ya ishemu, suka juya suka shige sashin su,
Yau kwanan Ummimi biyu a Asibiti Ammar ke mata komai amma har yanxu bata farfado ba,,,,,,,,!!!
YAR MUTAN ZAZZAU NE FATAN Alheri masoyana✍️✍️✍️
[6/8, 14:26] 💞FAST CLASS💕: 💗💗💗💗💗💗
*GIDAN GADO*
💗💗💗💗💗💗
*(NEW LIFE NEW FACE)*
*WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU.*
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM*
*🌹🌹EPISODE THIRTY TWO&THIRTY THREE🌹🌹*
*INAMA DUKKAN AL'UMAR MUSULMI BRKA DA SALLAH ALLAH YA AMSHI IBADUN MU🙏🙏🙏*
________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
arewawritersassociation@gmail.com
Farfadowanta kenan ta fara waige-waige to inane nan me takeyi Anan wayyo Allah Shatu na shikenan sun kasheki sun kashe Baffa tunanin da ya fara zuwa mata kenan a rai, kawai ta fashe da kuka😭,
****************************
"Momy ya kamata muje kiga yarinyar nan dana tsinto fa," Ammar ne ke fadin haka, Waigawa nayi nakai kallona gurin wata hamshakiyan mace datake zaune a kayataccen falon nasu, "My Son to yaushe zamuje,? "Ko yanxu ki taso muje ok Affan dauko mun mayafi na" "to Momy Nima zanje "Ok oya dauko muje,
"Momy ina jiranku a mota in kun shirya" "to my sweet yarona, yauwa Momy mu tafi ga mayafin to Autan Momy, sun fito suka tarar Ammar har ya tada Motan shi, su kawai yake jira suna shiga suka kama hanya sai Asibitin,
****************************
"Kunajina koh? "Eh Mallam niko nace boka dai ba Mallam ba, "in har kuka bari yarinyar nan taga wanda ta sani Asirin dake jikinta zai karye, 😲😲 "to yanzu fa Mallam ya maganar shi wannan yaro? "Muna nan muna aiki akan shi yaron nada riko da ibada ne sai munyi da gske kafin a jawo ra,ayinshi Amma muna iya bakin kokarin mu abun bazai wuce wata biyu ba, mai wuyan a shawo kanshi, Aljani dan agundi na iya kokarin sa, ku tashi ku bamu guri gafalallun bayi Asararru, wanda baku ba samu Rahma,!!!! "to mun gode Mallam sai anjima,"
***********"****************
"Aslm Alaikum"da sauri ta waigo tana kallon mutanen dasuka shigo, "Lah kaga yaya ta tashi, "aikuwa ta tashi Momy ne tayi wannan maganar, da sauri suka karasa cikin dakin, "sannu aunty Affan yace mata yana kokarin hawa gadon, "kai Auta baka ga bata da lafiya bane zaka dameta,"cewan Ammar, "sannu yarinya ya jikin,? "Alhmdulillah Hajiya naji sauki, don Allah inane nan ku suwaye,? "Ayyah yarinya ki bari ki kara warkewa tukun na, sai mu fada miki koh nan kina Asibiti ne baki da lafiya,
My son je ka kira doctor kace ta farfado, "to Momy, "Zan bika yaya, "kai Auta rigima muje to.
**********************
"Ya Allah ka ciremun wannan yarinyar a raina karamar yarinya ta hana zuciyata sukuni, Alhalin ita tama mance dani, kiran Sallah magrib ne yaji Ana kira, Amma wani Barci ne mai dadi ya daukeshi, Mubarak ka tashi lokacin sallah, Karka yi barci su samu sa,a a kanka readers ku tayani tashin Uncle Mubarak😂😂.
