a kare✍✍✍✍✍✍
Share
Vote
Comment
Please 🙏🙏
.
[6/8, 14:26] 💞FAST CLASS💕: 💗💗💗💗💗💗
GIDAN GADO
💗💗💗💗💗💗
(YAYA AMAR&ZAHRA)
WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU.
________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
arewawritersassociation@gmail.com
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM
🌹🌹EPISODE THIRTY EIGHT&NINE🌹🌹
DUK WANDA YA FASA TABAMUN YAYA YA RAINA ALLAH DA YA HALICCESHI, TA FADI HAKA GAMI DA KAMA KUGU, DA MURGUDA BAKI, SAMUN KANSU SUKAYI DA KASA TABA AUNTY MARYAMA, WANI SOYAYYA SAI A NOVEL DINA WANDA ZANYI IN NAGAMA GIDAN GADO KUDAI KUCIGABA DA BIN YAR MUTAN ZAZZAU A NOVEL DINA NA GABA(💞💞WAZAN AURA?💞💞)
Whatpad
Zeeyterh Rahzeey yaree@
**********
Tunani yakeyi gaba daya kanshi ya kulle sbda tunanin da yakeyi, "Yaya Amar kazo inji Momy, maganar Affan ya dawo dashi daga duniyar tunanin da yakeyi, "to my dan Kani kace ma gani nan zuwa, tashi yayi yasa jallabiyan shi ya fito falo, tundaga nesa yake kallon ta, gaba daya in ya ganta birkita mai tunani takeyi, Amar be a Man mana kamar wani ba soja ba, niko nace ai ba daganan take ba Yayan mu, karasowa yayi cikin falon, sai da yabi iyayen nashi da peck a chest nasu ya gaidasu sannan ya nemi guri ya zauna, yana zama Affan ya haye mai jiki, "wash Daddy kaga Autan Momy zai karyani da wannan lukutin jikin nashi koh, "kai kai Affan dagamun yaro, kar ka karyamun shi, "to sharri training din da kukeyi a gurin Aiki bai karyaku ba sai yaro nane zai karyaka, kaji zonan my Autana, Momy kawai ni yazo ya zauna a jikina, ai muma munada jikin da yafi nashi ma, shida dan siriri ne muko yan lukutaye, ko Momy, tunda ta fara maganar ya kafeta da ido gaba daya ta tafi da imaninshi, "sosai ma kuwa baby na, "to duk yadai isa haka, muma zamuyi kiban nan watarana, Son dama akan maganar school din kanwarka ce gatanan ya kke ganin za,ayi, ni da nace kawai a dauki result din Marigayiya tunda suna bala,in kama tayi Amfani dashi, sai a nemo mata wanda zai dunga yima ta lesson a gida, koya ka gani tunda ga Zarah nan sai su cigaba da zuwa health school din da Marigayiya ta fara koh, taje a madadinta, Bayan sun gama tunda kaga Saura shekara dayane, ina son in turasu India ita da Zarah sai su zauna a gidan Daddy ku karami tunda gidan yanxu ba kowa ciki, sai suyi B, ed din su a can koya ka gani, "ai hakan ma Daddy yayi wlh shawara mai kyau, yanzu teacher daza,a samo shine matsalan, "No Karka damu ni na Riga na samu wanda zai yi mata lesson din, "ok to Daddy Allah yasa ka da Alheri ya kara budi, "haba My Son DA na kowane ai mudai Addu'an mu gareta Allah ya dawo mata da tunaninta, dukansu suka Amsa da Ameen ya Allah, "to Baby sai a dage sosai kinji kin san karatun likita ba karatun wasa bane kuma zaki dunga zuwa Hospital din Yayanku domin kara expireance zaku dunga zuwa da Zarah yau Zan mata magana, ko kuma ki shirya kawai in Zan fita sai in sauke ki a gidan su, ku gaisa sbda ku saba ita Kadai ce kawar Marigayiya, kuma yar uwanta don da Daddy su da Daddy mu uwansu daya Ubansu daya sbda haka ki riketa da kyau kinji, sai dai Zarah nada saurin fushi sai kinyi hkr da ita sosai, kinji koh? "Inshaallah Yaya Zan kiyaye ngd Daddy Momy Allah ya biyaku da gidan aljannah, kawai Sai kuka, Momy ne ta rungumeta tana lallashinta, "ya isa Baby ai mun riga mun zama daya don ji nakeyi tamkar ni na haifeki,
