bane to nima dai abun ya dauremun kai, kudai cigaba da bin alkalamina✍️✍️✍️
YAR MUTAN ZAZZAU NE
Share
Vote
Comment
Please 🙏
[6/10, 09:05] +234 803 742 0816: 💗💗💗💗💗💗
*GIDAN GADO*
💗💗💗💗💗💗
*( THE BRIDE)*
*WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU.*
*🌹🌹EPISODE FOURTY FOUR&FIVE🌹🌹*
________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
arewawritersassociation@gmail.com
Aunty mu na kanmu (Aunty Hauwa) ina tayaki murnan fara sabon novel dinki mai suna BACIN TA Allah yasa kin fara a sa,a yasa zamu Anfana da, abunda littafin zai fadakar Ameen🙏🙏
Still Dedicated to you Aunty mu muna godiya da kulawa (Aunty Hauwa)
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM.
whatpad
Zeeyterh Rahzeey yaree@
Sun isa Yola karfe ukun dare duk da ma sunyi gudu sosai, An sauki Amarya a gidan Momy su Yaya Amar, sai bayan an gama duk wani Event za, a kai Amarya gidan ta, bayan yan uwanta sunje sun gani Sai su wuce,
Kun san fulani akwai iya karrama baki musamman fulanin Yola, duk da dare suka isa An musu shatara na Arziki, kama daga Abinci ne Abun Shane gurin zama, don part guda aka bude musu a gidan Daddy Babba,
Tunda suka isa gidan suka rude saboda haduwan gidan, niko nace wani Haduwa ai sai gidan Amarya, wai don ma darene, ranar kasa barci sukayi, anata labarin gidan da santin gidan, "keko Billy kin more wlh kinji dadi kin sami mai kudin da kike mafarkin samu, Allah yasa mu a sanshi ki, da kyar Billy ta bude baki ta Amsa mata da cewa, "Ai na gaya muku iklymsi nifa bani ba talaka fa, kawai a haifeni cikin talauci in kara Aure cikin talauci tab ina bazai yuwu ba, "uhmm ke dai Billy ki gode ma Allah aiko family ku ba wasu talakawa bane sunada rufin Asiri, cewan wata kawar Billy, "kefa Halimsy komai kice zaki wani ma mutum nasiha, kawai ki rike kayanki, ni nasan mu akan su Mubarak talakawane, wayyo Allah ni har fa na hango event din dazamuyi gobe, duniya zasuga Mijin dana Aura na nunama tsara, tashi tayi ta kama rawa duka dakin dariya suka samata, niko nace wannan Amarya ba kamun kai,
"Nifa gskya Abokina inaga Dinner kawai za, ayi don na kosa a kawomun Amarya na "tofah Sadiq kanajin mutuminka koh, "uhmm ai naga Alama mutumina ya kosa fa, gaba daya ya zama mare kunya, "Uhmm a dai dage ayi Abun kunya Yaya Ameen dai yana jinka, 🙈🙈"Au ashe yayan mu na jina, "a,a ai banaji da dare Mutumina, gaba daya dariya suka kwashe dashi, Uhmm ni wlh Hankalina yana gurin su Baby tun jiya ban samu munyi waya dasu ba, bikin nan naka ya mana cikas, kai Abokina kanafa ji da kannin naka fa, inji Yaya Ameen, "Uhmm a dai gama gulman ni na dade da ganoka son wannan Figaggiyar kanwar taka kakeyi Allah ya kyauta, intayi wari maji, duka Amar ya Kaima Mubarak, Yaya Ameen ya tare, "haba man meye na dukan Ango daga fadar gskya, "Au har fa kai Yayan mu, na bar muku dakin bari inje in kira Baby na yafi, "hhhh oho dai Indai tayi wari maji,