*******************
Mami ne ta shawo kwanan sashin su da gudu, karo tayi da mutum, da sauri ta matsa baya ta dago ta kalli wa ta buge, 😲 "wayyo Allah sorry kawu bala'i, niko na kwashe da dariya yanzu Mami Yaya Jafar din ne kawu bala'i shiko ya cika yayi fam ga bigeshin da tayi ga kiranshi da kawu bala'i datayi, ai da gudu ya bita suka diba kuwa tace biyoni, sai sashin Hajiya Yayah, niko nace Mami da yaya Jafar kaman tom and jerry duk in suka hadu sai ta tsokaneshi,
Tana shiga sashin ta shige dakin Azimi Guggon yara don nasu ya fi zuwa daya, akan Hajiya yayah, gado ta haye a can Bedroom din Guggon yara, sai ga Jafar ya shigo"Guggon yara ina Mami!! Ya fada yana huci "haba mai gidan sai kace wanda yake fada da Umar, meya hadaku da mutumiyar takane? "Tsokanata fa tayi kuma Sai na tsaneta, "to don Allah ayi hkr taci albrkacina, "wlh saboda ke kawai na hakura, ya juya ya fita, "sai ki fito shugaban yan tsokana, "Guggon yara ya tafi da gske a,a da karya guntuwan yarinya kawai.
***********************
Doctor ya dubata yace za,a iya sallamanta, Momy nata kallonta ita dai kaman ta Santa, Ammar ya daukesu A mota zasu tafi kenan sai ga Motar Mubarak zai shigo, kasancewan tunda Amar ya dawo Basu hadu ba gashi yana fushi dashi yace yazo ya duba mai patient yaki zuwa, shiyasa horn kawai suka ma junan su, kowa ya wuce Abinshi.
*************************
Bayan Uncle Mubarak ya tashi kawai jiyayi gaban shi ya fadi, meya sameshi da yin barci lokacin sallah, kawai jiyayi gaba daya zaria yake jin zuwa, shine ya dauki key ko sallama baima Momy ba, shine ya biya ta Asibiti shine suka hadu da Amar.
*****************************
To readers ga Uncle Mubarak ya kama hanyan Zaria ga kuma Ummimi a gidan Amin in shi kudai ku cigaba da bin YAR MUTAN ZAZZAU ✍✍✍✍
[6/8, 14:26] 💞FAST CLASS💕: 💗💗💗💗💗💗
*GIDAN GADO*
💗💗💗💗💗💗
*(TEMPORARY LOVE)*
*WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU.*
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM*
*🌹🌹EPISODE THIRTY SIX&SEVEN🌹🌹*
________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
arewawritersassociation@gmail.com
_*KO KUN TABA GANIN IRIN SOYAYYAN YAYA DA KANWA IRIN HAKA, RIKITA RIKITA HASSADA SOYAYYA DANNE HAKIN MARAYU SADAUKAR DA SOYAYYA GA MASOYI, SON MASO WANI JARUMAI UKU ZARATA KOWA YANA NUNA BAJINTAN SHI DOMIN SACE ZUCIYAN JARUMAN TO KARA KAKA KA, KUDAI TARE NI A NOVEL DINA NA GABA DON SANBADO MUKU WANNAN KAYATACCEN LABARIN MAI SUNA(💞💞WAZAN AURA💞💞)*_
*whatpad*
*Zeeyterh Rahzeey yaree@*
*********
"Kawai a raba gidan kowa ya dauki shashin shi, ehee Maman jafar ne ke maganar nan yayin da Maman su Baby take kara zugata, "kawai sai kankane gida ake yi anaci da rabon mu, iyeeh!! "Rigiman nan wai duk waya tadata iyeh me akace za,ayi wai, yau Baban Jafar in bazaka iya mgna ba duk kunyi shiru kun bar Baban su Aminu yanata mamaye gida shida yaranshi, su Kadai ne masu gado a gidan nan iyeeh, naga ai gidan nan GIDAN GADO ne kowa yana da kaso a ciki, shine za,ace za,a ma Aminu gini shi Sulaiman da Jafar dasu Idris ba ya'ya' bane, wlh mulkin da, ake mana a gidan nan ya ishemu tunda su sauran suna jin tsoron magana saboda sarauniyar gidan karta tsine musu,"!! "Ke malama dakata!!! Wai baki da hankali ne ace kullum kice me matsala a gidan nan iyeeh, to wlh inkina haukan ki ki tsaya akan mu da yaran mu karki sake ki dunga sakamana uwa don Hajiya Yayah itace Uwan mu a gidan nan kuma itace Uban mu, ita muka bude ido muka gani a duniya rainon data mana da soyayyan data nuna mana ko ita ta haifemu iya kan Abun dazata mana kenan, sbda haka wlh kika sake kika kara kiramana uwa a haukanki to a bakin Auren ki, "au haka zakace ma sbda ku bakwasan gskya idon ku ya rufe, Baffa Yahaya ne yaja yayan nashi sbda ganin inda ranshi ya baci, duk abun nan da ake yi Hajiya Yaya na daki bata fito ba, sai yanzu, "kai Jibrin kuje Abunku, "to Ummah fita sukayi, juyowa tayi ta kalli Maman jafar "ke kuma Habiba ki shiga taitayinki don naga alama so kike ki rabamun kan ya'ya to Ahir dinki wlh zaki bar gidan nan kinji na rantse ku kuma duk mai shirin yin irin nata tayi ban hanata ba kofa a bude take, kuma ban san inga kowa anan, sum sum kowa ya kama gaban shi don sun san Hajiya yaya bata daukan raini kuma bata mgna biyu.