"To Baby ya isa haka je ki shirya Yayanku na jiranki, "to Daddy mu, firgigi Affan dake sleep jikin Momy ya farka Daddy nima zanje, "Oh ni Habibu yaro son yawo kaman mene, to Momyn ka ta shiryaka sai ku tafi,
"Momy sai mun dawo to my Baby a dawo lpy ki gaidamun Hajiya Aminan, suna fitowa suka tarar da Yaya Amar waya yakeyi ita dai gama daya yanayin tsarin shi, yana mata kama da wanda ta sani Amma tarasa wayeshi, Amma fa Yaya Amar ya hadu sosai, niko nace Baby ko kin kamu ne😜, suna shiga Motan yana karishe wayan yaja suka Lula hanyar gidan su Zahra,
*****************************
"Mamy wlh na kira yaya kuma ta shiga yaki dauka, "barni dashi zai dawo ya sameni kuwa, wayan Mamy ne tayi kara, Auta miko mun phone nawa, "lah Mamy Yaya ne yauwa kawo mun, "hello Boy ka kyauta ma rayuwanka ina ka tafi duk ka daga mana hankali jiya Daddy ku kaman zai dukeni ta waya sbda nace ban san inda kayi ba, "Sorry Mamy wlh tafiya Zaria ne ya kamani urgent tafiya, Sorry my sweet Mamy na ina Auta kice mata tayi hkr naga miss call nata ban kirata ba banda Time ne, niko nace Uncle Mubarak dama in zaka ga time kana tare da Baby Billy, 😜, "to yaushe zaka dawo sai nanda da sati biyu kafin nan nayi settle din abunda najeyi, ok to shikenan Allah ya kaimu ya baka Abunda kaje nema My Boy, "Ameen my sweet Mamy, Sallaman da akayi yasa dukan su suka juya suna kallon Masu shigowa, gaba daya mikewa sukayi lokacin da Ummimi ta shiga falon, "wayyo Allah Mamy Bloody na mun gizo gatanan a bayan Yaya Amar, "lah Aunty Zahrah wannan fa Aunty Baby ne, ba Aunty na ba, Ana mutuwa a dawo ne? Murmushi Amar yayi yace Mamy mu zauna mana, Zan muku bayani, Gaba dayan su zama sukayi, ita Ummima sai kallon Zahra takeyi yayin da Zahra ma ita take kallo,
Bayan sun zauna ne, Yaya Amar ya kwashe komai ya fada musu, ai da gudu Zahra taxo ta rungume Ummimi wayyo Mamy Nima na kara samun yar uwa a karo na biyu, Alhmdulillah, ki saki jikin ki kinji, Ranar Monday zamu fara zuwa school tare duk Abunda baki gane ba ki tanbayeni, kinji bloody, "to Sittyneerh, "gaba daya waigowa sukayi suna kallonta, saboda Abunda ta fada haka Marigayiya take cema Zahra, kawai Sai Zahra ta fashe da kuka ta rungume Mamy, da sauri Ummimi ta karasa kusa dasu Mamy ta bude mata hannu tace mata kema zo, da sassarfa ta karasa Mamy ta hada su ta rungume su, tana lallashin Zahra, Abul khair ne ya fito daga daki da, alamu sleep ma ya tashi, yazo "Mamy wayasa mun Aunty kuka, ko Affan ne, hararanshi Affan yayi daga zuwanka, zakamun karya, to ba Aunty Zahra bane daga taga Aunty Baby mai Kama da aunty na sai ta kama kuka, ka ganta nima yanxu nayi new Aunty,
"To duk ya isa haka inji Yaya Amar, ni Mamy zanje in dawo, sai in daukesu, "Ayyah Yaya ka barta ta kwana mana, "wannan kuma Sai dai ki kira Momy ba ruwana, yana gama fadin haka ya fice, yana cewa lallai yarinyar nan bazaki gane bane, ai ko Momy ta yarda bazai bari ta kwana ba shi,