*************************
"Sittynerh kin gane lecture din jiya kuwa? Ke dai Bari Bloodynerh nifa Hankalina yana gida Ana can anata shagalin biki, mu munanan muna fama da karatu, "tab ni wlh har mancewa da wani biki nakeyi nifa da dai bikin Yaya Amar ne, "wai me Yayana ya miki kika tsaneshi tun ba yau ba ina lura dake ko Maganar yayana baki so in miki, har yau fa baku taba haduwa ba ko gaidashi baki tabayi ba Abun fa na batamun rai, kawai sharewa nakeyi Bloody, in wani Abu Yayana ya miki ki fadamun ina son inga kina shiri da Yayana kamar yadda kikeyi da Yaya Amar, ko kiran waya yayi nace gashi ku gaisa bakya karba, shima yayan sai yace a rabu dake ace yana gaidaki, kudin dukanku wai meke damunku, iyee juya baya tayi tana share hawayen da suka zubo mata, rungumeta tayi ta Baya don Allah Sittynerh kiyi hkr, wlh nikai na ban san meke damuna, ki tayani da addu,a kawai kar kiyi fushi dani, zan shiga cikin wani hali, kuma kinga zai shafi karatun mu, juyowa tayi da sauri itama ta rungumeta suka cigaba da kukan su, sai da sukayi mai isan su, sannan sukayi shiru, kowa da abunda yake tunani a ranshi, Wayan Baby ne yayi kara ta dauko da sauri, lah sitty Yayah Amar ne to dauka mana, picking tayi My sweet Baby na kuna lpy kuwa, lpy lau Yayana yasu Mamy da su Momy na, ya taron bikin Yaya Mubarak, Alhmdulillah Baby biki gashinan munata sha, ina Autan Mamy ne ina jinka Yaya Amar, ya kukaji da taro, haka dai suka sha hiransu ya musu alkawari gobe duk da Basu, dasu za, ayi Dinner zai kirasu Vedio call, yauwa my Yayan, sukayi sallama kasan cewan lokacin zuwa lecture nasu, yayi.
*************************
Biki yayi Biki can na hango su Iklimsy da Ikram anci Uban kwalliya har baka ganesu, sun fito Ana taku dai dai ga motoci nan birjuk, Anata diban mutane don zuwa gurin Dinner, su Momy ne da Mamy dasu Addah Adama ne suka fito cikin wata rantsatstsen materia, da ka gansu kaga kudi ya zauna, Manyan Mata kenan da sauran kawayensu, can sai Gasu Maman su Iklimsy da sauran kannin Maman Billy sun fito dasuka ga su Mamy sai suka raina kansu, haka dai aka dunga diban mutane Ana tafiya dasu, Motar Amarya da Ango ne a karshe,
"Niko Maman Iklima kinga wata Mata dana ganta da uwar Mijin Bilki kuwa, sunyi bala, in kama da Aisha Maman su Ummimi fa, ashe bani kadai bane, kawai wannan ta danfi Aisha jiki ne, Da haske wannan kaman balarabiya take, to wai meme shirin faruwa ne wai, kudai cigaba da bin alkalamina.
