fara sbda bamu da isashen lokaci, "ok to shikenan yan zu ko akwai abun da kuke bukata? "Eh to in ma muna bukata zamuyi mgna sannan akwai hadin kajin nan da yake kitchen din Hajia Kilishi a dauko mana da wani jarka da tsimi a fridge dinta, "ok to bari a kawo muku, dayan zama tayi ta fara kwaba dilkan da zata musu Anfani dashi ita kuma dayan ta shige toilet din dakin don hada musu ruwan dazasuyi tsarki dashi da wanka yaji turaruka Kala Kala, a ranar sai da suka kai sha biyun dare Ana abu daya a shafa wancan a goga wancan a turara wancan su ci wannan su sha wannan,
Washe gari nayi aka Dora a inda aka tsaya, Ana cikin musu turaren tsuguno ne sai ga Hajia Kilishi ta shigo ita da Hajia Yaya, "kai Masha Allah Aikin ku na kyau sosai ina sun da an kaisu ne inji Sakon kyautar mota Daga mazajen su, su Momy dasu Aunty Adama suka sa dariya sai Hajian mu, "ato ai gskya na fada, suko gaba daya kunya ma ta Basu, "yauwa mai gyara a gyaramun jikokina da kyau komai yaji zam zam fa, "to Hajia baki da matsala to shikenan fita sukayi dukan su aka bar Amare da masu gyaran jiki suna cigaba da Aikin su,
Kasan cewar gaba daya Hajia Kilishi ta Anshe wayar Amaren, haka angwaye sukayi ta zarya ta hanasu ganin Amarensu,
"Yauwa Aminullahi munyi magana da mahaifinka yace mun Business ka karanta to shine da nake so zan bude kanfani ne anan kaduna nake so ka dunga kulamin dashi, tunda kaga Shi Amar Aikin soja yakeyi duk ya kosa ya ajiye Aikin nan, sbda haka Yanzu ya kake gani? Already dama an riga an gina kamfanin kawai ma, aikata za, a dauka, shine nakeso in danka Amanar kamfanin a hannunka, "Insha Allah Daddy ba matsala Allah ya tayani riko, Ameen ya Allah Kai kuma Mubarak tunda yanxu hankakinka ya dawo jikinka sai kayi kokari kai da matarka ku farfado da Asibitinka, "insha Allah Daddy, "yauwa Aminullahi ga wannan takardun gidane dana baka halas a Malali quarters dake kaduna Allah ya baku zaman lpy, Kai kuma Mubarak kaine Babba ga Makullin naku gidan nan kai da dan uwanka kowa da part dinshi, in ya zo sai su dunga sauka shida Matarshi, Allah yayi muku Albrka gaba dayan ku ya baku Zuri'a na gari, sunkuyar da kai sukayi hadi da cewa Ameen ku tashi ku tafi, "uhmm Daddy nace ba wai yaushe za, a bamu matan mune,? "To Nidai ban sani ba kuje ku tanbayi mutumiyarku kilishi, dariya dukansu su kayi harda Daddy, "Amar ne yace wlh Daddy tsohuwan nan fa ta cika kofsi ta bamu matan mu kawai ta wani hana mu Sai anja mana rai, "gidan ku Amar kai rasa kunya ko dariya su Mubarak suka Kama yi mai.