Niko nace kaji su Yaya Amar da karfin hali,😜
*****************************
"Ummah kinga uban shopping din da yayi mun kaman bai san zafin kudi ba, "ke ai mu haka muke so, yanxu yaushe ya cemiki zai turo? "Kai Ummah kin cika sauri bafa mu wani ci komai ba Amma kin fara maganar turowa, ki bari muyagi rabon mu tukun na, "hakane Amma kin san Mallam yace kar a bari Abun yaja lokaci, Komai na iya faruwa, to yanxu, zaki kawo kudin nan aje a fara kai mishi, tunda kinga dama ni kudin hannuna duk ya kare, "tab Ummah gskya bazan iya bada kudin nan ba, kin san nace miki zamuyi bikin kawata na Abujan nan kanshi ankon bikin Kala biyu ne kuma dubu Dari biyu, "ke fa matsalata dake kenan in kikaga kudi idonki ya rufe, Badan shiba kin isa ma yasoki balle, ki samu wannan kudin, dallah miko mun, miko mata tayi tana kun kunai ta fita, ita kuma ta dauke kudin ta daga kasan katifa tasa, ta fita, Ashe duk maganar da sukeyi Jafar na bayi yana jinsu, suna fita ya fito, "yace Ayyah sorry Ummah wannan kudin ba katon da zai ci wlh, daga katifan yayi ya kwashe kudin gaba daya ko biyar bai bar musu ba, kayan da akayi mata shopping din ne ya bude yaga su uban chocolate cake ice cream aiko ya diba son ranshi, ya fice abunshi kuma ba wanda ya ganshi,
Niko nace Yaya Jafar kaci banza tsuntsu daga sama gasashe😜 su Umma kuje an muku ta, asa fa,
"Kai Umar zoka gani, "dallah Malam me Zan gani, kai Ina ka samo kudin nan? "Kai angaya maka nidin wasa ne, Dubu Dari biyar ne nan, "kai haba kasan meye banaji jiya Ana tallan fili ba a new low cost din can kawai muje mu siya, "a,a muje Kawai muyi registration na second year din mu tunda kaga bamu da kudi yanzu, "dallah Karka damu muje a sayi filin nan zai mana Anfani gaba, kudin registration Allah zai kawo, to shikenan Abokina muje, Anje anyi cinikin fili an Basu takardu da komai da komai duk an gama, suka karbi takardunsu suka nufi Bank don ajiye takardunsu,
Yawo suka tafi da ragowar kudin ba wanda Basu ma siyayya ba a gidan fulani Amma duk na Mami kawansu yafi yawa,
Suna shiga zauren gida suka ga an taru a zauren wai Ashe Ana maganar Auren Billy ne da Mubarak da Daddy Habib yazo nema mai gurin Baffa Habibu, an yanke komai da komai ansa rana inta karasa SS3 dinta tunda yanxu suna first time, zaizo dai dai da lokacin tafiyan su Ummimi India karatu, Amma shi Mubarak ba haka yaso ba, yaso ace wata daya aka sa, tashi su Yaya Umar sukayi suka shige gida suna Allah wadai da halin Ummah, Auren Asiri "Allah yasa ma shegiyan in taje a sakota, inga ta karyan Asiri, kai Jafar kanwar takace kke mata wannan fatan tsiyan, kai dai kace Allah ya shiryesu, to Ameen ya Allah,
*****************************
To readers kudai cigaba da bin YAR MUTAN ZAZZAU kuji yanda za,a kare gadaishi ansa rana, ga kuma su Yaya Jafar sun sace kudi, ko mai za, a Kaima mallam😂😂kudai bini sannu a hankali
ZEEY YAR MAMA CE✍✍✍✍
Share
Vote
Comment
Please 🙏🙏
[6/10, 09:05] +234 803 742 0816: 💗💗💗💗💗💗
GIDAN GADO
💗💗💗💗💗💗
(CELEBRATION WEDDING AND TRAVELING TO ABROAD)
WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU.