*************************
Gurin biki ya hadu tsayawa lissafa muku haduwar gurin ma aikine, kudi sunyi kuka a gurin, tunda Amarya ta iso hall kanta ya kara girma, ta san yes kudi ya zauna,
Yaya Amar ne keta aikin Hada su Baby da yan uwa Ana gaisawa gurin Dinner Amma Basu samu daman gaisawa da Ango da Amarya sabda taron jama, a sai dai sun hango su a nesa, can na hango su Kawan aunty da aunty a tsakiyar fili, suna cashewa, can basai na hango sis Adama kusa da takwaranta tanata aswaki da kaji😜, a,a can na hango yan kundin Arewa suna chasewa hardasu Asmeey, da sauran su,
Anci ansha an rakashe, Sai muce Allah ya bada zaman hkr,
*************************
Washe gari yan zaria sun fara haramar komawa gida, sbda daga gurin Dinner aka wuce da Amarya gidanta, ai ruwan kansu ya kare da suka ga irin gidan da aka kerama Billy, aljannar duniya kenan, da Asuba suka dauki Hanyar Zazzau Birnin Shehu, aka bar Amarya da Angon ta,
"Nifa ba wanda zai rakani anjima, "to fah kunajin rashin kunya irin na wannan Ango, dariya suka sa musu,
"Amaryar fa munata sallama, shiru, fitowa tayi ta tsaya musu gandakai tana musu wani kallon uku saura kwata, "lpy Kunzo kuna mana shouting a gida, "To fah ni Adama irin wanda aka kwaso mana kenan, neman guri sukayi suka zauna ita kuma ta cigaba da tsayuwanta, "to ranki ya dade Amarya kidan rage tsawon mana koh, zaunawa tayi ta Dora Kafa daya kan daya ina jinku, tab Addah Adama da yake tana da zafi, ta tashi " ke shiga hankalinki duk cikin mu kinga sa, arki mare mutunci mare tarbiya muna kannin uwar mijinki mu shigo cikin gidan Dan mu ki mana diban albrka wlh ba, a haifeki ba, kul ki ajiye haukan da kika zo dashi, ko in gyara miki zamanki, don ki tanbaya kiji Adama bata daukan rai
a wulakanci, "da sauri ta zube a kasa don Allah aunty kuyi hkr wlh ban gane ku bane,,,
*************************
Kudai cigaba da bin YAR MUTAN Zazzau, kuji yanda zata kaya✍️✍️✍️✍️✍️
Vote
Share
Comment
Please 🙏🙏🙏
[6/10, 09:12] +234 803 742 0816: ________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
arewawritersassociation@gmail.com
💗💗💗💗💗💗
GIDAN GADO
💗💗💗💗💗💗
(THE GROOM FAMILY)
WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU.
🌹🌹EPISODE FOURTY SIX&SEVEN🌹🌹
Sisters Adama dake da sister Asmy wannan page din kyautane a gareku inajin dadin Comment dinku, Allah ya bar zumunci,
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM
"Kin kyauta ma rayuwar ki, yarinya ki tashi zamuje can gidan su Hajiya a nunnunaki a dangin miji, "to aunty juyawa tayi ta shiga daki ta dauko mayafi a zuciyarta kuwa zaginsu take tayi, naga Alama sai na tashi tsaye da wa'innan dangin Mijin zan kira Umma ince ta Kai mun so gurin Mai gobe da nisa, badai kunyi sake na shigo ba wlh sai na rabaku da danku, "wai ina Amaryan ne, gani nan zuwa aunty, bayan ta fito ne suka kama hanyar Zuwa ainihin Family House din su Mubarak Talban fulani Family, don nunata a dangi, kuma ayi budan kai,
