akan lokaci suna wanka ko ba ace suyiba saidai shirmen da haukan nan Aqeel da Arif suka kaisu maka ranta Amal kuma
tana koya musu gayu da yanda zasu sakaya ba irin wanda sukeyi ba *KWANAKI NATA SHUDEWA* lokacin
tafiyar su Arif na ta masowa yau ne su Arif zasu tafi Abu da Binta harsun kasa boye farin cikin su
Aqeel da Arif sun gama shir yawa suna falo suna jiran fitowar hajiya dasu Binta da Abu
Amal kuma tana dakinsu Abu da Binta ta shiryasu ta yanda zasu bawa Aqeel Arif mamaki
Abu Binta sunsha kyau Amal ta dauko takalminπ da suka siyo musu tabasu Susa
Abu tace Kut mezan gani nayarda da Wannan higar amma banyarda dasa Wannan kofaton ba ki barni da silifas dina nafi gane hi
Amal tace Abu Binta indai kunaso kuyi kyau sosai to saifa kunyi abinda nace kungama hada Wannan wankan shine zakisa silifas dan yarfi
Binta tace nifa banason kina raina mana Kaya Amal meye aibin silifas din nan
Bashida aibo amma dole kuyi hakuri kufara amfani da kayan mu kuda yanzu manyan yara ne
Sukayi dariya to shikenan zamu gwada baze kayar da muba kuwa kalli kasan fa kiga
Bari nasa muku da kaina yanda ze zauna da kyau Amal tasa musu tace zakuji dadin tafiya dashi baze kayar dakuba baza Ku je falo kai tsayeba ina zuwa
Amal ta dauko lemo a faranti taba Abu a hannu tace kuje ina binku a baya
Abu Binta tinkafin su fita takalmin yafara girgidi kamar ze kayar dasu haka har suka karasa falo takalmin ya dena
girgidi ka gansu baza kace ranar suka fara Sa takalmi me tsiniba suna tafe suna yauki
Aqeel Arif Suka bisu da kallo
sunyi kyau bana wasa ba tsaye Suka mike suna kallon su Abu da binta na kara sowa gurin su takalmi ya goce lemon ya zube Akayan Aqeel da Arif
Aqeel ya balbalesu da masifa "Ainasan Wannan aikin kine waya gaya miki yaran nan zasu iya tafiya da takalmi nan jisu ko kyau basuyiba
A'a yaya fadi gaskiya dai idan basuyi kyauba meyasa kuka mike
Arif yace ai gaskiya ya fada wayan nan kowana irin Kaya zasu Sa baza suyi kyauba badan inaso muyi rabuwar arzikiba dasena falla muku mari wlh
Aqeel da Arif sukaje suka canza Kaya suka fito
Hajiya ta fito daga daki ta musu addu'a Alhaji ya turo wanda ze kaisu airport aka kaisu suka haujirgi suka wuce America
Abu da Binta a gaban hajiya Suka fara rawa harda tafawa
Amal tace murnar me kuke yika haka
Abu tace yabaza muyi murna ba su nunar rana antafi bamasu takura mana
Hajiya tayi dariya tace ba dadewa zasuyiba sunje su dawo da aikin su nan ne
New writer's
Hakan Take *husba'ahfama* πΉπΉπ
π π π π π π
πππππ
π π π π π
πππ
π π
π
ππ
*'YAR KWALLIYA* π
π
π
π π
πππ
π π π π π
πππππ
π π π π π π
Written by *husba'ahfama*
41-42
Kut murna ya koma ciki kenan amma gaskiya banso haka ba Yasin cewar Abu
Binta tace amma dai Bakomai zamu sha iska kafin su dawo
Hakane kuma yeeeee
Suka ci gaba da rawa
Amal tace Ku Tsaya Abu Binta kuzo Ku zauna magana zanyi daku
Suka zauna kusada Amal
Hajiya tace bari na shiga ciki
To Hajiya
Amal ta maida kallon ta ga Abu da Binta "Binta me kike so ki koya kamar wani abinda yake birgeki kike son shi sosai
nasamu wani gurin da a ke horar da mutane ta yanda zasu iya KWALLIYA girki dinki takalmi da jaka da sauran su
nima inaso na shiga shine nace barina tambaye Ku idan kunaso saimu shiga tare