🌹🌹EPISODE FOURTY TWO &THREE🌹🌹
________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
arewawritersassociation@gmail.com
Aunty na na kaina wannan page naki ne na baki kyauta(Ummu Inteesar) ke da kawanki (Ummu Affan) kuna sani nishadi😍😍
Aunty mai sunan yan gayu😜(Saamlad) ina tayaki murna fara sabon novel dinki mai suna SO NE Allah yasa anfara a sa, a.
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM.
Whatpad
Zeeyterh Rahzeey yaree@
"Kanaji ko Mubarak? "Eh Addah Adama, "yauwa kayan nan ne sunyi yawa ya kamata a rage kaga nan gaba, in ka tashi auro Matar da Mamin ka take so ka aura kaga zai zo maka da sauki, sai a karo wasu kawai, koya ka gani? "Gskya ni Addah a barmun kayana haka nake so a kai ko mayafi bance a ragemun ba, ita Mamin in ta tashi yimin wancan auran ta hada mata laifen da kanta, "iyee!! Har ni zaka fada ma haka don kaga ina binka ta lalama wlh sai an rage kayan nan, yarinya kamar yar gold, kodaddiya ma da ita ni Banga abun so a jikin ta ba, duk kawani rude ka susuce a kan mace duk kabi ka lalace, ni Anya ma Mubarak yarinyar nan haka ta barka kuwa? "Kai Addah ni ban san mai Billy ta muku ba duk kun tsaneta, bakwa sonta ita ko tana matukar son ku, ban san ya zan muku ku fahimta ba kuma wlh tana da kirki ga tarbiya, "dallah rufemun baki Ana ga gabas kana ga yamma, tashi ka ban guri, tashi yayi yana mai jin Haushin Addah nashi, duk sunbi sun tsanar mai mata,
Yauwa Bloodynerh kin san har yanzu kinki bari ku hadu da yayana gashi za, ayi bikin shi bama nan, naso Daddy Babba ya barmu muyi biki sai mu tafi duk da ni wlh Haushin matar dazai aura nakeji ta cika iyayi wlh, gata ba wata mai kyau ba sai tsawon tsiya farine kawai ya ceceta, "kai Sittynerh wai ke inkika fara magana bakya gajiyane ayi mutum ya cika surutu, "to nayi din yau miskilancin ya Motsa ne, wlh Maclean tsada yakeyi kyayi warin baki, Amma da yaya Amar ne ai kin iya surutu dashi in ni nayi miki kice na cika surutu, ke da Yaya ban san wayafi miskilanci ba wlh, don Allah ki kalli pic din Yayana yau, "ke ni kyaleni bazan kallah ba, tashi tayi ta fita daga dakin, zuwanta falo kenan Yaya Mubarak ya haye sama dakin Mami bayan Adda Adama ta gama mai fada, Addan mu kece a nan? "Eh yar Albrka in yar uwar taki tana ciki, ok kitchen tana nufa ta bude fridge ta dauko ice cream tana tsauna a table din da yake kitchen din tana shan kayanta, "wlh Yaya zamuyi fada da Bloodynerh wai kwata kwata bazata zauna muyi hira ba sai tace na cika surutu haka akeyi, "to My kanwaty haka bloody naki takeyi miki, to ai ke matsalan ki daya in kika fara surutu kaman gidan Radio FM Yola, "uhm uhmm au ma haka zakace Yaya goyon bayanta zakayi dama ai nasan san kai kakeyi, buga Kafa ta fara yi, A,a waya tabamun takwara ta ne, "yauwa Hajia Kaka ba Yaya Amar bane, "kai kai ba ruwanshi Hajia kaka halinta ne fa aka fada, au hardake Baby, kun hadu da Yayanki kun samun takwara a gaba, zaka sani wlh sai in fasa baka auran, "yo ni Dama Hajia Kaka me zanyi da wannan Afiruwan takwaran naki ci ba kiba, ai sai a ga kaman ban iya kiwo bane, hhhhh "Wai haniyar me kuke tayi Yauwa Mamin mu tsayafa kiji yanda akayi, "to Baby ina jinki, fadi ma Mami duk yanda akayi tayi, Mami tace, "to in banda abunki Auta ai ke din ne kin cika zuba, gaba daya kwashewa da dariya akayi kuka ta saka ta Haye sama tana fadin"wlh sai na fadoku da yayana da Adda Adama da Adda juwaira nasan suma bayana zasu bi tunda abun hakane,