*****************************
"Baby wani hanya zamubi? Sai da ta wani juya ido ta kara kashe murya can kwanan zamu bi "ok irin wannan kashe ido Baby ai sai kisa Motan ya kwace mana, murmushi tayi ta rufe ido da hannunta "kai Uncle Mubarak ka bani kunya wlh" "oh baby ban son Uncle din nan fa a can zamun suna please "ok habiby yayi? "Eh to ya danyi kadan, dariya tayi dai dai lokacin dasuka karaso gidan su Umman su "yauwa yayi Habiby"OK Baby wait bari in bude miki, "ok, fita yayi ya bude mata kofa ta fito dai dai lokacin da su Iklimsy da Ikram suka fito da mayafi a hannun su, Alaman fita zasuyi, kawai daskarewa sukayi a tsaye sbda ganin zukekiyar Motan da Billy ta fito a ciki data gansu sai ta wani kara shigemai kaman zatayi hug nashi shikuma sa rawan jiki yake mata, "Kut Iklimsy kinga kuwa abunda idona yake gani kuwa? "Uhmm kedai bari Iky ni gayen nema ya tafi da imanina" aini Motar ne ta tafi dani, "yah yanmata yakuka suprise dina yanxu kun yarda da cewa nidin babban harka ce na wuce da ajinku, oh baby meet my cousin"ok sannunku fa har rige rigen Amsawa suke, "nice to meet u, Me too, "ok Baby mu shiga ciki koh ku gaisa da Hajiya kaka, ok "Baby muje koh,
Ai su Iklimsy fasa fita sukayi suka juya bakin ciki fall cikinsu,
Sallama sukayi suka shiga madaidaicin Falon kakan nata yayin dasuka tarar da yar tsohuwan zaune kan kujera da remote a hannunta, daga ganinta kaga irin tatattun tsofaffin nan dasuka ci zamani su lokacin kuruciyansu ta kafo dauri gaban goshi haka suka shiga suka zauna, yayin da kan Mubarak yake kasa tun kallon da yayi ma matan a farko yaji batayi mai ba, kawai ba yanda zaiyi ne, maganar Billy ne ya katse mai tunanin shi, "Baby ga kakata nan, Hajiya ga Mijin dazan aura nan, kalan shi Hajiya tayi a yamutse "oh daga ina kuma dan gidan waye shi, "kai Hajiya wannan tanbaya haka, "Ina kwana Hajiya mun sameku lafiya, "lafiya lau, "Hajiya daga Yola yake suna da sarauta ma Babanshi kuma Anbasador ne fa a India Basu dade da dawowa Nigeria ba ma, Baban shi Abokin Alhaji Mallam ne fa, "oh Allah ya tabbatar da alheri sai a lokacin ta fare washe baki, yaro zauna kujera mana bari in kawo maka abun motsa baki to, "ki barshi kawai baby in kin gama ina jiranki a waje koh, "ok baby sai na fito, kudi ya fito dashi ya ajiye ma Hajiyan ya tashi ya fita, itako ta dunga sambada mai albrka har Kofan zaure ta biyoshi, sai da yace ki koma Hajiya ai ba komai sannan ta koma,
Tana shiga falon ta ta fara taka rawa, kaga yar albrka mai kashin arziki ai in fadamuki haka Uwarki ma take da kashin arziki nan, bari inje in nunama wa incan banzayen yaran da Basu da kashin arziki,
Fitowa tayi "Iklima ina kuke? "gamu Hajiya lpy, "kuzo kuga Abun arziki da ku baku da kashin arziki sai dai ku dunga turamun tarkacen samarin da Basu da ko sisi, iyayen sune suka fito kowa tayi zuru zuru
"Hajiya zamu tafi" to yar albrka ki gaidamun uwar taki kice mata ina nan zuwa, to Iklimsy ku xo muje Aple white mudan sha ko copi ne, to, suka kwashi jiki suka bita, ko zuciya babu,
Sorry habiby na zaidaka da yawa dama ina so zaka dan kai mu Apple white ne, ok baki da matsala gimbiya ta angama.