Abu tace nidai KWALLIYA zanshiga tayanda zan amsa suna na *'YAR KWALLIYA*
Binta tace nidai zan koyi girki tayanda idan naga abinci a TV inaso saina tashi na girka
Alhamdulillah to shikenan bakomai nariga nayi duk abinda ya dace mommy da daddy sunsan komai farawa ya rage yau za ayi bita akuma nunawa
kowa a jinshi gobe kuma afara koya mana dan Allah Abu Binta Ku kama kanku gurine na manyan mutane kuje a wayan
Ku Abu dan Allah ki gyara maganar ki wahi hi da kikeyi dan Allah ki dena sonake Ku fito fes daku
Binta tace Munji mungane zamu gyara yanzudai idan nafahinta fita za muyi
Eh kuje Ku dauko hijabi mu tafi ba dadewa za muyi ba yanzu zamu dawo gurin ba nida
Abu tace kefa me zaki koya
Amal tayi dariya" dinki dinki zankoya tayanda danaga Kaya ammai dinki me kyau idan yamin sena yiwa kaina
Da kyau jiramu bari mu shiga mu fito
Abu da Binta na shuga suka Ciro kayan KWALLIYA suna mita
Abu tace dan Allah binta kalli yanda nayi muni Nifa nafi gane KWALLIYA ta yafi min kayau Nifa nan ba komai ta nuna kuma tunta
Radu da ita yanzu base Kiyi ba meye a ciki idan tayi magana kibarni da ita
Allah Binta
nice fa da haka takeso mu fita kalan a raina mana hankali
Sukayi dariya suka tafa sukayi KWALLIYA kamar yanda suka saba suka daura mayafi a kugu suka je jikin madubi suna kallon Kansu
Binta tace Abu dan Allah kalle mu yanzu ko su nunar rana Sa nuna mata Fari
A'a muma dai munzama nunar rana anyama kuwa idan munje *DARAUDAU* zasu ga nemu kuwa
Ah Haba zasu gane mu bana jin yan DARAUDAU zasu mantamu koya muka koma
Abu ta rige hannun ta tana sosawa "Binta Nifa hannuna yana kaikayi duka kawai nakeso nayi
Kibari idan mun fita duk wanda yamiki kallon banza kidaki rabonki ni Binta zantaya ki
To shikenan muje
Suna fitowa suka ga Amal tana fitowa daga dakin hajiya baki a Bude Amal take kallon su
Binta tace rufe bakin Nifa bana son qauyan ci daga ganin KWALLIYAR mu kiwani saki baki idan so kike kizo muje mu yimiki ba kisaki baki kina kallon muba
Fada mata dai duk qauyanci ne ya cikaki Amal narasa sanda zaki waye
Allah ko kunada gaskiya bazan wayeba kamar yanda kuma bazaku wayeba dan Allah kalle ki kalli wani KWALLIYA a fuskar ki
shiyasa yaya yake cemuku masu KWALLIYAR Aljanu kuma beyi karyaba nan fa na gama muku fada koda yake bazaku ganeba
bari muje gurin kuga mutanen gurin kuda kanku zaku raina kanku kumani bazan fita daku da Wannan KWALLIYAR ba
inkun dage dashi zaku fita to saidai mu raba hanya kuma koda munje karku sake kununa kunsan ni kunaji ko
Binta tace Tab kema dai kinsan maganar da kike fada baze taba yiyu waba gidanmu1 kuma tare muku dake Wannan hine
Abu tace Fada mata kebama jin dadin ki bane mu nuna tare dake muke yanda muka ci uwar KWALLIYAR nan duk wanda yagammu guri ze bamu mu wuce saboda tsabar haduwar mu
A haka bahijabi mayafi a daure a kugu shine zasu bamu guri mu wuce to bari na fada muku koda haka yafaru kusani cewa
suna muku kallon mahaukata shiyasa zasu baku guri Ku wuce dan sunsan cewa zaku iya kaimusu duka
Abu tace Karya ne Wannan keki ka fada kefa dama 'yar bakin ciki ce dan kinga mun fiki waye wa shine kike fadar haka
idan zaki zo mutafi to idan baza kiba wan nan Abudan sauki saimuyi tafiyar mu
