An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng
For feedback and support
Facebook : https://facebook.com/taskarnovels
Twitter : https://twitter.com/taskarnovels
Telegram : https://t.me/taskarnovels
[6/9, 18:21] +234 803 742 0816: *💗💗💗GIDAN GADO💗💗💗*
*WRITTEN by ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU*
*🌹🌹EPISODE ONE NUSAIBAT🌹🌹*
________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
arewawritersassociation@gmail.com
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM*
Zaune take ta zabga tagumi, ta tasa buta a gabanta, "Ummimi,!! Ummimi!! Firgigit tayi ta tashi ta isa falon nasu "Hajiya gani, "wai Sai yaushe zaki cire wannan damuwar a ranZiye kullum mutum ya zauna yayita tunani, "wlh Hajiya ni kaina ban sanin lokacin da TUNANIN nan yake zuwa mun ba, "to ga kunun ki nan a flask in kin gama, ko yau bazaki gurin aikin bane, zani mana Hajia Yaya, "ok to nidai na tafi Islamiya, "Sai kin dawo a dawo lpy,
Bucket ta dauka ta nufi kitchen din dake falon su don juye ruwan wanka, bayan ta juye ne ta shiga dakin Hajiya yayah Sai taga ashe ta kulle toilet dinta kuma bata san ina ta ajiye key din ba, shine ta fito don zuwa toilet din tsakar gida, kai ruwan ma yayi mun zafi, zuwa tayi bakin rijiyar da yake tsakar gidan nasu, ta dauki guga, "tab wlh Sai an bamu gugan mu cewan, baby kanwar Billy, da ita da fa'iza, "kai Baby dan sirka ruwan wankan da zanyi, sauri nakeyi zan tafi Asibiti ne fa nayi latti "Ahayyee wai gurin aiki Alhalin mun san komai an gama gantali a duniya wai Anje karatu, duka kuma bai isheki ba yanxu an dawo gida an cGADOa kara kwashewa sukai da dariya, wasu hawaye masu zafi ne ya zubo mata, Guggon yara ne taji hayaniya yayi yawa, ta fito ke Baby lapiyanku kuwa, kun tasata gaba kunata mata rashin kunya ina ce aunty ku ce, ke kuma kin zauna kina kallon su, dauki guganki ki surka ruwa ki wuce,
Sauri sauri takeyi ta fito, "Guggon yara, na tafi, "Sai kin dawo, "yau bazaki islamiyan bane, wlh kin san na dan fara waran siyarwan nan shiyasa, yanzu zuwa makarantar nawa Sai a hankali, ok na tafi,
*Yar MUTAN ZAZZAU CE✍️✍️*
[6/9, 18:21] +234 803 742 0816: *💗💗💗GIDAN GADO💗💗💗*
*WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU.*
*🌹🌹EPISOD TWO HOSPITAL 🌹🌹*
________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
arewawritersassociation@gmail.com
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM*
Sauri sauri take tayi, sbda lattin datayi kasan cewar ungwan nasu a cikin lungu yake ta fito daga lungun gidan su wasu matasa ne dandali guda, "kai dan Asabe ga mutumiyarka can fa, mtswww "ni wlh yarinyar can haushi take bani, ta cika girman kai, "kai ba dole ba kaf gidan su fa ba mai kyanta da iliminta, ance fa bacewar datayi, wanda suka tsinceta har kasar waje suka kaita karatu, "haba don Allah tab kace raguwace ma, wanda taje wata kasa ba kowa nata ai wlh Sai tayi gantali, shine take wani nuna ita na Allah ne, "Uhmmm kudai wlh kun shiga uku da muna finci wlh, yarinya ta wuce kunata gulmanta kuna rage mata kaya, "dallah mallam ba ruwanka, kodai Kaima kana cikine, ban sani ba, kudai kuka sani
Slm tayi ta shiga office nasu, "aunty Nusy ai mun sha yau bazakizo bane, "ke dai bari sister sadika wlh yau nayi latti ne, Momy tazo, "eh tazo ma nemanki akan maganar Monthly summary wai kin gama hada mata, "eh wlh Gasu nan ma bari in kaimata, doctor Abdurrahman ya shigo, Eh ya shigo tun dazu.