Uhmm Babyn Momy kizo mu tafi gida Affan nata kewanki, da Momy duk ta damu yanxu shigowana garin kenan fa ban ganki ba nayo nan, niko nace kai dai yaya Amar fadi gskya 😍
To muma ai Bamu gaji da ita ba Son, "to Momy dama ina son muje taga kayan dana siyo musu ne kin san tafiyan nasu ya matso, "wai yanxu da gske su Habibu Kasar waje zasu kai yaran nan ni aure naso ayi musu, Amma Allah ya bada sa,a "Ameen Hajia kinga zamani yanzu ya canza Ilimi shine mutum, Hakane Allah ya taimaka Ameeen,
"Mamy zan tafi, "to Baby ai dama nasan kema kin kusa ki gudu kibi Yayanki, wataran dai zan kwace ki duka inga yanda zasuyi ai, ita dai Baby bata kawo komai a ranta ba ta haye sama tayi ma su Addah Adama sallama, da Hajiya kaka, ta fito kenan su ka hadu da Abul khairi
Aunty Baby ina zaki na ganki da mayafi, "yaron Mamy zan tafi gidane, "zan biki nima inje gurin Affan, "wlh bazanje da kai ba kuyi ta sa Momy magana, kuka ya fara ya juya zuwa dakin Mamy, ita kuma taji kaman Alamun bude kofar Daddy, kuma tasan Yayan su Mubarak yana nan a dakin ita kuma a rayuwa ba wanda ta tsana irinshi sbda Halin shi da Sittyn ta take fada mata, da kuma abunda yayi ma Nusaibat,
"Oyoyo Aunty Baby ta dawo Momy kizo ga Baby ki ta dawo, da sauri Momy ta fito daga kitchen "oyo yo my Baby I Miss you too, Miss you too Momy na, "ai nayi niyar da Bali dawo ba yau zanje da kaina in dauko ki, "kai Momy to ba gashi na dawo ba to in muka tafi school fa, ya zakiyi, "ai wlh ni kaina Abunda nake ta tunani kenan "Uhmn Momy ko ganina bakiyi ba kina can gurin yarki, kin shareni, na shawo hanya ko gida banje ba nazo na dauko miki yarinyar ki, "Uhmm sorry son oyoyo, "uhmn ni banson oyo yon gwalo tayi mai ta boye bayan Momy "kai yaya Wlh Aunty Baby gwalo takeyi maka, ai da gudu ya bita ta haye sama, "Oh ni Hindu ka dawo kenan ko zaku fara, dariya tayi ta koma kitchen don karishe girkinta,
*************************
"Kin san meye Umma wlh na tsani uwar nan nashi da shegun kannin nan nashi su biyu yan mata shikenan yace Zahra da Baby kinga hotunan su kuwa kaman larabawa wlh, ke sun hadu, kawai Sai naji wani bakin ciki sun fini kyau, kin san Meye ke damu na Umma inda Baba ya samana ido ya hanaki fita, balle ki koma gurin Mallam, ni damuwa ta ma kudin da ake yawan satamun, Umma, kedai bari, Bilki ni damuwa ta ma daya kar Asirin nan yayi kasa ya rage baki kudin nan, gashi kwana biyu muna rashin kudi, gashi yaki zuwa, "eh wai sai kannin shi sun tafi makaranta zasu India karatu, shiyasa Hidima yayi mishi yawa, wan can karan ma fa wannan brother nashi ya aiko, ni wlh ma shi kanshi brother nashi bai birgeni sai da ya dunga mun tanbayoyi fa, kaman wani Ubana, "duk ki rabu da shegu zan kai sunan su gaba daya gurin Mallam, "yauwa my Ummata, ina son ma in fara zuwa gyaran jiki gobe a Ungwan Masa, ok Gidan Salaha Mai gyaran jiki "eh Umma,
