abinda take faWa,nan da nan suka rikice suna dube-dube kamar sunyi ajiya duk tsabar ruWewa ne da sukayi,Umma Kande jikinta na Sari ta fara magana


"Mun shiga Uku mun lalace,su afka mana kikace Auta,yanzu ya zamu gudu daga gidan nan harda ke"


Maman Jummalo ce ta cafke maganar da cewa



"Iklima musan abunyi kar mutanan suzo gidan nan mu shiga Uku"


Dogon tunani Iklima ta lula,tare da tunanin yadda zasu kuSuta daga hannu mijin nata da abokansa,dubara ce tazo mata sai ta dubi su Umma Kande tare da cewa


"Mafita Waya ce yanzu,akwai ofar sirri wacca idan misali gidan yayi gobara mutane suke fita don su samu su tsira da rayukansu,amma yanzu matsalar saina nemi key Win ofar wacca zata sadamu har wajen gidan ba tare da mai gadi yasan da fitarmu ba,bara in tashi yanzu nan kar suzo don nasan suna hanya wallahi"


ara rikice su Umma Kande sukayi jin ilama suna hanya,a gwale Ikilima take tafiya tana botsaro Wuwawunka waje ta nufi gun drawers Win bedroom tana dubawa,suma tayata dubawa sukayi,dayar Iklima ta gano key Win,ai da sauri tabama su Umma Kande manyan hijabai kasancewar sun zubar da gyaluluwansu a sanda karnuka suka biyosu,harda zani Iklima taba Umma Kande, komai nata ta Wauko har kuWi masu yawa da mijin nata yasa a jaka ta Wauko suka nufo ofar,cikin sa'a ta buWe suka fito ta wani layin daban,samun mai keke napep sukayi babu ciniki suka shiga,sai a sannan ne Umma Kande ta sauke nauyayyen ajiyar zuwa tana da cewa


"Kaiiiii! Wannan bala'i haka,hmmmm"


Maman Jummalo itama ta sauke nata ajiyar zuciyar sannan ta ce



"Yanzu gidan Zaliha zamu nufa ko sai gobe"


"Sai gobe mana,yanzu direct zamu fara zuwa asibita a duba Auta,don gaskiya a yadda take tafiya ya nuna akwai matsala"


"Hakane "


Haka suka nufi asibitin da Iklima don a dubata,bayan likita ta dubata sai ta fito tare da cema su Umma Kande su biyota office rai a bace.Isarsu office keda wuya ko zama basuyi ba likita ta rufesu da faWa akan ya zasu bar ar yarinya wacca bata girma cikin irin wannan halin,sannan suwa suka mata wannan muguwar aika-aikar.Tsuru-tsuru sukayi da idanu babu amsa,to wai me zasu ce bayansu suka siya wahalar da kuWinsu,haka likita tayi masifarta ta gama ko ummm babu wacca tace a cikinsu.Likitar ce ta ce za'a ba Iklima gado saboda an illata ta sosai Allah ma ya rufe asiri bai kai stage Win da kashi zai dinga fito mata ba bisa a'ida ba saboda afka matan da akai ta dubura.


Kasancewar akwai kuWi a hannun Iklima wanda ta Wauko na mijinta ,dashi suka biya kuWin asibitin sannan aka bata gado,Maman Jummalo ce ta zauna da Iklima sai Umma Kande taje gida kiran Jummalo dan ta zauna da ita saboda gobe suke so suje gidan Zaliha suga ita wani kalan bala'i take a ciki.


Haka kuwa akayi,Jummalo ce ta zauna da Iklima,sai suka bata kuWaWan da zasuyi amfani dashi,sai suka tafi gida.


@@ @@@ @@@@ @@@@



Washe Gari




Kamar jiya har yau da safe suka nufi gidan Zaliha, amma a wannan karan basuyi kalle-kallan gida ba saboda wuyar da sukasha jiyan,bayan mai keke napep ya saukesu,sai suka sallameshi,gabansu na dukan uku-uku suka wanwasa gate Win gidan,wani basamuden ato ne ya buWe ofar gidan,ja baya su Umma Kande sukayi ganin wani gabjejan ato ga kwalli ya rambaWa a idanunsa sai mazurai yake,cikin deep voice irin na manya-manyan gardawa ya ce dasu



"Wa kuke nema!"