Yar MUTAN ZAZZAU ce✍️✍️
[6/9, 21:34] +234 803 742 0816: 💗💗💗GIDAN GADO💗💗💗
WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU.
🌹🌹EPISODE THREE THE STORY🌹🌹
________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
arewawritersassociation@gmail.com
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM.
"Aunty ga file file din nan, "ok Sadika kaimun office ki samun a drawer, ok Sai aunty mu wlh aunty kinyi a rayuwa fa, dazu muka gama maganar ki bamu taba gani mace budurwa mai kamun kai da nutsuwa irinki ba, nifa wlh farkon zuwana Asibitin nan na zata ke matar aure ce fa, "kai Sadika vaki abun magana ki wuce kije kiyi abunda na saki, don naga Alama in na biye ta taki bazamuyi aiki, "kai aunty daga fadin gskya, na tafi to, "da dai yafi miki kuwa,
Wani kwana tayi Sai gata a upchairs din hospital din wani daki ta nufa inda na kalli saman dakin naga ansa LAB, nocking tayi aka bata izinin shiga wata matace a Office din, "Aunty good morning, bayan sun gama gaisawane, take tanbaya ta Aunty Jafar kuwa ya yi test din nan na jiya, sbda in doctor Abdurrahman yaxo zai bukaci test din, "eh wlh dazu dai MD ta kirashi Amma zai dawo yanxun nan inya dawo zai kawo miki Office naki, ok Aunty please yayi kokari ya kawomun yanzu,
Tana shiga Office, ta tarar da mutanenta, Sai Aunty mu inji juwairiyya kenan, murmushi kawai Nusaibat ta Mata, "oh su Sadika anan ana sana, ar wayan shi saurayin bai san kina gurin aiki bane, ki dai bi Samari a hankali, don Basu da tabbas kaman network 😜"yauwa Aunty don Allah ki bamu labarinki, kuma meyasa kika ki Amincewa da Doctor Abdurrahman, "Uhmm bazaku gane bane, "to Aunty ki ganar damu mana, ki bamu lbrnki, "ku zauna zan baku labarina duk da ban son tunawa Abubuwa masu haushi yafi yawa a tarihin rayuwata,
WACECE NUSAIBAT HABIBULLAH FULANI KO KUCE YAREEMA INKIYA BIYU NAKE ANFANI DASHI, Sai nan gaba kadan zaku gane meyasa ake mun inkiya da duka sunan,
Asalina Haifaffiyar zaria ce, kowa yasan zaria gari ne na Alfarma wanda sunanta ya karade kasashen duniya bama Nigeria Kadai ba, garine na ilimin Addini dana zamani, bari dai kar in cikaku da surutu, Zaria ta wuce inda kake tunani, karfa kuce nacika kuranta garin mu🙈.
YAR MUTAN ZAZZAU CE✍️✍️
[6/9, 21:34] +234 803 742 0816: *💗💗💗GIDAN GADO💗💗💗*
*WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN.*
*🌹🌹EPISODE FOUR THE BIGENINING🌹🌹*
________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
arewawritersassociation@gmail.com
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM.