Harararsu tayi taja tsaki tayi gaba ta barsu a baya
Binta tace abin da zaki iyayi kenan dan baza mu dakuba kinga Abu mu sake tafiya dan nasan ita kanta me koya KWALLIYAR idan ta kangi saita gir giza dan tasan kifita iyawa
Nanfa kan Abu ya fasu sai Fari takeyi da ido "mu tafi karta tafi tabar mu
A mota suka sameta a zaune suma Suka shiga direba ya tafi kaisu Suna cikin tafiya
Abu tace naso ace da kafa zamu dawata taga abin mamaki yanda mutane zasuyita kallona suna dariya saboda haduwata
Amal batace mata komai ba Abu da Binta sukai ta zuba kamar 'yayan kanya har suka karasa gurin
Gurine babba cikeda mutane masu jida kansu kayan jikin suma ba a magana gurin zagaye yake da filawoyi gurin koya bitar kuma yana tsakiya
Abu da Binta suna kallon su da Kayan jikin su suna dariya
Abu tace dan Allah Amal kalli Sa Kaya kalli kayan jikin waccan kamar matatar Koko kalli takalminta kamar zata farau ta hahhhh
Baza Ku Bar dariyar nanba ko ke kinsan kudin kayan jikin ta kotakalmin kinsan nawa ake siyar wa namiki uziri zuwa gaba zaki sani
Binta dariya harda kwanciya a mota "dan Allah kalli KWALLIYAR waccan kalli wani Abu da tasa afuka kamar farar kasa
Abu tace shine ma su ai basu da kayan KWALLIYA mu yan qauyan da suke raina wa munfisu da komai ta fashe da dariya
Anya zamu shiga gurin nan kuwa kalli abinda sukeyi tin ba mu shigaba idan muka shiga kuma meze faru mukoma kawai shine Amal ta fada a cikin zuciyar ta
Amal ta kalli direba tace kamai damu gida
Abu naji tace tab ba a isaba ba inda zamu tinda muka zo saimun shiga kinma isa hmmm
Binta tace fada mata zoki bude mana mu fita dinda ke bazaki jeba ita zaka mayar ba muba
Abu tace bazata Bude mana bafa bari kiga
Abu da Binta suka danno kofar da jikin su danya Bude Amal na kallon su ta bude kofa ta fito daga gidan gaba rai a hade tabude kofar tasu sukuma suka fado kasa
Waiyoo kin gama karya mu Amal Wannan ai mugun tane kice zaki Bude mu matsa mana cewar Abu
Ko kulasu bata yiba tawuce ciki suka mike suna binta ajinda za a musu bita Amal ta shiga suma suka shigo suna shiga aji suka fashe da dariya Amal ta kuma hade rai Abu da Binta suka sake tafiya
Malam yace Ku tsaya banan bane
Abu tace banan bane kamar ya mufa munsan a binda mukeyi matsa mu wuce
Yace da ganin Ku gudowa kukayi yanzu haka suna can suna neman Ku
Binta tace suwa ye suke neman mu da wani wandonka a yake daganima a bola ka tsinta
Yace Injiwa shi ake yayi kunsan nawa ake siyar wa kuwa koda yake bazaku saniba saboda a can babu
Abu tace can ina
Yace gidan mahaukata mana barina kirasu suzo su tafi daku kafin Ku fara duka
Abu da binta suka Ja baya suka dunkule hannu suna shirin kai mishi duka
Amal ta taso da sauri tace ko zan iya magana dakai
yace to ba matsala meye inajin ki
Tace ba mahau kata bane su kanne nane kabarsu su zauna inba hakaba hmm tsaf zasu dakeka wlh bakaga sun dunkule hannuba
Ya dago ya kalli hannayan su yagani adunkule "nagani amma meyasa kika barsu suna irin Wannan KWALLIYAR da shiga haka Wannan ai shigar qauyene
Zazu dena komai lokacine suje su zauna
Eh suje amma karsu sake Susa baki a abinda zan koya muku harna gama
Bokamai Abu Binta kuje Ku zauna