*****************************
"Momy sai mun dawo, " to Affan a dawo lapiya Baby sai kun dawo, "to Momy, fita sukayi suka tarar da Yaya Amar yana jiransu a Motar, tundaga nesa ya kafeta da ido komai nata iri daya da bloodyn shi Nusaibat, karasowa tayi ta mai sallama Affan ya bude front seet ya zauna ita kuma ta shiga back seet, tada Motan yayi suka fice, suka kama hanya, karatun qur'an yasa kira,ar minshawe, suna tafe sunaji har suka iso katon shopping mall din, fita yayi ya tsaya yana jiran ta fito, Affan ne ya fito da gudu yaje ya bude mata Kofan ta side din datake, Aunty Baby kizo muje Yaya na jiran mu to my dan kanina, da sauri Yayah Amar ya waigo jin Abunda tace ma Affan don haka Marigayiya Nusaibat take cemai, gashi har muryan su iri daya, dago da kai tayi ta kalleshi jin bai ce musu su tafi ba, sai taga sun hada ido Ashe ita yake kallo, sauri yayi ya dauke kai yace musu "muje ko, sun shiga ya nemi guri ya zauna yace mata "oya kuyi sauri ku gama sbda ina saurine, "to tace Affan yace aunty muje in tayaki dauka, ai ina rako Aunty na siyayya, na iya zaban mata kayan, yauwa my Kani muje, haka suka dunga bulayi duk abunda ya gani yace zai mata kyau, ta dauka har ta gaji tace my Kani a barshi haka, a,a Aunty Baby ki kara ai Yayah nada kudi zai biya fa, "lah Aunty ga irin turaren Yayah, samun kanta tayi da daukan turaren, ta boyeshi a hand bag dinta, aunty Baby ki dauko wancan Abun yanada Anfani haka aunty na ta fadamun tace duk wata mace tana Anfani dashi, kallon Abun da yake nuna mata tayi tasa hannu ta dauko, sai taga Ashe pad ne, sai dataji kunya, ta dauki guda biyu dayan yana hannunta, sai ga Yaya Amar yazo hannunta yabi da kallo, ita hannun ta kalla sai tayi sauri ta boye pad din, shi kuma Sai ya basar kaman bai gani ba, "kun gama muje koh tace "to" sukaje aka musu total din kudi ya biya, ya dauki kayan ya kai mota suma suka kwashi sauran suka bishi,
"Momy!!! Momy!!! Mun dawo kai Auta ni ban san kiran nan fa, "yauwa yau dai munji ku a rana "haba dai waya isa yaji kan mu kaje zo autana na kaina, tsayawa Ummimi tayi tana kallon su gaba daya burgeta family din suke ha ruwansu, murmushi take tayi, "au Auta Kaima fa yanxu na dena yayinka, zonan Baby na, ta kariso ta rungume Ummimi, bata rai Affan yayi, Dariya Yaya Amar ya kama mai yana tsokansnshi, kuka ya kama ya fara jifan shi da pilows din dake kan kujeran falon, Momy tayi sauri ta rikeshi Sorry Auta ai wasa nakeyi, duka kai da Baby ina yayin ku shine dai ban yayin shi, "Yeah aunty Baby muyi mishi gwalo, uhmm fushi yayi ya tashi zai haye sama, sai ga daddy ya shigo "hayaniyar me nakejine Wai? "Yauwa Daddy Momy ne suka hade mun kai suka wareni, su kuma da Affan da Baby suke mun dariya ya karishe maganar kaman zaiyi kuka, Daddy ya rungomoshi "rabu dasu my son ni ina yinka kaji, ni har goyaka ma zanyi, Ummimi bata san lokacin data fashe da dariya ba gaba daya tsayawa sukayi suna kallonta.
