Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
na nan tafe a pages masu zuwa,kudai ku cigaba da zubo ruwa comments da reactions??,=?C???>??>??) Haka suka dawo gida tayi tashan magani babu ?ak?auwata,amma ikon Allah sai cikin ya?i fita,har ya fara Sullowa ana gani, haka suka zuwa a cire cikin amma likitan ya ce idan aka cire cikin Maman Jummalo zata iya rasa rayuwarta saboda yanayin mahaifarta mai rauni ce.Haka suka ?i ha?ura da yawan inda za'a zubda cikin,amma kamar haWin baki duk inda sukaje magana Waya ce,Maman Jummalo zata iya rasa ranta.Wannan Kenan. @ @@@@@@@@@@ A Sangarensu Sa'eeda kuwa,babu abinda ke damunsu,ga karatun Sa'eeda nata tafiya abun sai sam barkha,sha?uwarsu da Dr.Nabila kullum ?ara yawa take,ga Iman ma suna ?awancensu mai tsafta babu munafinci a ciki. Tun Sanda Sauban ya yaudari Sa'eeda taji ta tsani maza a rayuwarta,tunani take duk halinsu Waya ne babu bambamci.Kasancewar Exams Winsu na first semester 400 level ya kusa,kowani lecturer yana alla-alla ya gama lecturer Winsa ga Walibai ya huta,hakan ta faru ga Dr. Nabila. Kasancewar yau Thursday kuma yau Dr. Nabila take shirin yima su Sa'eeda test,gudu take a titi babu ?ak?autawa saboda tayi latti,wayar ce a gefanta take kukan agaji,tana tu?in ta dau kiran "Hello Abban Twins baidai har kun isa airport Win ba" Mijin nata ne a can ya amsa da cewa "Eh wallahi muna jira a kiramu ne,kinsan sai 11:00am jirgin namu zai tashi" "Maa shaa Allah ya kaiku lafiyyyyyyyy" ?kkkkkkkkkkkkiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiii!!!! Motar Dr .Nabila tayi da ?ara kamin ta kusa bige wata mata da ni?af a fuskarta tana sharan titi,taso kaucewa matar amma????      !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~? ina saida motar ta kwance a hannun Dr .Nabila haba tayi sama da matar nan,Allah yasa Dr. Nabila tayi saurin gyara kan motar da motar ta ?arabi ta kan matar nan. Da sauri tayi parking a gefen titin haWi ta fitowa da sauri jiki na rawa ta nufa inda mutane suka taru a inda matar take,da sauri ta ce a dauki matar a saka a motarta su tafi asibiti, da sauri aka saka matar a motar Dr. Nabila suka nufi asibiti wanda da?yar aka anshesu wai sai sun kawo police,direct emergency room aka nufi da matar wanda a lokacin ni?af Win na a fuskar matar hankalin kowa baikai wurin a cire mata ba,wani wanda sukazo da Dr.Nabila a asibiti ya Wau wayar matar don kiran makusantanta,ganin an rubuta *SANYIN IDANIYATA* da manyan haruffa yasaka shi kiran numban bugu Waya ana na biyu ta Wauka tare da sallama A Sangaren Sa'eeda tun safe ?irjinta ke bugu ta rasa dalili,har ta kasa ha?uri ta sanar ma Iman,sai Iman ta ce tayi ta addu'a in shaa Allah alkhairi ne,sai kuma yanzu ga kiran Umanta wacca tasan bata kiranta a wannan lokacin,cikin sanyi murna tare da tsoro ta amsa kiran "Assalamu Alaikum" A can mutumin bai amsa mata basaima ya sanar da ita mai wayar mota ta kaWe ta yanzu tana asibiti "Innalillahi Wa'inna Ilaihi Raji'un,Allahuma ajurni fi musibati wa'aklifni khairan minsa" Cikin kuka ta tambayi wani asibiti ne,sanar mata yayi tare ta katse wayar,fadama Iman tayi Ummanta yanzu mota ta bigeta ashe shiyasa ?irjinta yake