Maihafina sunan shi Mallam Habibullah Muhammad Yareema, yana da matan Aure biyu, Aishatu itace uwar gida tana da yara guda biyar, Yaya Al'ameen shine Babba Sai Yaya Umar Sai ni Nusaibat ana kirana Ummimi saboda sunan Mahaifiyar Babana aka samun Sai kuma kanwata Raliyat, muna kiranta Mami ita kuma sunan Maman Mama taci, Guggo tsohuwa, Sai Autan mu Abubakar sadik muna cemai Auta, Sai kishiyan Mama sunanta Zainab muna cemata, Aunty tana da yara guda hudu, Hauwah, Sai Muhsin Sai yan biyu Hassan da Hussaini, Mahaifina Malamin makaranta ne yana koyarwa a Secondary school, ita kuma aunty mu tana koyarwa a primary school, Gidan mu ya kasance Babban gidane wanda ya hada iyaye da kakan ni, gidan mu yana shashi akalla sunkai Goma kuma duk Mutum biyu ne suka haifi gidan, da wa da Kani, Alhaji Mallam shine Babba, shine mahaifin Abbu, Sai kuma Baffah Jibrin wanda shine ya haifi mahaifiyata tunda ya haifeta bai kara haihuwa ba, shine aka sama Baffa Jibrin sunanshi, duk yawan yaran na Alhaji Mallam ne, wanda matarshi ta farko ta fita ne itace duk ta haifamai manyan yaranshi, bayan ya auro kakata ne taki zama ta fita, Sunan gidan mu gidan Fulani, a cikin kusfa zaria, Bayan an haifeni da shekara biyu kakata ta daukeni daga gurin Mamata, na koma gurinta da zama suna Matukar sona, duk da cewa banice jika ta farko a gidan ba, hakan ya janyo mun tsana a gurin yan uwana, ciki kuwa Harda Yaya Umar da Jafar kasancewarsu sakona su nake bi, kuma sudin basa ji, ni na kasance ina da son karatun boko, gashi gidan mu Indai ke macece baki isa ki wuce primary school ba za, a muki Aure, a yanxu ne ma da kai ya waye muke danyin junior Amma duk da haka kina samun miji za, a miki aure ace in Mijin ya barki kya karishe a gidan shi, ni kuma buri na in zama likita, kowa a family mu yasan da wannan buri kawai an tsuramun ido ne a gani Mahaifina da Hajiya yayah zasu goyi bayana ne gurin yin karatun ko yaya,
Bayan na gama primary school dinane Abbu ya fara tunanin samamun gurbin karatu a G.G.C.S SOBA Mmakarantar kwana.
Tofa KUCIGABA da bin YAR MUTAN ZAZZAU ✍️✍️✍️
[6/9, 21:46] +234 803 742 0816: ________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
arewawritersassociation@gmail.com
💗💗💗GIDAN GADO💗💗💗
WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN.
🌹🌹EPISODE FIVE MY FAMILY🌹🌹
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM.
Labari gaba daya ya karade family gidan fulani cewan, Abbu zai kaini Makarantar kwana, kunsan gidan yawa dama ba, a rabashi da gulmace gulmace, aiko Magana ya koma kunnen Alhaji Mallam, nanda nan ya Tara taron gaggawa a babban falonshi, bayan kowa ya hallarane, aka cema Baffa Yahaya ya bude taro da Addu'a bayan bude taro da Addu'a, sai Alhaji Mallam yace, "ina Habibu wato da raina da lafiyata zaka dauki yarka Ummi ka kaita makarantar kwana koh, Maiye ma Anfanin karatun ya' mace iye, to bazai yuwu ba, Aure ma dukan su zan musu ehe da ita da Bilkisu, "tab wlh bazanyi aure ba, ni wlh likita nakeso in zama, inje inyi aure in tashan wahala, sbda rashin Ilimi, "ke Ummi gidanku ni nake magana kikeyi, Habibu kikayi ma gashinan zaune, "kai Mallam a bita a hankali mana, "anki a bitan ai dama ke kike daure mata gindi take abunda kakeso, tashi Ummimi tayi ta tafi, fuu, da sauri Hajia Yaya ta tashi ta bita ranta a bace, niko nace Mallam yau ka bata ran Hajia Yaya uwar gida yau ko bazata baka abincin nan nata mai dadi ba😜,