Gida ya fara cika da jama, a yan biki dangin su Maman Jafar duk sun hallara, dayake Amarori ne, 😜
Maman su Ummimi ne ta fito daga sashin su zata leka ta ga in da wani Aiki ta ragemusu, kaddai ace baka fito anyi Aiki da kai ba, "To wannan kuma fa Aunty Habiba me tazo yi kin san yar tsuntuwa tunda aka tsinceta aka ba Hajia tsohuwa ita shine ake cewa wai yar gidan nan ne, Alhalin kafi mutum Asali, shine fa taki auruwa aka kakaba ma Baban su Aminu, Ahayyee shewa sukayi suka tafa,
Juyawa Mama tayi ta kasa karasowa gurin nasu, tana kuka, zata shiga sashin su kenan ta hadu dasu Jafar suna kirga kudi, da sauri ta share hawayenta, "yarana ina kuka samo wannan uban kudin,? Firgigit sukayi "lah Mama ina kika fito, "bashi na tanvayeku ba, 😔, "wlh wani contract din dunkuna ne Mijin Bilki ya bamu wanda zasu sa ran biki, shine fa muke lissafin kudin da zamu kashe, "To Allah ya bada sa, a "Ameen Maman mu,
Kai dan uwa ka iya karya fa, hhhh tafawa sukayi, "to yanzu ya zamuyi da kudin nan kaga jiya Abbu ya bamu kudin registration, mu mayar mai da kudin shi muce an dauki nauyin mu, kai kasan Abbu wlh sai ya gane fa, zai tanbayi Yaya Ameen ne fa, kasan meye mu fadimai gskya kawai kasan zai fahimcemu, ok ka Bari ai zai dawo Daura aure,
Kasan wancan tsohuwan tazo fa ni ko sashin ma bazan kara shiga ba sai sun tafi, zuri, an gidan su Umma ko gayya masifa, sun wani zo tun sauran sati biyu biki sun cika mana gida, "kaifa mutumina baka da kirki, duk iyayenka ne fa, "to ina ruwana ni, kai ya kamata muje chilling yau fa, "Ah haba nawa kasan nifa ina jin tsoron kar wataran mu hadu da idon sani fa a club din nan, kai dallah share, ka cika tsoro fa kawai muje mu shana ni dama rashin kudi yasa ban zuwa kullum Amma yanzu kudi ya zauna, Ai wlh Naji dadin Soyayyan nan kaman kar ma ayi aure, 😜niko nace lallai Yaya Jafar kana yayan kudi kenan har bakaso ayi bikin duk kudin da ka kwamushe ma su Umma
Bai isheka ba, "kasan meye Dan uwa nifa yanzu Mota nake so na siya, "kai Mota ka bari ba yanzu fa tukunna,
*************************
Oh yarana zamuyi missing dinku, fitowa gaba daya sukayi Family din zasu musu rakiya zuwa airport, wai ina Mubarak dinne? "Daddy yace ku tafi kawai baijin Dadi, "Ok Amar ne ya girgixa kai shi gaba daya yanzu ya kasa gane kan Abokin nashi tunda suka hadu da yarinyar nan, shiyasa kwata kwata ya tsani yarinyar, tafiya sukeyi Amma Hankalin shi nakan Ummimi da ya saita mirror yana kallonta duk in sun hada ido sai ya kashe mata ido, tun Zahra bata fahince me ke faruwa ba har ta gane, ita dariya ma suka bata, wai maiye nufin su ne, ita datake ma Yayanta Kamu karfa Yaya Amar yayi musu shigan sauri fa, niko nace kwalen su duk su gama kamun Yaya Amar ya riga ya saye zuciyan Baby😜,