bugu Wazu,babu Sata lokaci Sa'eeda da Iman suka nufi asibitin da aka sanar musu Umman Sa'eeda na can. A Sangaren Dr.Nabila kuwa,sai a lokacin ta tuna wayar na mota,da sauri ta Wauka wanda taga missed calls Win mijinta yafi goma,kiransa tayi tare da sanar dashi abinda ya faru sannan yace suma baifi mintuna ashirin su tashi ba,sallama sukayi sai a lokacin aka fito da Umman Sa'eeda a gadon marasa lafiya,idanunta a rufe suke har Wakin da aka kwantar da ita,Dr. Nabila ce ta kefe Umman Sa'eeda da ido babu ?yaftawa,haka tabisu har Wakin da aka kwantar da Umman Sa'eeda still idanunta na akan Umman Sa'eeda ?irjinta da fat! fat,tana a wannan yanayin ne saiga su Sa'eeda sun bako Wakin babu sallama turus sukayi ganin Dr. Nabila a Wakin,itama da mamaki take kallonsu,cikin murya mai sanyi Dr. Nabila ta ce "Umman kice wannan Sa'eeda" "Eh malama" Waro idanu tayi waje,idan ta kalli Umman Sa'eeda sai ta kalli Sa'eeda don tabbatar da abinda zuciyarta take rayawa game dasu,ai tuni Dr Nabila jikinta ya fara rawa tana kallon kowannansu lokaci guda ta Wauko wayar,dailing numban mijinta tayi,shi kuma a lokacin yana gab da shiga jirgi,da mamaki ya kalli wayar,lafiya kuwa take kiransa yanzu duka-duka yaushe suka gama wayan,amsawa yayi da "Hello darling hope lafiya" Dr.Nabila da duk ta ruWe ta ce mishi "Abban Twins kazo asibitin nan yanzu don Allah" Cikin mamaki yace "Ban gane nazo asibiti yanzu bayan kinsan tafiya zanyi kuma mai muhimmanci..." Katseshi tayi da cewa "Ba tada muhimmanci yanzu Abban twins,na ro?eta kazo kaga abinda nagani da idona,wallahi ?wal?walwata ta rikice,don Allah ka fasa tafiyan sai gobe ka tafi ................" Mu haWu a *BOOK 2* in shaa Allah don cigaba da jin wannan rikita-rikitar wanda zaizo muku bada daWewa ba=?C?=?C?=?C?=?C?=???=???=??? '? '? '? *Waye mijin Dr. Nabila da take cewa dole yazo yaga abinda ta gani??? Wai idan yazo mai kuke tunanin zai faru??? Mai yasa Dr. Nabila take kallon Umman Sa'eeda da Sa'eeda lokaci guda???*........ *Tofa>??>??>??yanzu dai a Maman Jummalo da cikin boka Sankeru,koya zata kaya????*..... *a tunaninku kwalbar nan bazata fashe ba har abada ko kuwa akwai wa'adinta indan Allaj yayi????*..... ****Ya zata kasance Shugabar ?ar lawuWi Nusaiba????...... *Anya Maryam zata yarda da auran da Sauban zai ?ara kuwa???....kuma wani mataki kuke tunanin iyayenta zasu Wauka idan sukaji za'ama ?arsu kishiya ko kuwa???*...... *Wace ce Haj Zulfa'u sannan wani sirri ne tale Soyewa wanda bataso asani????*........ *Shin kuna ganin Sa'eeda zata samu wanda yafi Sauban ko kuwa????* *Wasu abubuwa ne suka faru shekaru aru-aru da suka gabata???*........ *Alhamdulillah ala kulli Halin,anan na kawo ?arshen littafina na Waya wanda na biyun yana nan tafe,in shaa Allah, in fatan kun ilmantu,kun nishaWantu tare da wa'azantuwa a littafina na Waya,na biyun ma yana nan tafe wanda yake Wauke da amsoshinku wa'inda na 'issafa da wa'inda ma ban lissafa ba in shaa Allah, ina godiya sosai da goyon bayan da kuke bani ta hanyar like,comments da luma sharing,ina matu?ar alfahari daku my Esteem fans,Allah yabar ?auna,sai mun haWu a BOOK 2 in shaa Allah*=ؖ?=ؖ?=ؖ?=ؘ?=ؘ?=ؘ?

Chapter 14 of 31