Inda-inda suka fara yi,kowacce ta kasa magana,sai can Maman Jummalo tayi kasadar fara magana,wacca a rikice takeyin maganar haWi da inda-inda


"Ammm amm amm dddamman wwwurinnn Zzzalihaaaa mukazo neeee yeeee"


"Ina zuwa"


Haka kawai yace musu ya kulle ofar,sauke ajiyar zuciya su Umma Kande sukayi a tare sai Maman Jummalo ta ce


"Oonii Hasfy!! Yara duk babu sa'a,Allah yasa gidan babu karnuka irin gidan Iklima"


"Ameen dai Maman Jummalo dako mun shiga uku"


Bayan mai gadin ya kulle ofar sai ya kira Ogansa akan iyayen Zaliha sunzo wurinta,dariya Ogan nasa ya tintsire dashi tare da cewa


"Aikin gama ya gama ai,barsu su shiga su Wau sauranta"


"To Oga"


Katse wayar yayi sannan ya buWe musu ofar suka shiga.Cikin sanWa su Umma Kande da Maman Jummalo suka fara tafiya saboda tsoran kar suma sunada karnuka irin gidan Iklima. A haka har suka isa ofar Wakin tare da wanwasawa.


Zaliha dake a zaune a falon ta ce a shigo kasancewar ofar kodayaushe a Sude take ba'a sa mata key,saida ta maimaita a shigo har sau uku sannan su Umma Kande suka shigo kasancewar Zaliha bada arfi take magana ba,shigarsu Wakin suka fara salati haWi da sallalami,Umma Kande ce ta fara magana cike da ruWewa


"Me zan gani ni Saratu! Zaliha haka kika koma,maiya sameki! "


an murmushin wahala Zaliha tayi sannan ta ce


"Kunzo Waukar gawata ne mama,Allah ya amsa addu'ana akan an uwana suzo Waukar gawana saboda mutuwata tazo banaso in mutu a acikin ahalina ba,mama kin cuci rayuwata, kaicona da samun uwa irinki mai son abin duniya,gashi ta hanyar son abin duniyar zan rasa raina,don Allah mama ki roamin yafiya gunsu Umman Sa'eeda da ita kanta Sa'eeda akan su yafemin duk laifukan dana musu,son abin duniya ya kaini da halaka gashi mutuwata tazo"


Babu wacca a cikinsu bata zubda walla ba ganin yadda Zaliha jikinta ya koma kore shar ga idanunta sunyi yellow kamar wata aljana ba mutum ba,babban tashin hankali ma shi ne wani fari-farin ruwa yake fita a ta gabanta sai uban wari,cikin rawar murya Umma Kande ta ce


"A'a! A'a! Zaliha bazaki mutu ba,bazaki mutu ba Zaliha, muje asibiti Zaliha! Na shiga uku yau ni Saratu"


Girgiza kai Zaliha tayi tare da cewa

"Karku Sata kuWinku a kaina saboda ni tawa ta are yannnnnzzzz......."



Tari ya saeta babu akautawa a lokaci guda jini na fito mata ta baki ta hanci,da sauri su Umma Kande sukayo kanta tare da tallafota sukayo waje, sunci sa'a gidan a buWe yake,direct sukayi hanyar waje,Maman Jummalo ce ta tarin musu keke napep suka shiga,cikin tashin hankali Maman Jummalo ta ce su tafi asibiti,a hanyarsu ta zuwa asibiti ne tari yasha arfin Zaliha wanda a arshe ta ce ga garinku nan.



Cak abubuwa suka tsayawa Umma Kande a wawalwarta,ji take kamar duniya ta juye babu sauran kows,lissafi ya Sace mata kwata-kwata,wani aramin hauka Umma Kande tayi a cikin keke napep Win tare da girgiza Zaliha wai ta tashi,amma ina rai yayi halinsa.