Bayan an gama nunata a Family, sai aka wuce da ita Talba palace gurin Mai girma Talba, don yayi mata fada a matsayin shi na kakan Ango da Hajiya kilishin Talba Hamshakiyan Mata wanda ta Ansa sunanta, tana kishingide a kilisa, "Ran Talba ya dade ga Amaryar ka mun kawo maka kasa mata albrka, sai da yafi minti goma yana karemata kallo, duk Billy ta tsargu da kallon da yake mata kuma ta gaji da tsugunon, "Uhmmm Alhmdulillah Amarya barkan ki da shigowa Talba Family, Yanxu wai wannan jikan Muhammad Moddibo Yareema ne, Allah sarki Moddibo mutumin kirki, Allah yasa kin gado kakanki, in har kin gadoshi zamu zauna lafiya, sbda mu Talba Family bama bukatan wanda zatazo ta tarwatsa mana Zuri'a kinaji na kuwa? "Eh inshaallah, "To Allah ya muku Albrka, Ashe duk abun nan da, akeyi Yaya Mubarak na gefe, sai yanxu na lura dashi a gurin, to Hajia Kilishi ga Amaryar ki nan, naga iko da isa ranar Billy ta raina kanta a gurin Hajia Kilishi, don sunfi Awa suna zaune a gurin kafin ta tanka musu, kasancewar kowa yasan Halin isanta da ikonta ba wanda yayi magana, duk ita suke saurare, sai da ta nishadu sannan tace ma Billy ta taso tazo gurinta, tashi Billy tayi tana sassarfa ta isa gurin Matar datayi mata kwarjini, ta zauna, "keh!!! Waya baki izinin Zama,? Da sauri Billy ta tashi ta tsugunna a gabanta, "ina Mubarak din? "Gani Hajia sai na kiraka ne,? "A,a Hajia tashi yayi ya isa kusa da ita, ya tsugunna kusa da matarshi yana fatan kar ta ce zata rabashi da matarshi don yasan inta zartar da hukunci ya zartu, "Mubarak me ka gani a jikin wannan yarinyar, iyeh? "Ni badon ance mun jikan Muhammad Moddibo bane ita ba da a yanxu a nan sai ka saketa, ni yarinyar batamun ba, idon ta a soye, daga ganinta batada tarbiya, Amma yanzu sassaucin dazan maka shine dole zaka kara Aure, Nanda shekara biyu, da sauri Mubarak ya dago, "Eh abunda kunnenka yaji haka na fada, ta gyara zaman glass dinta, "ku tashi ku bani guri na gama zance, Billy daskarewa tayi a gurin kawai kukane ya subuce mata, jiyakeyi kamar ya rungume matarshi ya rarrasheta, Amma ba dama, shi wlh Matar nan ta fara isarsu kawai ta dunga musu mulkin mallaka,
Bayan an kaita su Daddy da su Momy sun mata Nasiha, aka wuce da ita gidanta ranar tasha kuka, sai taji duk auran ma ya fitamata a rai, wai a wannan Family zatayi rayuwa, dole Umma ta kara tashi mata tsaye, kuwa,
*************************
"Yauwa Abokina ya bayanin filin mu, kasan mun zauna da Yaya Ameen na mai bayani kuma duk ya fahince ni, yacemun akwai wata plaza da ake neman masu siye a kasuwa kusa da shagon mu, shine yace mu siya kawai mu zuba kekunan dinki da kayan dinki, da manyan kaftanai da riguna dinkakku irin na sarauta, kun san Zaria sunyi suna a irin wannan fanni, to shine nace bari in sameka muyi mgnar, gskya hakan yayi kuwa Abokina, gskya Yaya Ameen ya kawo shawara mai kyau.
Washe gari su Yaya Ameen sunje sun sayi plaza an gama komai a cikin kwana bakwai, saboda akwai kudi, a hannun su, plaza yayi kyau sosai su Baffa Yahaya da Baffa Jibrin da Baffa Habibu, sunje sun ga guri yayi kyau sosai, anyi musu sauka a gurin kuma, anyi musu addu, oi za,a fara Aiki a gurin ranar laraba, Maman Jafar tayi bin kwakwaf din dazataji plazan waye Amma ta kasa sani, tunda ance na Yaya Ameen ne, nan da nan Bakin ciki ya wanzu a cikin zuciyan yan gidan Fulani masu mai murna nayi masu Hassada nayi,
Note:wai ace yan uwa yau dan uwanka ne Abun alheri zai sameshi maimakon ka tayashi murna, a,a sai bakin ciki, taya zamuga cigaba a rayuwa don Allah mu gyara halin mu yan uwa sai muga cigaba, a rayuwar mu, Allah yasa mufi karfin zuciyan mu,