**********************
Kudai cigaba da bin YAR MUTAN ZAZZAU ✍✍✍
Share
Comment 🙏🙏
[6/8, 14:26] 💞FAST CLASS💕: 💗💗💗💗💗💗
*GIDAN GADO*
💗💗💗💗💗💗
*(BLOODY AND* *SITTYNEERH) *
*WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU.*
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM.*
________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
arewawritersassociation@gmail.com
*🌹🌹EPISODE FOURTY&ONE🌹🌹*
*MY NEXT NOVEL INSHAALLAH 💞💞WAZAN AURA? 💞💞*
*Whatpad*
*Zeeyterh Rahzeey yaree@*
***********
"Ai yau da bala'i a gidan nan kiri kiri a shiga har daki a mun sata, wlh sai an fito mun da kudina, in ba halin sata ba a shiga har kurya a maka sata, dai dai sashin su Ummimi ta tsaya take wannan sababin, "to ita kuma wancan jarababbiyan dawa takeyi da sassafen nan,? Umar ne ke wannan tambayan, Mama ne tace"ni ina Zan sani Umar ni wlh masifan Habiba ya fara isata wlh, ban san meyasa ba duk Inna ganta sai gabana ya fadi, "tab Mama kenan kawai kin tsorata da itane, sbda masifanta, "ni kasan ban san hayaniya da tashin hankali fa, "dallah Mama share kawai kawo kayan inje in miki shanya in dawo a dauraye raguwan, "to dan albrka na, Allah sarki Ummimi na ko kina ina oho da yanzu da ita muke wankin nan bari dai Umar ya dawo ta tanbayeshi, niko nace Mama sorry ai bazaki iya tanbayan ba,
Fitowan Umar da bokitin shanya a hannun shi yaga Jafar najan Maman nashi yana cewa "haba Ummah ke kenan kullum a gidan nan ba, ajin masifan kowa sai naki, to da kika zonan kina masifa wazai shiga miki daki ya daukan miki kudi, kika sani ma wanda ta baki kudin ne ta kwashe don wlh Bilki zata aika, tsayawa tayi da masifan kaman tana son tuna wani Abu, kuma fa zai yuwa Maganar Jafar ya zama gskya, don dama bataso ta bata kudin ba, da gudu ta juya ta koma sashin nasu tana shiga dakin Bilki ta wuce ta bankade kofar "ke dallah tashi ina kudin dakika kwashe dan ubanki, "Umma wani kudi kuma,? Wlh ban dauka ba ni tunda na baki kudin ma ban gara shiga dakin ba, "in kin isa Bilki shegiya nake, da kudina na fa na dunga fafutukar nan har muka shawo kan shi yaxo aka sa ranar nan tun yanzu har kin fara guduna da kudi, kudin da bama ni zanci ba, ke za,a ma aikin da zai Anfaneki dashi,
"Wlh Ummah ki yarda dani wlh ban dauka ba, "ai sai kiyi wlh na baki nan da gobe ki san yanda zakiyi ki karbi wasu kudi a hannun shi ko wlh in ma Mallam waya ince ya warware aikin kowa ya huta tunda abun naki bakin ciki ne, baza,a karu da juna ba, "kiyi hakuri Umma wlh Zan anso miki ko nawa kikeso, Amma karkisa ya fasa aure na wlh Zan iya mutuwa in ban aureshi ba,
"Ya isa haka kedai kawai ki dunga jin magana kuma kiyi kokari ki san yanda zamu dunga samun kudi a hannun shi a samu na kaiwa Mallam, "to Umma insha Allah, "yauwa yar albrka, ke ai kinfi wancan Yayan naki hankali, wanda kaman na Haifa ma Zainabu shine, Yaro kwata kwata bai gado ni ba, "Ai wlh ni Umma ma Allah yasa ba yaya Jafar ya dauke kudin nan ba, "kai Jafar bazai taba daukan kudin nan ba, lokacin ma da kika dawo bashi fa a gidan ma, yanzu dai tashi kiyi wanka ga wannan turaren ki goga a fuskan ki sai ki dauki Abun karyawa ki kai mishi, "to Umma na shiyasa nake sonki,