Haka akayi zaman makokin Zaliha wanda sai a lokacin Nusaiba ta dawo gida shima don kiranta akayi akan Zaliha ta rasu,da labarin abinda ke faruwa da an uwan nata,tayi kuka tayi bain ciki sosai tare da godewa Allah da bata wanke fuskarta da wannan ruwan da boka Sankeru ya bada ba,da yanzu itama tana cikin tashin hankali.



Ko dayake hanyar da itama ta Wauko ba mai Wore mata bane,domin yanzu Nusaiba ta zama INTERNATIONAL HOMOSEXUALITY GANG STAR,tauraronta ne ke haskewa yanzu,bata waccar asar bata waccan,har competition Win cin duri suke wanda yawanci ita ke ci,shiyasa bata cika zama gida ba saidai ta turo da kuWi masu yawa,kuma Umma Kande da Maman Jummalo duk sun san mai take aikatawa amma ko ajikinsu tunda kuWi na shigo musu babu akautawa.



A haka a haka har akayi bakwan Zaliha sai a sannan ne Jummalo da Iklima suka dawo gida an sallamesu daga asibiti kasancewar yanzu Alhamdulillah saui yazo ma Iklima,dan yanzu ta rage gwala afa idan tana tafiya,kwana goma da rasuwar Zaliha Nusaiba ta koma asar da tafito wato Germany,shi kuma Musa bai samu zuwa ba saida ya kira waya yayi ta'aziyya.Wannan kenan



@@@ @@@@@ @@@




A Sangarensu Sa'eeda rayuwarsu na tafiya normal babu wata matsala,koda ma akayi rasuwar,tare dasu akayi zaman makokin,kasancewar Abban Sa'eeda ba'a hayyacinsa yake ba duk surutan da mazan layi suke masa akan yadda yaransa suka koma ko ajikinsa,hasalima idan ya tafi kasuwa bashi ke dawowa gida sai 8:00pm kuma yana dawowa yake wucewa turakarsa yayi kwanciyarsa,dayake yanzu lokacin rani ne baya zuwa gona,shidai rayuwa yakeyi gashinan gashinan dai.




Wasa-wasa lokacin exams Winsu Sa'eeda yazo kamar yadda tama Ummanta alawarin maida hankalinta kacokan a karatunta haka tayi,kwata-kwata ta daina tunanin Sauban aranta,gobe ne zasu fara exams duk shirin daya dace tayi duk tayi,a ranta take cewa


'I'm ready to face every single challenge in my life! I'm ready to face the battle with great speed! I want to become my own hero! Ready for whosoever come my way! I have change to a new version !!! '


Da wuri Sa'eeda taje hall Win exams Winsu,Iman ma acan ta sameta,shigorwa Maryam hall Win sai an ajin suka kaure da ihun Amarya! Amarya!Amarya!


Sa'eeda taSe baki tayi ko a jikinta,in fact ko kallon inda ake cewa ga Maryam Win batayi ba,focusing tayi ga summary dake a hannunta tana jiran su fara exams,haka suka fara exams,hall Win yayi tsit! Invigillators sai zagaye hall Win suka don tabbatar da tsakani da Allah Waliban suke rubuta jarabawan babu satar answer.



Bayan sun gama exams ne suka fito ita da Iman zasu nufo gida,Iman ce tama Sa'eeda raWa a kunne tare da nuna mata wani abu da yatsa,Sauban ne yazo Waukar Maryam,kuma shiWin Iman tama Sa'eeda raWa a kunne ta kallesu.


