Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
ta haihu amma har yanzu tana nan da ?aunar Sadam a zuciyarta.(hmmm Fadila saidai kiyi ha?uri domin Sadam na Sa'eedarmu ce=?C?=?C?=?C?=ؘ?=ؘ?=ؘ?) Programmes uku za'ayi sai Waurin aure,wanda bayan Waurin aure da kwana Waya zasu wuce? *LAS=?J?? VEGAS=?J??*? yin honey moon Winsu acan,tun ana saura kwana huWu biki aka fara events,tun daga dinner,reception,arabian night duk anyi,kowa ga gani a hall Win yasha kyau musamman amarya Sa'eeda wacca har glowing fatar jikinta yake saboda tsabar gyara,ga wani kamshi mai sanyaya zuciya wanda ke tashi a jikinta,hmmm har dani aka je Maiduguri wurin Wauko ?wararriya mai gyaran jiki da ?amshi ciki da waje,tunda su Sa'eeda suka dawo daga aikin Hajji? ta daina fita saboda a lokacin ne mai gyara jikin ?ar maiduguri tazo,wanda har yanzu bata wuce ba,upon gyaran jikin harda gyaran ciki ake,nifa tsoro nake ji karfa suje su hauka Autan Momin a gaskiya irin wannan gyara haka=?C?=?C?=?C?. Alhamdulillah! Alhamdulillah! Alhamdulillah! An Waura aure lafiya sannan taro ma ya tashi lafiya, kasancewar har yanzu Maryam jikinta sai a hankali cikin na wahalar da ita shi ya hana Sauban zuwa bikin Maigidan Sadam tare da Amaryarsa Sa'eeda.Washe gari kuma ba?i na nesa suka fara tafiya gida tare da Wumbi alkhairai kala-kala,Sadam da Sa'eeda a washe garin ranar jirginsu ya tashi zuwa U.S Taro ya watse kowa ya koma gidansa,Umman Sa'eeda ma ta kusa dawowa Kaduna da zama dayake Uncle Hassan yanaso ya siyan mata gida kusa dashi saboda bayaso ta ?ara zama a gidanta na farko.Wannan Kenan. ? ? ? ? ? @@@@@@@@@@@@@ *LAS VEGAS* HaWadWan birni ne wanda yake a cikin U.S,ana yawan samun ba?i samu zuwa yawan sha?atawa saboda kyau da haWuwar garin,ga wurin ban sha'awa iri-iri,garin babba ne mai Wauke da manya-manyan benaye masu kyau da tsari,kai kai kai in ta?aice muku Las Vegas duniya ne,domin garin ya haWu kuma yana Waya daga cikin garuruwan da ake zuwa yawan buWe ido................ *Mu haWu a pages na gaba don cigaba da karanta wannan chakwakiyar '? '? '?=?%?=?%?=?%?* *Koya amarcin Sadam da Sa'eeda zai kasance a wannan babban birnin???*......... *Shin Nusaiba zata samu lafiya kuwa???*.......... *wai haka su Iklima zasu tsaya babu aure???*........... *shin itama Khairat Allah zai kawomata ciki kamar ?ar uwarta Maryam???*........ *Da alama har yanzu Sauban baisan wace ce Mai gidansa ya aura ba,shin idan ya sani mai kuke tunani???*........ *haka zalika Maryam batasan waye Mai gidan mijinta ya aura ba,shin idan ta sani mai kuke tunani???*........... *Kai! Kai! Kai! Abubuwa da yawa=?C?=?C?=?C?,amsoshinku na nan tafe a pages masu zuwa,kudai? ku cigaba da zubo ruwa comments da reactions ? @ A B C D E F G H I J K L M N O P Q R S T U V W X Y Z [ \ ] ^ _ ` a b c d e f g h i j k l m n o p q r s t u v w x y z { | } ~  ? a fuska yana cewa cikin shagwaSa "A'a Mom ba kin daina sona ba,ace autanki ya dawo amma baki fara masa oyoyo ba sai wata,na?i Win " Dariya maganar Sadam ta bata duk ?an wurin harda Sa'eeda tana mishi gwalo,Mom ce tace "Haba auta ni na isa na?i maka oyoyo,zo nan autana na kaina" "A'a na?i wayyon, Kaduna zani wurin Aunty Hussaina" "Kaga ka bari muje gida a ?ara zancen a can da alama harda yunwa ke damunka" cewar Kamal Harara Sadam ya cilla masa yana cewa "To Sarkin ci na jahar Kebbi?state baki Waya, kadai faWi gaskiya,yunwa kake ji ka Sige da cewa muje gida wai ina jin yunws,karka manta fa na sanka sarai" Dariya yayi sannan suka dugunzuma baki Wayansu zuwa motoci,nan da nan suka isa gida,kasancewar Daddyn Sadam baya ?asar shiyasa baizo ayi tarbar dashi ba. Kwanansu uku a Kebbi bayan sun zagaya dangi da ?an uwa da abokan arzi?i har da gidan kamal suka je shida Sa'eeda da yake Kamal ya riga Sadam aure da kusan wata biyu yanzu ma haka matarsa nada ciki amma ?arami.Kasancewar a Kaduna su Sa'eeda zasu zauna,a can sabuwar unguwa mai suna *Miloniyan City*

Chapter 27 of 31