*************************
"Dan uwa lpy? "Ka bari kawai wlh dan uwa kwana biyu inata mafarki da Umma ne tana kirana da in taimaketa, gashi Abba ya hanamu mu nemeta, kawai sai ya fashe da kuka, rungumeshi Umar yayi yana lallashin shi, Insha Allah za, a ganta kayi hkr dan uwa taso muje, mikewar dazasuyi suka ga Baffa Jibrin shima kukan yakeyi "Jafar kaje na baka izini ka nemo mahaifiyarku, Amma ka sani cewa ni na saki Habiba bazan iya Kara zaman aure da ita ba, yana gama fadin haka ya juya da sauri ya tafi,
Bayan sati daya da bikin Su Ummimi Billy ta koma makaranta dama bata karishe secondary dinta ba, ta kuma shiga islamiyan bayan layin su,
Duk da in tafi an dunga nunata kenan Ana gulmanta wasu har gabanta ma suke zuwa su yaba mata mgna suyi gaba, duk ta rame ba wani sauran gayun nan da iyayin da take dashi, gashi dangin Umman duk sun yardasu, Kakan Sune ma da take lekowa tace anga Habiba to yanzu ta dena zuwa, su iklymsi kuwa dama sunyi auren su sun Auri masu rufin Asiri suna zaune lpy a gidajen su,
*************************
Yau kwanan su Zahra Ashirin da shida da Aure in ka gansu bazaka ganesu ba sbda tsananin gyara da suke sha, duk inda suka zauna kanshi ne ke tashi, Kilishi tace sai randa suka cika kwana talatin zata mika ma kowa matarsa sunyi zarya har sun gaji ya hanasu ganin su,
Su momy suka fitar da ankon Dinner dana Mother day da zasuyi da Hajia Kilishi da Amar ma sunce A barshi, su Momy suka dage sai anyi anfito da Anko Kala biyu da Material da lace duk wanda suka Amsa sunan su, Ankon ka shine pass dinka na shiga gurin Dinner, to inasu sister Adama da Sister Nafeesat da Maman Ahmad da takwara da Fatan kunji da duk yan gidan gado fans sai ku tanaji anko Don musamu mu isa gurin Dinner kar a hanamu shiga.
Don jibi za, ayi Dinner washe gari kuma mothers Day hade da walima, sai a mika Amare dakinsu.
**************
Kuyi hkr da wannan wlh kaninane ba lhy muna Asibiti dashi tun jiya har yanzu bai farfado ba Allah ya baka lpy ya tashi kafadunka Ameen ya Allah.
Share
Vote
Comment
Please ✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️
[6/29, 08:41] +234 803 742 0816: 💗💗💗💗💗💗
GIDAN GADO
💗💗💗💗💗💗
(DINNER 💞💞)
WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU.
________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
arewawritersassociation@gmail.com
🌹🌹EPISODE SIXTY EIGHT&NINE🌹🌹
"Wayyo Allah na Ummu ki dagota mu tafi asibiti karta mutu su likitocin Basu jin tsoron Allah ne, da gudu ta fito kofar gidan su ba kowa a layi can ta hango wani makocin su ya gunguro mashin din shi, da gudu ta karisa kusa dashi don Allah mudi ka taimakemu Rabin raina zata mutu ciwonta ya tashi, da sauri ya saki mashin dinshi ya bita tarar wa yayi Ummu na ta tofa mata Addu'a ita ko ba abunda takeyi sai kukan wayyo kafanta ku ciremun kafan in huta Ummu please zan mutu Ummu, kamata sukayi suka fito da ita kofar gida don tafiya da ita Asibiti da sauri Sumayya tayi hanyar bakin titi don taro abun hawa, rikita rikita kenan wai shin mai ke damun yar uwar Sumayya to meye ma asalinsu to ina zasu samu kudin kaita asibiti shin Mudi zai taimaka musu ne,? Wadan nan Amsoshi naku duk yana cikin Sabon Novel Dina mai suna 💞💞WAZAN AURA💞💞karki sake ko ka sake a baka lbr yana nan tafe nan bada jimawa ba, kudai kucigaba da bin yar mutan zazzau.