KUCIGABA da bin YAR MUTAN ZAZZAU ✍️✍️✍️
[6/8, 14:26] 💞FAST CLASS💕: 💗💗💗💗💗💗
*GIDAN GADO*
💗💗💗💗💗💗
*(Family problem)*
*Writing by zeeeyterh yar mama ce Yar koyo*
________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
arewawritersassociation@gmail.com
*La,yuminu ahdikum hattah yuhibbul akhihi mayu hibbullinafsihi*
*🌹🌹 Episode six & seven🌹🌹*
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
Shigan hajia Yaya daki kenan ta tarar da Yar lelen nata Tana ta kuka saboda maganar da mallam Alhji yayi,haba ummimi hajiya hawa gadon hajiya tayi ta rungumota a jikinta ki kwantar da hankalinki,karatu kaman kinyi shi,banga Wanda ya Isa ya hanaki ba,Amma hajia kinajin abunda Alhaji mallam yake fada Kuma kin San shi in yayi magana bai canzawa,yanzu Nima haka za,a dakushe ni a gida,? kamar yanda aka ma su aunty murja ba karatun zamani wai yaushe zuri,an mu zasu Dena wannan akidan ne hajiya,? yanzu zamanine da yazo in har baka da ilimin addini Dana zamani Kai ba kowa bane,ya kamata su fahince haka mana,yanzu ki duba irin wulakanci dasu aunty murja suke fuskanta a gidajensu,ga ma misali da mamana Mana hajiya kalli wulakanci da auntyn mu take mata sbda kawai ita tayi karatun boko Tana aiki,ita ko mama batayi, hakan yasa nake so Nima inyi karatu mai zurfi don in cika burina na ganin mahaifiyata taji dadi itama,taci gajiyan ilimin zamani Koda batayi ba,saukowa ummimi tayi tasa gwiwanta a kasa please hajiyana ki taimakeni ki cikamun burina wlh Ina son karatu please hajiyana kar a mun auren nan,😭😭😭 wlh karatu nake son inyi,dagota hajiya tayi,haba ummimi hajiya, inshallah na Miki Alkawarin indai inada Rai sai kinyi karatun boko,kin zama likita,in kika zama likita ni Zaki fara ma allura😃😃 kinji Yar lelena,tsalle ummimi tayi ta rungume hajiya, yauwa my sweet hajiya ta shiyasa nake sonki, Allah ya barmun ke,to dagani kar ki karasani,Kuma kina cewa Allah ya barmiki ni,😄😄dariya tayi ta daga hajiya,nifa hajiya yunwa nake ji,guntuwa da duk baki ji yunwan ba sai yanxu,Taya zanji wancan tsohon mijin naki ya Bata mun rai, ai na fasa auren dashi Kuma,ja,ira Shima mai zaiyi dake Yana da kaman mu me zaiyi dake yarinya Kamar tsinken sakace,😔😔Kai hajiya har da ke kema,nayi fushi Kuma na fasa cin abincin,haba Yar lelena yi hakuri muje kici abinci banson kina zama da yunwa.
Haba baban ummimi shifa karatun boko nan ba dole bane,kasan halin mallam Alhji inya fadi Abu baya canzawa,kawai a hakura iya kan Wanda tayi ma ya isah, Allah samishi albrka,haba Aishatu na lura saboda baki San darajar karatun bane yasa kika fadin haka,ni yata sai tayi karatu mai zurfi,to Allah ya huci xuciyarka mijina,yauwa kawai kibita da addu'a nikuma zanyi iya kokarina don Naga na cikama yata burinta na karatu mai zurfi da karfina da dukiyata, Allah ya bada sa,a,ya cikamuku burinku, Ameeeen uwar yarana Allah ya Miki albrka