Su Yaya Ameen da Yaya Jafar da Yaya Umar komai ya tafi musu yanda suke so, MAMI SPECIAL SEWING MACHINE AND DESIGNERS PLAZA, Yaya Jafar ya bada shawaran a sama plazan sunan Mami mutumiyarshi, duk saboda kar mutane su gane plazan waye,
*************************
Sallama yayi ta Ansa mai shi Kadai ya shigo gidan, yana isa kusa da ita ya zauna "Amarya bakya laifi, "dakata Mallam dama ka daukoni ne danginka su wulakantani iyeeh? Haba Baby na rungumeta yayi, kara fashewa da kuka tayi na kissa, nan da nan Ango ya rude, ya fara sakin layi nima dai na tattaro biro na da littafina, na gudo nace Allah yasa dai Wainnan Amarya da Angon nan ma su samu suyi dan sallah nafila da Addu'a, don naga Alama Angon a hannu yake, 🙈 nayi nan bani na fada ba🏃🏃
*************************
INDIA
Karatu yayi zafi don yanzu su Zarah basa wani samun zama, sosai, "Yauwa Sittynerh wai wace na ganku tare jiya a Department kaman na Santa wlh, ya sunanta? "Sunanta Raleeyat Ya'u kano, "kai wlh nikuwa na taba jin sunan fa Sittynerh kuma tun da dadewa, Amma na manta inda na Santa, nocking akayi musu, "Bloodynerh ana nocking fa, "bari naje na duba, to, Hanyar fita tayi taje bakin kofa, sai taji gabanta ya fadi, tana bude kofar suka hada ido da wanda take tsaye bakin kofar, kawai jiri taji ya debeta zata fadi da sauri Zahra ta tareta,
To kudai cigaba da bin YAR MUTAN ZAZZAU
Kowa Ummimi ta gani to nima dai ban saniba✍️✍️✍️
[6/29, 08:41] +234 803 742 0816: 💗💗💗💗💗💗
GIDAN GADO
💗💗💗💗💗💗
(CELEBRATION WEDDING AND TRAVELING TO ABROAD)
WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU.
🌹🌹EPISODE FOURTY TWO &THREE🌹🌹
________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
arewawritersassociation@gmail.com
Aunty na na kaina wannan page naki ne na baki kyauta(Ummu Inteesar) ke da kawanki (Ummu Affan) kuna sani nishadi😍😍
Aunty mai sunan yan gayu😜(Saamlad) ina tayaki murna fara sabon novel dinki mai suna SO NE Allah yasa anfara a sa, a.
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM.
Whatpad
Zeeyterh Rahzeey yaree@
"Kanaji ko Mubarak? "Eh Addah Adama, "yauwa kayan nan ne sunyi yawa ya kamata a rage kaga nan gaba, in ka tashi auro Matar da Mamin ka take so ka aura kaga zai zo maka da sauki, sai a karo wasu kawai, koya ka gani? "Gskya ni Addah a barmun kayana haka nake so a kai ko mayafi bance a ragemun ba, ita Mamin in ta tashi yimin wancan auran ta hada mata laifen da kanta, "iyee!! Har ni zaka fada ma haka don kaga ina binka ta lalama wlh sai an rage kayan nan, yarinya kamar yar gold, kodaddiya ma da ita ni Banga abun so a jikin ta ba, duk kawani rude ka susuce a kan mace duk kabi ka lalace, ni Anya ma Mubarak yarinyar nan haka ta barka kuwa? "Kai Addah ni ban san mai Billy ta muku ba duk kun tsaneta, bakwa sonta ita ko tana matukar son ku, ban san ya zan muku ku fahimta ba kuma wlh tana da kirki ga tarbiya, "dallah rufemun baki Ana ga gabas kana ga yamma, tashi ka ban guri, tashi yayi yana mai jin Haushin Addah nashi, duk sunbi sun tsanar mai mata,