V.I.P hall wasu red and pitch colour din filawoyi ne aka zubasu tun Daga parking space har zuwa wannan hall din da yake bada wasu kalolin haske duk lokacin da ya bada red haske yana kawowane rubuce da sunan MUBARAK WED NUSAIBAT, yayin da ya koma kuma sai pink colour ya fito hade da sunan AMAR WED ZAHRA, yayin da in white colour ya fito yana fitowane da AL'AMEEN WED RALEEYAT, da sauri na waiga bayana kasancewar gabada light din nan ya daukemun hankali, abunka da Gida babu makota babu dangi sai dai dai, sister Adama ne ta tabo ni sister ki waiga kar lbr ya wuce mu fa, ai da sauri na isa gurin Motar ina jiran fitowan Amare Jafar ne ya bude musu kofa, wadan nan Yaran nan da nan suka isa gaban Motar can sai Gasu Afan da Abul khair suma sun iso gaban Motar dana Kara kallo da kyau sai naga ashe Iman ne da Anwar wa innan kyawawan Yaran sun ci ado da wani hadadden ready made jajaye an musu adon black a jikin rigan ansa Happy marriage my Daddies, sukuma su Afan sun sa wani pink din yar kanti anyi mishi rubutu da white colour ansa happy marriage my Aunties, su yaya Mubarak suka fara fitowa inda na daskare a gurin a tsaye Masha Allah perfect match yaya Mubarak yasa wata black cout nectie dinshi redita kuma Nusaibat tasa wani red weeding gown zaka dauka irin baturiyan nan ne, kusan dukan su shigan dasukayi colour din light nasu kawai kudai reader ku kwatanta haduwan da wadan nan masoyan sukayi sun fara tafiyane nan su Affan suka fara musu ruwan wani turare mai masifan kanshi, su Iman kuma suna watsamusu wani pink roses nan Mc ya saki wakar nan ta M. Shareef RANAR KUKE JIRA YAU GASHI TAZO NIMA DA TANBURANA GASHI NAZO, Nan fa guri ya kaure da shewa, Bayan Amarya da Ango sun zauna a gurin su kowa ya natsu, nan Mc ya fito ya fara bada sanarwan Ana bukatan Mami kanwar Amarya Nusaibat tazo ta bada lbrin Amarya, "tab aiko wlh kin bar zuwa a gama kallemun ke inda kika hadun nan dama ga abokanan Yaya Amar nan sojojin can tun dazu naga suna kallonki, sai dai ni kuwa inje inyi, aiko fita yayi ya isa fage yayi fuska Mc yace "Mallm yadai Mami fa aka kira yace eh ai nine Mamin, gaba daya hall din dariya aka farayi, fisge mike din yayi ya fara gabatar da suna "My name is Mijin Mami gaba daya dariya aka karayi nan ya bada tarihin Amarya, Daga karshe yace "au na manta in gaya muku cewa ita fa mayyan dan wake ne😜ya mika ya gudu haka dai aka gama bada tarihin Amare da angwaye, nan Mc ya bukaci Amarya da Ango a fili don su taka, ai tuni su Amarya Zahra aka fito fili dama gata mayyan rawa nanfa guri ya hargize nan Su Hajia Kilishi da Hajia Yaya akaje aka bude bakin jaka anata ma jikoki liki ita ko Ummimi ta kasa rawar sai juyi take yi, can na hango su takwara a fili Ana cashewa kai takwara haka kika iya rawa, su sister Adama Ansha anko lace can na hango su sister Nafeesat da Maman Ahmad a fili suma ba, a barsu a baya ba kai abu dai yayi dadi don har yan Arewa Writers sun je bikin an cashe fa, Bayan an gama wasa jini ne a ka fara save ur self nan naga su sister Nafeesat an fito da katon jaka kai sister irin wannan katuwar jaka haka Kai ashe ba ita kadai bane har dasu Maman Ahmad tab a dai ci a hankali takwara can na hangota ta koma gefe sai aswaki take da cinyar kaza Bayan ta gama debo shokinta💃, kai Masha Allah an raba su kalanda ne bucket ne memo tirmin tsani kayan make up ne, kai daughter abun har da tsari haka kin karba kin Kara karba, can na hango sister Nafeesat ita sister Adama suna masu rabo ina ruwan Amarori kirjin biki😜, nan dai taro ya tashi lpy komai ya tafi yanda yakeso daganan direct Gidan su aka wuce da Amare sai muce Allah sa sun shiga a sa, a Ameen.