😜😜Amma dai wlh Umma nan tawa sai Hankali wlh su cigaba da Ansa mu kuma muna sacewa, kwashewa da dariya sukayi shida Umar, "wai kasan ma meye? "A,a sai ka fada wlh sai na zubar da turaren da Umma taba Billy ta bar shafawa, "kai kuma Malam ka barta ta shafa mana a haka za,a samo mana kudi da yawa fa, hhhhh "kuma hakane Aboki, muje Kawai mu taya Mama ta karasa wankin kafin ta dawo Amso kudin muma muje mu amshe, dariya suka kara kwashewa dashi suka tafa Abun su,
Niko nace su yaya Jafar kuna tsula tsiyan ku wlh kuna wuta muna binku da fetir, Umma kina tufka ta gefe Ana miki warwara😜😜
*****************************
"Hey listing class I want to introduce my New Bloody Nusaibat Habibullah Fulani, da sauri Baby ta waigo tana kallon Zahra, jin sunan data Anbata, to ai ita ta san sunan nan fa kaman haka ake cemata, kanta taji ya fara zafi, da sauri ta zauna ta fara addu'a sannan tajita normal, Bayan Zahra ta gama gabatar da Baby a class, sun zauna, sai ga lecture ya shigo ya fara musu karatu, After an gama ya fara tanbaya, kawai gani Zahra tayi Nusaibat ta daga hannu, "yes, Amsa ta bada kuma dai dai shi kanshi lecture ta burgeshi, nan da nan class ya dau hayaniya, sai da lecture ya tsawatar musu, sannan sukayi shiru, bayan fitan shi Zahra ta waigo kai Bloody na kin birgeni fa brain dinki na ja wlh gskya su Daddy baxasuyi Asaran kudi ba, kin san meye wlh da inata miki tunani sbda an wuceki sosai, kuma kin ga karatu likita akwai wuya musamman irin na mu fanni Mata muke karanta, kin san muna da karancin likitoci wanda suke karantar wannan course din saboda wahalan shi, shi Yaya na ya Karanta, Burin Marigayiya kenan saboda tana matukar son Yayana duk da shi bai san tanayi ba, sai gab da zata rasune take fadamai Yaya ina sonka ya kamata ka gane hakan, haka Yayana ya tashi yayi gaba Abinshi yaki Ansa mata yana sonta ko bai sonta,
Bayan faruwan haka da kwana biyu ta tafi garin su Momy don jin cewa an samu labarin Yadikkon Mamanta data bace da dadewa, sbda ita din tana da son yan uwa, Momy tayi tayi da ita ta jira su tafi tare taki, Ashe ajaline ke kiranta,
Bayan tafiyan bloody da yan awanni ni aka fara kira ake fadamun tayi Accident Motar ta kone ko gawanta ba,a gani ba, farkawa kawai nayi na ganni Asibiti, ga gadona ga na Yayana ba irin sunbatun da yayana baiyi ba na cewa mai yasa bai Ansa ma Bloody soyayyanta ba, gashi ta mutu ta barshi tun daga nan yayana ya koma bai kula kowa, ya daina zuwa Asibiti, sai da Daddy mu ya kaishi gurin wani Malami a Zaria aka dunga mai Addu'oi sannan har ya koma koyarwa fa a wani makarantar kwana sai dai ya dunga zuwa yana komawa, bayan kuma mutumin ya rasu sai ya daina zuwa Zaria sbda shima tsohon hatsari yayi ya rasu, "Allah sarki Sittynerh na tausaya muku Allah ya jikan Bloody "Amen new bloody, tashi muje mu dan ci wani Abu,