Yauwa Bloodynerh kin san har yanzu kinki bari ku hadu da yayana gashi za, ayi bikin shi bama nan, naso Daddy Babba ya barmu muyi biki sai mu tafi duk da ni wlh Haushin matar dazai aura nakeji ta cika iyayi wlh, gata ba wata mai kyau ba sai tsawon tsiya farine kawai ya ceceta, "kai Sittynerh wai ke inkika fara magana bakya gajiyane ayi mutum ya cika surutu, "to nayi din yau miskilancin ya Motsa ne, wlh Maclean tsada yakeyi kyayi warin baki, Amma da yaya Amar ne ai kin iya surutu dashi in ni nayi miki kice na cika surutu, ke da Yaya ban san wayafi miskilanci ba wlh, don Allah ki kalli pic din Yayana yau, "ke ni kyaleni bazan kallah ba, tashi tayi ta fita daga dakin, zuwanta falo kenan Yaya Mubarak ya haye sama dakin Mami bayan Adda Adama ta gama mai fada, Addan mu kece a nan? "Eh yar Albrka in yar uwar taki tana ciki, ok kitchen tana nufa ta bude fridge ta dauko ice cream tana tsauna a table din da yake kitchen din tana shan kayanta, "wlh Yaya zamuyi fada da Bloodynerh wai kwata kwata bazata zauna muyi hira ba sai tace na cika surutu haka akeyi, "to My kanwaty haka bloody naki takeyi miki, to ai ke matsalan ki daya in kika fara surutu kaman gidan Radio FM Yola, "uhm uhmm au ma haka zakace Yaya goyon bayanta zakayi dama ai nasan san kai kakeyi, buga Kafa ta fara yi, A,a waya tabamun takwara ta ne, "yauwa Hajia Kaka ba Yaya Amar bane, "kai kai ba ruwanshi Hajia kaka halinta ne fa aka fada, au hardake Baby, kun hadu da Yayanki kun samun takwara a gaba, zaka sani wlh sai in fasa baka auran, "yo ni Dama Hajia Kaka me zanyi da wannan Afiruwan takwaran naki ci ba kiba, ai sai a ga kaman ban iya kiwo bane, hhhhh "Wai haniyar me kuke tayi Yauwa Mamin mu tsayafa kiji yanda akayi, "to Baby ina jinki, fadi ma Mami duk yanda akayi tayi, Mami tace, "to in banda abunki Auta ai ke din ne kin cika zuba, gaba daya kwashewa da dariya akayi kuka ta saka ta Haye sama tana fadin"wlh sai na fadoku da yayana da Adda Adama da Adda juwaira nasan suma bayana zasu bi tunda abun hakane,
Uhmm Babyn Momy kizo mu tafi gida Affan nata kewanki, da Momy duk ta damu yanxu shigowana garin kenan fa ban ganki ba nayo nan, niko nace kai dai yaya Amar fadi gskya 😍
To muma ai Bamu gaji da ita ba Son, "to Momy dama ina son muje taga kayan dana siyo musu ne kin san tafiyan nasu ya matso, "wai yanxu da gske su Habibu Kasar waje zasu kai yaran nan ni aure naso ayi musu, Amma Allah ya bada sa,a "Ameen Hajia kinga zamani yanzu ya canza Ilimi shine mutum, Hakane Allah ya taimaka Ameeen,
"Mamy zan tafi, "to Baby ai dama nasan kema kin kusa ki gudu kibi Yayanki, wataran dai zan kwace ki duka inga yanda zasuyi ai, ita dai Baby bata kawo komai a ranta ba ta haye sama tayi ma su Addah Adama sallama, da Hajiya kaka, ta fito kenan su ka hadu da Abul khairi
Aunty Baby ina zaki na ganki da mayafi, "yaron Mamy zan tafi gidane, "zan biki nima inje gurin Affan, "wlh bazanje da kai ba kuyi ta sa Momy magana, kuka ya fara ya juya zuwa dakin Mamy, ita kuma taji kaman Alamun bude kofar Daddy, kuma tasan Yayan su Mubarak yana nan a dakin ita kuma a rayuwa ba wanda ta tsana irinshi sbda Halin shi da Sittyn ta take fada mata, da kuma abunda yayi ma Nusaibat,
"Oyoyo Aunty Baby ta dawo Momy kizo ga Baby ki ta dawo, da sauri Momy ta fito daga kitchen "oyo yo my Baby I Miss you too, Miss you too Momy na, "ai nayi niyar da Bali dawo ba yau zanje da kaina in dauko ki, "kai Momy to ba gashi na dawo ba to in muka tafi school fa, ya zakiyi, "ai wlh ni kaina Abunda nake ta tunani kenan "Uhmn Momy ko ganina bakiyi ba kina can gurin yarki, kin shareni, na shawo hanya ko gida banje ba nazo na dauko miki yarinyar ki, "Uhmm sorry son oyoyo, "uhmn ni banson oyo yon gwalo tayi mai ta boye bayan Momy "kai yaya Wlh Aunty Baby gwalo takeyi maka, ai da gudu ya bita ta haye sama, "Oh ni Hindu ka dawo kenan ko zaku fara, dariya tayi ta koma kitchen don karishe girkinta,