Kucigaba da bin yar mutan zazzau
Share
Vote
Comment
Pleasssseee ✍️✍️✍️✍️✍️✍️
[6/29, 08:41] +234 803 742 0816: 💗💗💗💗💗💗
*GIDAN GADO*
💗💗💗💗💗💗
*(AMARE HOUSE FIRST NIGHT 🙈🙈)*
*WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU.*
________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
arewawritersassociation@gmail.com
*🌹🌹EPISODE SEVENTY&ONE🌹🌹*
"Inna lillahi wa Inna ilaihirraji'un Sumayya kaman jinine fa a hannunki, "Eh Ummu jinine Ummu kisa nayi na kasheshi wlh!!! "Garin yaya waye kika kashe ki fadamun meyasa kikayi kisa na shiga uku ni Hajjo so kike a rabani dake kin san ku kadai kuka ragemun a duniya ga yar Uwarki bata da isashen lpy dake muka dogara, Wayyo rayuwa, wai me kasan mu take so ta zamane kasa ba tsaro talaka baijin tausayin dan uwanshi talaka mai kudi baijin tausayin na kasa dashi, shuwagabanni tunda suka ci zabe suka wzar damu ta'addanci yayi yawa a kasata a kashe ku a kashe mazajenku gwamnati tayi shiru ta zira idanuna a koreka a mahaifanka kabi duniya kana garari ka rasa mai taimakon ka, ya Allah ka kawo mana gaji, to niko zeey yar mama nace Ummu mai yayi zafi haka to kudai ku daure ku cigaba da bin alkalamin yar mutan zazzau don jin wannan kayataccen lbr mai dauke da rikita rikita da sarkakiya da rashin tausayi da soyayya, mai ban tsoro tsakanin Mutum da aljani duk a cikin littafin 💞💞WAZAN AURA💞
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM.
Sun isa gidan Amare karfe goma na dare gidane wanda ya keru ya Amsa sunan sa part uku ne a gidan Komai yaji, shima Yaya Ameen a nan zasu Amarce kafin su wuce kaduna, "yauwa kowa ta shiga da kafan dama Aunty Adama ne da Guggo Zuwaira na SOBA suke fadin haka, kuma suyi Addu'a, ban Kara rudewa ba sai da muka shiga falon gidan wayyo sister Nafeesat rufe bakin wannan irin kallon haka karkisa a rainamu mana ace mana yan kauye😜 mana, kudi sunyi kuka a gurin nan Daga Dubai Daddy Babba yayo musu oder furniture's furniture's din ta red and black ne dayake shine best colour na Nusaibat kawai jinayi kafata tana limewa kasa da sauri na kalli kasa naga ashe wani irin hadadden carfet da in Mutum ya taka kafarshi ke limewa ciki, wani gurine ya dauki a Hankalina kuma gurin an mishi decoration da filawoyi sai bada colour sukeyi gurin ya hadu sosai ina zuwa gurin naga ashe dining area ne gurin, gefe kuma an dora wani katon pic din Amarya da Angon sunsha kayan likitoci suna ta dariya abunsu kai tsayawa lissafo muku haduwar falon zai sai mukai dare Bamu gama ba har hajia kilishi taxo ta tarkata mu, mun zsgaya ko ina a part din gidan gaba daya sai muce Masha Allah Komai yaji gida yayi kyau, "to kowa ya fito ga motoci nan za a koma gida inji Guggo tsohuwa Hajia Kilishi tazo ta fara fito da mutane "ku firfito ai angama ganin gida, kowa ya fito su Yaya jafar ne da Motar Yaya Mubarak tunda sukazo dama key din Motar yake hannunsu waya ya Daga ya kira Mami "Matar Jafar ku fito gamu a bakin gate keda su Juwairiyya muna jiranku "ok Mijin Mami gamunan fitowa, "kai Baby wannan kashe murya ai sai kisa in kasa tukin Motar, 😜, to Kinji masoya sister Adama,