Sun isa airport lpy kowa ya fito duk wanda ka kalla fuskan shi ba wani harka, suna jimamin rabuwa da yan matan su, sun isa ba dadewa aka fara kiran fasinjan India, Zahra aka fara kira ta juya ta rungume iyayen nata tana kuka, sai da Yaya Amar ya turata sannan ta tafi, sannan aka kira Ummimi, juyawa tayi zata tafi Momy taje da sauri ta rungumeta ta Baya Baby zanyi kewanki Allah ya tsaremun ku ya bada abunda akaje nema, Ameen Momy, Yaya Amar ne yaxo yace rabasu da Momy yana janta tana jan Momy tana kuka, da kyar ya banvareta jikin Momy suka je gaban jirgin harta juya zata hau ta dawo da gudu ta rungume Yaya Amar, shiko daskarewa yayi a tsaye, saboda jinta da yayi a jikin shi, da sauri ta sakeshi ta haura jirgin da gudu,
Murmushi yayi yanata yanda yaji lokacin data rungumeshi wani yar yaji tun daga dan yatsan shi,
Kaman su dawwama a haka yakeji, rashin jirgin sune ya dawo dashi daga duniyar tunanin da ya shiga,
To yan makaranta sai muce Allah ya bada sa,a da Abunda akaje nema, Ameen,
**********************"**
"Ni wlh Ikram bazan gayyaci yan ungwan nan ba duk Basu waye ba, kawayena na low-cost da GRA dasu Tudun wada zan gayyata yanzu muje in na dawo gyaran jiki sai mu je kai cewgum,
Kwanci tashi ba wuya yau kwanan su Zahra shida da tafiya inda gobe ne kuma Daura aure,
Zauren gidan Fulani ya cika yayi makil kasancewan Daura auren na karfe bakwai ne sbda Ana daurawa zasu juya da Amarya sbda yanayin Hanya, can na Hango Ango ansha kyau kaman ka sace shi, ka gudu sai washe baki yakeyi, can na hango su Yaya Amar Aminin Ango ansha kyau shima don anko sukayi,
"Ahayyee nanaye Yarinya tayi goshi Ansan hada jini damu ba wasa ba, duk gidan fulani ba yarinyar fa aka ma lefe haka Lefe set shida komai yaji ai dole in taka rawa, Harda zinare da makullin mota Sabon yayi, yan bakin ciki sai dai ku mutu, Yaya Jafar ne ya shigo ina shegiyar Amaryan an Daura to a tattara a kara gaba mun ji kunne dama duk kin isheni "ai wlh sai kayi kewanta, inji wata Aunty su,
Kai duk munin Amarya ran bikinta sai tayi kyau can na hango muku Amarya tasha kyau ni ban ganeta ba ma da sai da na kara matsawa kusa, gogaggun kawayenta ne data gayyato suke take mata baya, kowa tasha make up kannan yaji attarch, dayane sai sunje can ne za, ayi duk program din, shiyasa Ana gama daurawa aka fara himman tafiya,
Kowa ya fito an diba wanda zasu ciki da Harda Maman su Ummimi Abbu yace bazata ba, hakanan ta hkr, suka dauki hanyan Yola, don isa da wuri, don programs kusan Kala uku za, ayi ita Amarya ma guda shida taso, Mamy ta ce uku yayi,
To sai muce Allah ya tsare Hanya Amarya sai munzo dinner da sauran su dole AI mu kwaso shoki nida kawayen Amarya don ni ina team din Billy Amarya har na hango ni ina kwaso shoki💃💃💃🤣🤣
*************************
.
Kudai cigaba da bin YAR MUTAN ZAZZAU KUJI yanda za, a kare wai dama Mama bata san danginta
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 5 Chapter of 12