Direct Sa'eeda fuska a Waure ta nufi inda su Maryam suke,Iman na kiranta amma inaaa,bata saurareta ba,saidai Iman ita ma ta biyota kar a samu matsala.Sa'eeda bata tsaya ko'ina ba sai a wurin inda Sauban yake,tsayawa tayi tare da kallonsa ido cikin ido ta fara magana cike da Izza wanda ba'a santa dashi ba


"To munafiki,mayaudari,annamimi,kai a tunanin zan mutu ne saboda soyayyar da nake maka ko! Never!!! Wallahi kayi kaWan Wan akuya,wato ka nunamin halinku na maza tare da waccan munafukar"


Nuna Maryam tayi wacca tayi mutuwar tsaye don jin irin lafuzzan dake fitowa daga bakin Sa'eeda wacca tasan bata magana,in fact ko yatsa kasa a bakin Sa'eeda bazata ciza ba amma yau gata tana magana cike da izza ta asaita,katse mata tunani Sa'eeda tayi da cewa


"Ni Sa'eeda Sulaiman bana manta alkhairi haka zalika bana manta sharri, I hate deceivers in my life,ku jira arshen ku ku Winnan"


Nunasu tayi sannan ta cigaba da cewa


"In shaa Allahu sai Allah ya sakamin tata-izan da gaggawa,wallahi wallahi wallahi idan inada da haki daidai da wayar zarra akanku sai Allah ya bimin hakina,sannan rashin asalina da kuke ta ja-inja a kai kusani,haka Allah yaso ya ganni kuma ina ji a jikina na kusa haWuwa da ahalina,daga arshe ina tabbatar muku da sai kunzo da afafunku wurina kuna roon inyafe muku,trust me Sauban that time will surely come in shaa Allah"


Raf!Raf!Raf! Iman tayi da hannunta tare da jinjina ma Sa'eeda tabbas Sa'eedarta ta canja,Sa'eeda batabi takan mai zasu ce ba taja hannun Iman sukayi gaba.


Mutuwar tsaye Sauban yayi,saida wawalwarshi ta tafi wucin gadi na wasu seconds kana hankalinsa ya dawo jikinsa,Sa'eeda ce da wannan kalaman,yarinyar da batada magana,to yaushe ta fara zubo zance.(ba Sa'eedar da kasani a da bace ehe=,ta yanzu bata Waukar raini=C=C=C===).



Juyowa yayi kan Maryam tare da hararta haWi da cewa


"Uban me kike jira da baki shiga motar ba ehhhh!"


Da sauri Maryam ta shiga motar don yanzu tsoran Sauban take sosai,tunda ya mata dukan tsiya akan zagin Mom Winsa da tayi take shakkarsa,gashi ya hana a Wauko mata an aiki,ita take aikin gidan,har part Win Mom Winsa kasancewar a gidan suke da zama,babbar matsalar ma rashin iya girkinta,kasancewar ko a gida an aiki suke musu girki shi kuma Sauban yace girkinta yakeso,kwaSa takeyi wanda a arshe saidai da zubar da abinci shi kuma waje resturant ya musu takeaway,sannan ya ce da ita zuwa resturant bazai fisshesu ba gwara ta koya girki ko kuma ya aro wata(Tofa tun a first week of marriage an fara maganar kishiya,babbar magana su Maryam sai a gyara>>>).



Abu dayawa ga tsangwamawan da Mom Win Sauban take mata tun ran da ta zageta taji Maryam Win ta fitar mata a rai,sati guda da auransu amma tafara fuskantar challenges daban-daban.



Bayan Exams su Sa'eeda suka tafi IT a wajaje ma banbanta,sai bayan wata shida zasu dawo school kuma ajin arshe wato 400 level.wannan kenan.



@@@@ @@@@@@@



ABUJA



arfe 2:30am na dare


aki ne mai duhu sai Wan wani haske kaWan da nake Wan iya hangowa wanda bai wadaci Wakin ba, ga tururin hayai daya turnie Wakin, ni kaina da kyar na iya shiga Wakin haWe da addu'a dan Wauko muku rahoto, wasu surutai kamar suddabaru naji muryar wannan matar ta shekarun baya tana faWi wanda nakasa gane mai ta ke cewa, kwatsam kamar wancan karon naga wani haske kamar waliyar ya Sullo ta cikin bangon Wakin ya haska ko'ina, wannan halittar nagani kamar mutum amma wada, kansa a asa yake, shi baiyi asa

Please Login or Register in order to submit comment