Bayan kowa ya fito motoci sun fara tafiya saura wasu kawayen su Zahra dasukayi karatu dasu a india su uku suka rage suna jiran angwaye nima dai makalewa Nayi don sai naga kwakwaf, gida yayi shiru sai hasken fitillu da ya haske gidan,
Can na hango Angwaye da abokanai sun iso da sauri na leko da kaina ta inda na boye part din Yaya Ameen suka nufa Bayan an rakoshine suka fito suka raka Amar, suna fitowa Yaya Mubarak yace musu to ngd a koma haka don Nidai kam ba mai shigamun daki "to Sabon salon rashin kunya a dai bi musu yan mutane a hankali wannan irin rawar kai haka, "Eh Naji ku jira in kira muku yammatan dasuke ciki ku maidasu gidajen su, "Amma akwai dan duniya doctor Allah ya shiryeka "Ameen kunga inada abinyi shigewa yayi abunshi ya barsu nan suna jiran yammatan su fito su tafi,
Yana shiga ya gansu zazzaune sunsata tsakiya, sallama sama sama ya musu Yace musu Ana jiranku, Amsawa sukayi suna bishi da kallo shiko shigewa kitchen yayi da ledan hannun shi, "to Amarya Allah ya bada zaman lpy sai mun dawo cin Kazan Amarci, tunda munga Angon ma korar mu yakeyi, "to ngd sosai Allah ya kaiku gida lpy "Ameeen.
"Kin san meye Salma wlh Mijin nata ya hadufa kedai bari wlh ko a ta hudune dazai aureni zanje, niko nace kwalelenku😏,
Suna fita ya fito Daga kitchen din yaje ya kulle musu part dinsu, ya dawo "Amarya bakya laifi ya kamata a bude mun fuskar mana ko sai na siyane, "a,a kai da kayanka ace sai ka siya, murmushi yayi "to yanzu ya kamata ki tashi mu shiga ciki muyi salloli mu gode ma ubangijin da ya nuna mana wannan ranar, "uhmmm tom"ki tashi mana, "MD kafata ta gaji fa ni bazan iya tashi ba, cikin shagwaba tayi mgnar tana langaba kai, "Abu mai sauki Hayaty kice in daukeki, sunkutan ta yayi sai dakin su da sauri nabi bayansu Amma kafin in shiga ya rufo Kofar, "meyasa ka rufe kofa? Sbda akwai yar daukan rahoto fa a gidan nan Bamu kadai bane, "oho na gane aikam kayi mganin sa idinawa😜,
Hakanan na make a falo badon naso ba naso in gano muku meze faru🙈
Barci ne ya fara daukana Bayan shigan su da mintoci Bayan na gama ji yana lallaba Amaryar tashi data ci Kazan da ya kawo mata itako tana ta mai shagwaba to ban san yan suka kare ba na jiyo ihun Ummimi tana kiran Hajiya yayah can kuma Naji tsit daganan nima barci ne ya kwashe ni.