*************************
"Kin san meye Umma wlh na tsani uwar nan nashi da shegun kannin nan nashi su biyu yan mata shikenan yace Zahra da Baby kinga hotunan su kuwa kaman larabawa wlh, ke sun hadu, kawai Sai naji wani bakin ciki sun fini kyau, kin san Meye ke damu na Umma inda Baba ya samana ido ya hanaki fita, balle ki koma gurin Mallam, ni damuwa ta ma kudin da ake yawan satamun, Umma, kedai bari, Bilki ni damuwa ta ma daya kar Asirin nan yayi kasa ya rage baki kudin nan, gashi kwana biyu muna rashin kudi, gashi yaki zuwa, "eh wai sai kannin shi sun tafi makaranta zasu India karatu, shiyasa Hidima yayi mishi yawa, wan can karan ma fa wannan brother nashi ya aiko, ni wlh ma shi kanshi brother nashi bai birgeni sai da ya dunga mun tanbayoyi fa, kaman wani Ubana, "duk ki rabu da shegu zan kai sunan su gaba daya gurin Mallam, "yauwa my Ummata, ina son ma in fara zuwa gyaran jiki gobe a Ungwan Masa, ok Gidan Salaha Mai gyaran jiki "eh Umma,
Gida ya fara cika da jama, a yan biki dangin su Maman Jafar duk sun hallara, dayake Amarori ne, 😜
Maman su Ummimi ne ta fito daga sashin su zata leka ta ga in da wani Aiki ta ragemusu, kaddai ace baka fito anyi Aiki da kai ba, "To wannan kuma fa Aunty Habiba me tazo yi kin san yar tsuntuwa tunda aka tsinceta aka ba Hajia tsohuwa ita shine ake cewa wai yar gidan nan ne, Alhalin kafi mutum Asali, shine fa taki auruwa aka kakaba ma Baban su Aminu, Ahayyee shewa sukayi suka tafa,
Juyawa Mama tayi ta kasa karasowa gurin nasu, tana kuka, zata shiga sashin su kenan ta hadu dasu Jafar suna kirga kudi, da sauri ta share hawayenta, "yarana ina kuka samo wannan uban kudin,? Firgigit sukayi "lah Mama ina kika fito, "bashi na tanvayeku ba, 😔, "wlh wani contract din dunkuna ne Mijin Bilki ya bamu wanda zasu sa ran biki, shine fa muke lissafin kudin da zamu kashe, "To Allah ya bada sa, a "Ameen Maman mu,
Kai dan uwa ka iya karya fa, hhhh tafawa sukayi, "to yanzu ya zamuyi da kudin nan kaga jiya Abbu ya bamu kudin registration, mu mayar mai da kudin shi muce an dauki nauyin mu, kai kasan Abbu wlh sai ya gane fa, zai tanbayi Yaya Ameen ne fa, kasan meye mu fadimai gskya kawai kasan zai fahimcemu, ok ka Bari ai zai dawo Daura aure,
Kasan wancan tsohuwan tazo fa ni ko sashin ma bazan kara shiga ba sai sun tafi, zuri, an gidan su Umma ko gayya masifa, sun wani zo tun sauran sati biyu biki sun cika mana gida, "kaifa mutumina baka da kirki, duk iyayenka ne fa, "to ina ruwana ni, kai ya kamata muje chilling yau fa, "Ah haba nawa kasan nifa ina jin tsoron kar wataran mu hadu da idon sani fa a club din nan, kai dallah share, ka cika tsoro fa kawai muje mu shana ni dama rashin kudi yasa ban zuwa kullum Amma yanzu kudi ya zauna, Ai wlh Naji dadin Soyayyan nan kaman kar ma ayi aure, 😜niko nace lallai Yaya Jafar kana yayan kudi kenan har bakaso ayi bikin duk kudin da ka kwamushe
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 6 Chapter of 12