Ameeeen mijina,to yanzu ya zakayi da Alhaji mallam kasan shi yanzu sai da lallabawa a rabu lpy, hakane ai ni banjin Mallam nasan hajiya zata shawomana kanshi,kin San ai ba mai shiga tsakanin hajiya da Yar lelenta,😊hakane kuma,Bari inzo in fita akwai Wanda mukayi magana Zan kaima rigunan kaftani,to kin San manyan mutane basa son jira, hakane Abban su ummimi a dawo lpy Allah ya bada sa,a ya tsaremana Kai,ya baka abunda kaje nema Ameen Yar aljanna,fitowan shi daki kenan ya tarar a unty momi Tana jiranshi, kasan tun dazu nake jiranka ka shanyani,Kai zainab yaushe zakiyi hankali ne?iye haka ya kamata kimun magana,oho Nima ban sani ba,maganar kudina da nake binka naji kana Shirin Kai Yar gold makarantan kwana,to kafin a kaita ya kamata a biya bashi,Aslm Alkm,a,a Al'ameen ka dawo, eh Abbu sannun da dawowa Dan albarka,yauwa Abbu,dukawa yayi Ina yini Abbu mun sameku lpy, lpy lau Al'ameen,aunty momi Ina yini,ban ganshi ba, shi yinin ba mtsww an dawo za,a zo a karamana sanwa,lah ya Ameeeen yaushe ka dawo?yanxun nan umari na nayi missing dinku, rungume juna sukayi,yace mu karasa ciki Mana daukar jakan yayi,ya jamai hannu suka jera zuwa dakin mama hauwah ne ta fito da gudu Oyo yo yayan mu,hararan da mamanta ta matane yasata juyawa daki tana share hawaye,wai Yaya Ameen umimin hajiya tasan ka dawo kuwa, a,a yanxun nan shigowata kenan fa Kuma banga kowa tsakar gidan ba,yau gidan shiru,wlh kasan yau anyi ma ummimi hajiya taro ne fa,taro Kuma?taron mene? Wai saboda Abbu zai kaita makarantan kwana,toh!! suna maganar suna karasa shiga dakin Aslm Alkm, wslm a,a yayah sannu da dawowa maman mu nayi kewarki,uhmmm sannu da dawowa yauwa maman mu,umar dauko Mai ruwa a fridge a dakin Abbun ku Mana shine baka gayamana zaka dawo ba gashi anyi abunda bakaso,me akayi mamah wlh fate mukayi, lolz 🤣 🤣 kunsan zazzagawa da fate, sorry nifa bazazzagiyan ce Nima na danane🏃♀🏃♀na gudu kar kumin duka, lolz 🤣 🤣,
Aslm Alkm maman jafar na,am wake kirana nice,ok Bari in gama izah wutan nan wlh iccen nan Danye ne wlh,ok,Bari in zauna a kujeran nan wata Yar tsugono ta dauko ta zauna, au wai dama kece? eh wlh gulma da dadi dazu da banan wai anyi taro akan Yar gold din hajiya Yaya, ahayyye wlh kuwa ai Alhji mallam yace Bata ba zuwa makaranta kwana,ai nikam nafi kowa jin dadi,hakanan fa naso baby ta shiga lesson fa baban su yace a,a Alhji mallam ba zai Bari ba haka hajiya Yaya,to ai gashi ya zo kan jikanta maga yanda za,a kare,mata sai shegen ikon tsiya kaman su suka haifama ya'yan,ai wlh inshallah bata zuwa,wlh kinji bari, intashi inje in daura tuwo,to sai na shigo ok ki shigo akwai lbr,niko nace akwai dai gulma maman baby,
one luv Ina yinku masoyane,💘💘💘
Godiya agareki aunty hauwa,Ina farin cikin kasancewata a cikin ku Allah ya sa mu karo da juna✍️✍️
[6/8, 14:26] 💞FAST CLASS💕: 💗💗💗💗💗💗
*GIDAN GADO*
💗💗💗💗💗💗
*(MY AMBITION)*
*Writing by zeeeyterh yar mama ce Yar koyo*
________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
arewawritersassociation@gmail.com
*Khairukum, man ta,allamal Qur'an wa,allamahu.*
*🌹🌹 Episode ten& eleven 🌹🌹*