Sun isa capteria sun zauna suna shan drinks da cake, "Aslamu Alaikum Fatima Zahra Ahmad Fulani, "a,a Hafsat Muhammad ya kike, lpy lau wlh naji anata labarin wai kin zo da wata new sister ki kuma irin su daya da Nusaibat kuma d same Name ma ina take, "kai Hafsat wannan tanbaya kamar yar jarida to gata nan a bayanki, "tsarki ya tabbata ga Allah mai hallita yanda yaso, wlh Ba don mun san Nusaibat ta rasu ba zamuce wannan itace wlh kaman yayi yawa, to ai ita din cousin din muce kuma sunan su daya, gskya na tayaki murnan kara samun yar uwa a karo na farko, sister sannu koh "yauwa, "I am Hafsat Muhammad by Name, "ok Nusaibat Habibullah Fulani, "Nice to meet you, me too,
.
*****************************
"Yanzu Daddy Boy har Boy yayi girman dazai je ya nemi aure bada sanina ba sai da kuka gama Abunku ne za,a kira a fadamun, kun sani baku fada mun ba, sai ma anyi biki, "Haba Mamy Zahra kiyi hkr abun ne yaxo a haka, please I am sorry my sweet wife, dariya Mamy tayi shi kenan ya wuce, "yauwa tawan sai na dawo, to a dawo lpy Allah ya tsaremun kai ya baka abunda kaje nema, Ameen mata ta gari,
🙈🙈a niko nace su Daddy an iya soyayya Ashe 🙈🙈
"Auta"!! "Na,am Mamy gani, wai ina dan rigimanki ne,? "yana can yana home work, kin san yaron nawa yanxu ya zama gifted, "aikuwa dai Mamy ku bari mu shaida dai tukun na, banda yaban kai,
"Ke ni duk ba haka ba ma Yayanki wai Aure zaiyi, "Aure kuma Mamy!!! A ina ya samu Matan? "Uhmmm ki bari kawai Auta wai a zaria, ni da har na fara mai sha, awan Baby, "wata Baby kuma Mamy? Wai bloody kike nufi? "Eh ita duk da dai ba musan asalinta ba ni inaji a jikina ita alheri ce a gareshi, Amma duk da haka ban hkr ba sai ya aureta ayi bikin da wanda yake son dai, Bayan kun kammala karatun ku Sai in aura mai Baby, "Amma Mamy kina ganin ba Matsala,? "Babu komai inshaallah Auta, "to Allah ya tabbatar mana da alheri, "Ameen ya Allah,
*****************************
"Haba haba Momy wai duk yanda muke da Besty zaiyi Aure ya kasa fadamun iyeh Abun nan ya ban haushi sosai Amma ba Komai, "My son hkr zakayi Abunne yaxo a haka, shikenan Momy Allah ya sanya alheri,
*****************************
Kwanci tashi ba wuya watanni sun ja lokaci ya tafi Abubuwa da yawa sun faru, ciki Harda rashin Haduwar Mubarak da Ummimi,gashi yau sauran sati biyu su kammala karatun su, inda sabo mai tsanani ya shiga tsakanin Yaya Amar da Nusaibat da Zahra, a gefe guda kuma Daddy yanata ma Yaranshi shirin tafiya karatu India, inda suna gama jarabawa da sati daya zasu tafi, Ana kuma Saura sati biyu bikin Yaya Mubarak, inda kaf family ba wani mai son Auren sai shi Angon Kadai shiyake ta shirn shi.
*****************************
Kudai cigaba da bin yar MUTAN ZAZZAU kuji yanda za,
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 4 Chapter of 12