Binta tace Kibarmu mu hada mihi jini da majina muze wani cewa mungudo daga gidan mahaukata hi da yasa yagaggen wando ba mahaukaci bane sai mu
New writer's
Hakan Take *husba'ahfama*πΉπΉπ
π π π π π π
πππππ
π π π π π
πππ
π π
π
ππ
*'YAR KWALLIYA* π
π
π
π π
πππ
π π π π π
πππππ
π π π π π π
Written by *husba'ahfama*
43-44
Amal tace beyi karya ba ai shi gayu ne kukuma haukane
Abu tace Binta gyara kiga da alama harda ita zamu hada tintini nakeso na koya miki hankali kunyar hajiya nakeji shiyasa nake shiru
Yace Dan Allah ki bari na kirawo gidan mahaukata ina tantaman hankalin su wlh
Abu da Binta sukayi kukan kura sukayi kan malam bashiri Muta nan gurin suka rike Abu da Binta
Abu tace bakomai muna nan ai zaka kuma fadan wani abin mara dadi kaga yanda zamuyi dakai ke kuma zamu koma gida
Allah ya kaimu nima so nake na koya muku hankali kucakai kawai
Amal ta koma ta zauna
Abu da Binta suka zauna suma suna huci
Malam dayayi karatu saiya juyo ya kalle su sukuma kwafa kawai sukeyi Abu na Sosa hannu Amal rai a hade hararar su abu da binta take ta yi
Amal ta jiyo wata a bayan su tana cewa basuda hankali inba hakaba mezesa suyi yinkurin dukan namiji
Ta kusa da ita tace yan qauye ne bakiga shigar suba ba hankali bansan abinda zasu daukaba da waccan ta taho dasu ta nuna Amal
Amal tace ba laifinku bane laifin sune da basu kama Kansu ba har mata marasa aji irinku kuke gaya musu magana cemiki akayi bamu san komai ba mekalan dangi irinki
Ke banyi dakeba in banda shisshigi meye naki nasa baki dake nayi ni da yan qauyan can nake qucakai dasu nake kalan dangi kuma iyawane watama tayi mu gani
Amal ta girriza kai "a'a bada niba Wannan saiku dadinta nidai a gidan ubana nake ba wankewanke da shara nake yiba
Yarin yar ta fashe da kuka yanzu nizaki yiwa gori dan kinsan mahaifinki nadashi muma aibamu muka dorawa
kanmu talau Ciba dadinta ba a gidanku nake wanke wanke da sharaba balle kifada min magana
Abu da binta suka baro inda suke suka dawo kusada Amal dansu tabbatar da abinda sukaji
Amal tace Niban fada miki maganaba nadai tinatar dake ne idan kin manta koke wace shine kawai
Yarin yar tace wlh saigin gane koni wace da zaki fada min magana zakiga gatan me wanke wanke da shara
Abu tace Alhamdulillah naji dadin haka Wannan magana tamin dadi Amal matsa dan Allah kije ki turo duk wanda kika ga dama amma gashe da ki nuna mishi
Abu da Binta suka rufeta da duka duka bana wasa saida suka tara mata gajiya sannan suka barta
Malamin bita yayi iya yinshi akansu rabu basu rabuba saida suka gadama
Abu tasa i hu tace naji dadi wlh da wacce takeso itama mu Nada mata na jakine ko da wacca zata shigar mata
Kowa yace a'a
Binta tace shegu sunji tsoro dagun shigar mata dakun ga danyan kai
Yarin yar ta dago tana kuka tace ni kika yiwa haka ko bakomai kamar ni kucakan nan zasuwa haka gaskiya na fado idan bandau mata kiba
Abu tace dama dukan be ishe niba dan Allah kidau mataki ni zan iya sugun nawa akan kidau mataki
Base kin tsogun naba nariga nayi niya kuma sai nayi ta Ciro waya tana yauki jiki yayi tsami takira kannen ta tace su daho ta kashe waya
Malam dai abi mamaki yake gani "Allah yasa bani yaran nan zasu yiwa hakaba da an samu matsala ke ya nuna Amal yace zo