_*Na sadaukar da wannan page din a gurinki kakata ta kaina, Allah ya ji kanki ya Kai rahma kabarinki muna sanki Amma ubangiji yafi mu sanki, freands Ina baran addu'an ku a gareta,ga duk Wanda ya karanta shafin nan, Allah ya ji kanki*_
_*Hajiya Raliyatu hussaini chiroma.*_
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM.*
Hajiyata!! hajiyata!! Kinga Yaya umar koh!! Wannan wani irin kirane ummimi kike mun iye? Hajiya ke fitowa daga kicin din dake cikin falon su,da gudu ummi ta karasa bayan hajiya ta boye yayin da Yaya umar ya shigo da wani bulala a hannunshi,Yana huci to zalumu me Kuma yau ta maka? Haba hajiya wlh duk ke kike Kara lalata yarinyar nan, jafar fa taje take ma rashin mutunci don ya rabata fada da bilkiki,Ace ita Bata da hkr sau nawa Zan gayamata ta dena kulasu ko sun tsokaneta iye yarinya ta zama jarababbiya da kowa fada wlh mudai ba haka mamah take ba,haba umar ya Isa haka ka wani tasamu a gaba kana ta wani Mana masifa,nine nan nace duk Wanda yayi mata ta rama ehe in batayi ba ai Allah ya tanbayeta sunana fa taci,kasan Nima ba,a tabani na kyale, ita bilkikin sa,anta ne sun raina mun ya' don sunganta haka to wlh su kiyayen mun yarinya zanje har sasan iyayen nasu ehe,in musu kashedi akan ummimi Zan iya batawa da kowa,hajiya kiyi hkr,rabu Dani guggon Yara,shi Kuma ya kwaso tsawo kaman falwaya zaka dakan mun ya mare kishin Yar uwanshi,shi Mai ya hana jafarun ya biyota ya bigetan iyeh Kaine mara kunya😏,ummimi fito ya tabaki mu gani fito wa ummimi tayi Tana Mai gwalo🤪,kutt hajiya gwalo 🤪 take mun tayi din🙄tun ba yau ba Naga alama baka kaunar ummimi to ka fita idona in rufe,Hasbunallahu wani'imall wakeell hajiya taya zakice ban son kanwata,uhmmm fice Mana a falo,ai ko baku ce ba dama Zan fita,ke Kuma wlh mama zataji,kwalla Kara ummimi tayi wayyo hajiyata ya rankwasheni,wai Inna fito sai ya karya ni,au haka kace Ina muciyan nan barni da ja'iri😂😂😂da gudu ta bishi ya gudu Yana dariya,😃😃😃, wooh hajiyata kinayi ina jin dadi,inji ummimi,dawo tayi tana haki dan banza kawai ummimi na ta kunshe dariyar dayake cinta,yaki dannuwa ta kwashe da dariya hajiyata kin iya gudu kuwa,dakuwa ta mata ke Kuma ki dinga Zama suna rainaki wlh sai kin sani iyayenki kawai nace ki raga ma a gidan nan kinji ai, naji hajiyata Allah ya barmun ke,
Aslm a,a Alhji mallam barka da shigowa, uhmmm ummimi ne ta tashi tana turo baki zata shige daki,haba Amaryan tawa zo Mana har yanxu fushin ake da maigidan,uhmmm ni wlh na fasa auren ka,Kuma mun bata, shikenan muma wlh mun huta bamu ba kishiya inji guggon Yara da take fitowa kicin da ruwa a jug don kawo ma Alhji mallam,au ma haka kikace,to kinji fa amarya kinaso a fan mu a ranane? Zo kiji wani albishir Mai dadi,dawowa tayi tazo ta zauna kusa da kafan mallam Alhji gani to gayamun,yauwa amaryan nawa,kin San meye ki yi murmushi kinfi kyau,in bakiyi murmushi ba bazan fada Miki albishir din ba,😊ta fara Ina jinka angona yauwa amaryan ko kefa,dama mun gama magana da iyayenki da kannina akan maganar makarantan ki sun amince Amma Zaki zauna ne a gidan guggon ki zuwaira, Alhmdulillah tsalle ta tashi tanayi ta je ta rungume guggon Yara 💃💃ngde Alhji mallam dina,ki gode ma takwaranki, yauwa Ina ummimi na,am,gobe kawun ki kabiru da sama'ila zasu soba don yin magana da mijin guggon naki inya amince, Inshallah ma zai amince inji guggon Yara,ai Yana da kirki sosai,hakane kam,