Asuba ta gari a kunnina da sauri na tashi na boye kar a kamani a koreni in kasa karasa dauko muku rahoton, fitowa yaya Mubarak yayi yaje kitchen ya dawo dauke da wani cup a hannun shi ya shige bedroom din nasu,
Da sauri na fice zuwa sashin su Yaya Amar naga duk barci sukeyi Basu tashi ba
Karfe sha biyu na rana na koma part din su Yaya Mubarak na gansu zaune falo fuskan shi sai shekin Angonci yakeyi, ita kuma Nusaibat ta kwanta a kafafuwanshi idonta ya kunbura yayi luhu luhu abunka da farar mace, Baby ki tashi muje in Kara dan gasaki don gskya inaso ki warke da wuri, kuka ta saka mai, "ni wlh sai in gudu gurin Momy na ince zaka kashemata ni, Haba mai laifi nanda sati biyu lkcn na warke, sai kace wai anjima 😭 "Amma dai wlh ke raguwa ce Baby "Naji din, dariya ya Kama mata ta dauki pillows tana dukanshi dashi, tana kukan shagwaba, "tashi kiyi tafiya mu gani, "anki din kuma sai na hadaka da Momy na, "don Allah bari in kiramiki ita abunda fa namiki jiya da dare zaki fada mata, rufe ido tayi da sauri tana murmushi ni wlh Karka kirata nifa sai na kirata, zuwa kusa da ita yayi ya rungume ta ya manna mata kiss a fore head dinta kara rungumeshi tayi ta lafe a kirjinsa kaman za,a kwace mata shi, a hankali ya dunga rada mata zafafan word masu ratsa zuciyan masoya a su sister Nafeesat har an baxo kunne aji to baxaki ji din ba, a hankali ya fara yawo da hannun shi a jikin ta zage zif din rigar dake jikinta yayi, a hankali rigar ta zame, tana zamewa ya maidata kirjin shi ya rungume dama ba bra a jikin ta, ai da sauri Na rufe idona Na 🙈na fito da gudu dan kar in kalli abunda yafi karfin eyes Dina, sai dai ko Takwara zaki karasa dauko mana rahoto to, ina fita sashin Yaya Amar Nayi ai ban kai ga shiga ba Na juyo sbda abunda idona ya hango mun oh ni Zainabu Abu su Yaya Amar ba hkr su Zahra za, asha ata kuwa😜🙈, Sashin su Yaya Ameen Na wuce su zaune Na ganshi rungume da yar Amaryanshi yana bata tea a cup tanata zubamai shagwaba,
Uhmmm Kinji in tattara in koma gidan Hajia Kilishi domin dauko muku rahoton abunda ke gudana a can tunda gidan Amare yafi karfi Na bari mu bari in sun gama cin Amarcin ma dawo,
"Yauwa Mama mun fito zamu wuce insha Allah ke sai yaushe zaki dawo? "Ba yanzu ba sai mun gama zagaya dangi kilama Babanta zai koma UK da ita ta kwana biyu, a can, "tab wlh ba inda zata kuwa, to mare kunya tunda kaine mijinta sai ka hana🙄, fitowa sukayi duka tare dasu Juwairiyya su Sai su sauka Kano sukuma su wuce Zaria, Mami kuma tana tare da Mama tare zasu koma, bayan sun rakosune Jafar yaja Mami gefe "Matar Jafar jafar zaiyi kewanki, nima zanyi kewarka Mijin Mami, Karka damu ga waya ai, I luv u "luv You too baby,
Baki kowa ya watse an bar Amare a dakunan su,
*************************
ZARIA
Billy ne zaune gaban Baffa Jibrin ta dukar da kai, "Abunda yasa Na kiraki shine wani malamin islamiyanku yazo ya nuna yana sonki shine nace bari Na kiraki Naji Na bakinki kina sonshi yana da mata biyu yara Goma sha uku, "Eh Abba ina sonshi Nina turoshi ma, "ok Allah yayi miki albrka ya bayyana muku mahaifiyarki "Ameen Abba,
Bayan dawowan su Yaya Jafar ne ya kira Billy, tazo "gani Yaya Jafar, "dama ina son muyi wata mgna ce, duk suka kwashe yanda suka dunga kwashe kudin da Mubarak ya bata har yanda suka fara juya kudin kuma Allah ya sanya musu albrka dukansu yanzu sunada plaza uku uku banda gidajen Bayan su, shine muka kiraki domin mu baki kudin ki miliyan biyu ne chif kiyi hkr mun juya miki kudinki bada son ranki ba, kuka Kawai Billy keyi, "ngd Allah ya saka muku da alheri ya bar zumunci kun cika yan uwa Na gari, yanzu a raba kudin nan uku daya Amun kayan daki daya kuma in ja jari innayi Aure in dogara da kaina tunda kunsan yanayin rayuwa, dayan kuma a raba makarantun Islamiya da masallatai ayi ma Umman mu Addu'a Allah ya bayyanata ya yafe mata ya kuma bata lpy 😭dukan su kuka sukeyi,
*************************
YOLA
Bayan watanni da Auren su Ummimi lekawa gidan Nayi, can Na jiyo muryansu a kitchen ita da Mai gidan nima can Na nufa don gano muku meke wakana a kitchen din, "nifa wlh Na kosa in zama Daddy fa "to kai in banda abunka MD tun yaushe ka zama Daddy Gasu Anwar nan "ban dasu ni jininki nakeso in gani kinaji Dazu da muke waya da Amar yake cemun Zahra nada ciki, shima Yaya Ameen haka yace mu kadai muka rage gskya yau Insha Allah sai Nayi ajiyana nima, da sauri ta rufe idonta 🙈 wai ni yaushe zan dauke kunyar nan ne? Sunkutan ta yayi sai Bedroom dinsu "muje kiji wani lbr, "ba waninan Nidai kawai ka saukeni, wayo zaka mun, yanajin zata dameshi ya hade bakinsu ya fara aika mata da zafafan Sakon ninshi, shiru kakeji ta fara daukan chaji shigewa sukayi suka barni da leke😜.