Sai magana na gaba ummimi na yarda dake nasan tarbiyan da kakanki ta baki,kinsan Kuma daga gidan dakika fito,ki tsaremana martaban gidan mu,in har kika aikata abunda bai dace ba gidan mu da zur'armu za,a zaga,ki sani kece yarinyar mace ta farko da kika fara karya kadarin gidan Fulani tun iyaye da kakanni,Ina fatan ki gina tarihi Mai kyau, ummimi kina da masoya da makiya a duniyar nan har ma a cikin Yan uwanki, ummimi ke yarinya ce Mai shiga rai tun kina karamanki,shiyasa duk cikin jikoki na ba Wanda nakeso kamarki, umimin kirike addinin ki duk da nasan bakya Wasa da ibadat, kirike addu'oi Allah ya Miki albrka ya baku miji na gari Ameen kakana ngd inshallah bazan baku kunya ba,sai na ba makiya da mahssada kunya, yauwa amaryata Mai hankalin manyan mutane,tashi kije ki kiramun takwaran naki,yau sarautan ya motsane baza,a fitomun sannu da dawowa ba,😊 ai na wakilcetane,hakane fa,tashi tayi ta shiga dakin Kaka Tana xuwa ta rungumeta hajiyata burina ya kusa cika nayin karatu mai zurfi,da gske ummimi na wlh kuwa hajiya mallam Alhji sun amince zanje makaranta ngd sosai masoyita ban San abunda Zan sakamiki dashi ba Ina sonko sosai Allah ya karamiki lpy da nisan kwana, Ameen Yar lelen hajiya,
Mama dama maganar makarantan ummimi ne yanxu muka dawo karbo mata admission,sannan su baba kabiru sunyi magana dashi mijin zuwairan ya amince,yanzu registration ya rage da dunka uniform sai Dan siyayyah daza,a mata,to Allah yasa albarka,ya shiryamun ku gaba dayanku da dukkan musulmai Ameen maman mu,Bari inje kasuwa in samu in karasa dinkunan da nake dashi,to a dawo lpy Dan albrka,
Cikin lokaci kankani magana ya zagaye gida cewa ummimi zata makarantan kwana, Alhaji mallam ya amince,masu zagin Alhaji mallam suna anyi rashin adalci nayi,wasu Kuma suna ga hakan wani cigaba aka samu suma nan gaba yaransu zasuyi, hakan ya kasan ce sashin su bilki Yaya tijjani ya shigo yake gaya ma mahaifiyansu uhmmm ayi dai mu gani,in rashin adalci abunyi ne, wlh bilki itama sai tayi makarantan kwana nan,Niko nace hassada ga Mai rabo taki,,
Ina yinka Dan tsoho Hussaini 8tk irin sosai dinnan ka shekara one five😂😂😂😂
Zeeeyterh ce✍️✍️✍️✍️✍️
[6/8, 14:26] 💞FAST CLASS💕: 💗💗💗💗💗💗
*GIDAN GADO*
💗💗💗💗💗💗
*(EXAM TENSION)*
*WRITTING BY ZEEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU.*
بسم الله الر حمن الرحیم
الهم انی اسعلک علم نفع و رذق طیب و عمل متقبل🙏🙏
________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
arewawritersassociation@gmail.com
*🌹🌹EPISODE SISTEEN&SEVENTEEN🌹🌹*
kuyi hkr jina shiru kwana 2 da kukayi sister na ce bata da lpy muna asibiti,sai yau akayi dis_charge namu in sha Allah yan zaku dinga jina sosai ngd,🙏🙏
Guggo dama maganar komawa hostel ne dana ce miki ina so in koma don inji dadin karatu a can,to ummimi yaushe ne yaushe ne kike son komawan? dama gobe friday nakeso na koma tunda kinga monday za,a fara
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 1 Chapter of 12