Kudai cigaba da bin YAR MUTAN ZAZZAU
Share
Vote
Comment
Please ✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️
[6/29, 08:41] +234 803 742 0816: 💗💗💗💗💗💗
*GIDAN GADO*
💗💗💗💗💗💗
*(END END END)*
*WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU.*
________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
arewawritersassociation@gmail.com
*🌹🌹EPISODE SEVENTY TWO &THREE 🌹🌹*
"Kinajina ko Sumayyah nariga na gama duk wani binciken da zanyi game da Mujaheed yanzu saura ya rage naki, gobe karfe 4:00pm zai fita zai je Park kiyi kokari gurin kin Amso A.T.M nashi don akallah akwai kudi kimanin Miliyan uku a cikin Account dinshi gashi matsoraci ne na karshe, har pin din ya fadamiki ni nariga na tanadar da toshe duk wata Kafa daza,a gane Bayan munyi transfer kudin zuwa account dinki, "ok ba matsa Masoyi, tana gama fadin haka bacewa yayi bat, juyawa tayi ta ta kwanta akan katifanta gaba daya na tsorata to me hakan yake nufi shin Sumayya da Aljani take mgna ko Mutum cikin wannan talatainin daren, to nima dai ban sani ba kudai cigaba da bin alkalamin yar mutan zazzau don jin wannan kayataccen lbr mai dauke da rikita rikita da tsoro da tausayi game da fadakarwa da nishadantarwa duk a cikin littafin 💞💞WAZAN AURA💞💞
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM.*
*6MONTH*
"Baby yau bazan iya zuwa gurin Aikin nan ba, "to ainima bazanje ba kawai mu zauna musha love din, Hayaniyar da sukaji ne suka waiga, Ansar ne ya shigo da gudu Iman na binshi tana kuka yana zuwa ya shige Bayan Daddy "Daddy kaga brother ko wai in Momy ta haihu kanwarshi ne ba nawa ba, "aidama kanwarshi ce kuka ta Kara sakawa ta juya gurin Momy, "Momy kinga su Daddy sun hademun kai, "Kinji kyalesu Baby na badai ni zan haifa Babyn ba to ke zan haifama ita ko daukanta bazaiyi ba, "yauwa? Momy na muyi mishi gwalo😝, da gudu ya biyota taje ta boye a Bayan Nusaibat tana dariya rikeshi Nusaibat tayi itama tana dariya, Sorry Yaya ko bakaso muce ma HAMMA ne, yanxu ku tashi muje kuyi Break fast yau Zamuje gidan su Momy ne, kuga Uncle Affan daganan mu wuce gidan Mamy muga Uncle Abul khair "yeeeeh zamuje gidan Momy, Uncle Affan zai kaimu shopping,
"Haba Baby ya zaki sa musu mai a baki Allah yau banyi niyar fita
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 11 Chapter of 12