Amal taze
Yace wayan can yaran anyafe musu bita base sun zoba subari in anfara koyawa sazo
Amal ta jinjina maganar "nafada musu komai bazasu yarda su zauna agidaba indai ni ina zuwa karka damu hakan baze sake faruwa ba
Yace Nasani indai ta maganar ki zanbi amma sudinne kalli fa ki gani sun rabamin aji2 wancan nacan wancan nacan
kutsiri tsoma kawai sukeyi memakon su maida hankali a abinda ya kawo su kinga hakan be dace ba ko
Eh zan musu magana hakan baze sake faruwaba
Yauwa nagode meye sunan ki
Amal
Suna me dadi
Nagode Amal ta fada taje ta zauna
Abu da Binta sunsa 'yar mutane a tsakiya da tayi magana saisu dungure mata kai har aka tashi
Suna fita suka ga yan uwan yarin yar sunzo Abu ta kare musu kallo
A yasine "ni na dauka zanga wasu manya manyan mutane shine zaki turo min wayan nan da basufi nasa bulala na Zane suba
Yarin yar tace kibar rainasu barga ninsu sirara karfine dasu bana wasaba shiyasa na kira wosu
Binta tabisu da kallo 1bayan1 tazaga yesu ta tofar da yawu " nina dauka zanga rin dina guda shine zaki aiko saura yan nan
guda3 tomu maza ma 5 sun mana kadan a duka balle Wannan abin ta nuna kannenta mata da suka zo
Ke karki sake ki zage mu jikufa niba zan hada jiki da kuba Balle Ku goga min halin qauye da bulalana nazo na Zane ku
Gaskiya kin kyauta da kika rage mana aiki kika tahoda abinda zamu zaneki dashi cewar Amal
Yarin yar tace waime kuke jira Ku Dakar minsu indai kun cika kannena nane ku ciki1 muka fito daku kuramamin dan na tab batar da haka
Yaran sukayi kan su Amal Abu Binta
Abu da Binta tuni sukayi kukan kura suka rufar musu bayan sun gama dasu suka hada da yayar tasu Wannan karan harda Amal a dukan su
Abu tace Ku dena raina qauye duk abinda kuke takama dashi Akwai a qauye nasan ba zuwa wanke wanke da shara harna tsawon sati
Binta tace ba fita kice amuku ruwan zafi idan ba aso kujima a gida dan kar a kore Ku daga aiki
Suka je suka shiga mota suna dariya suka barsu a kwance
Haka suka jera sati1 suna zuwa bita wataran ayi dadi wataran kuma ba dadi dan kuwa su Abu ne suke nemo
fada wataran Amal ta tayasu wataran kuma tabarsu su cika aiki da kansu sun gama bita zasu shiga koya gadan gadan
Suka shirya tsaf dan tafiya Kaya iri1 suka saka
Abu tace nakagu naga munfara KWALLIYA kinga KWALLIYAR da nagani a wayar yar ajinmu irin na amaren nan yamin kyau sosai sai lokacin nasan asheni ba KWALLIYA nake yiba
Amal tace Alhamdulillah Gwanda da Allah yasa kika gane yanzu kya dena KWALLIYAR Aljanu ta bakin yaya Aqeel
Waaaa ba abinda zan dena harse na iya waccan tukun na kalan nayi saki na dafe Allah sarki nunar rana gidan ba dadi da basa nan wlh
Hmm yaya yace a siya muku waya ze tema kamuku sosai na fadawa daddy yace ze siya muku
Binta tace da naji dadi wlh dankuwa wayata cika zeyi da hotu nan abinci iri iri
Kura kyaci da Gashi sudai bazasu ciyuba saidai ki kalla da ido ki hadiyi yawu shine kawai
Amal ta fada tana dariya
Amal kenan lokacine da kanki zaki dena cemin kura niyanzu hanka lina ya kuma school wlh jibi zamu fara Exam
Abu ta zaro ido "hakane fa ni harna manta wlh idan mun dawo sai muyi karatu
Amal kallon su kawai take tana dariya "kaji student Allah ya te maka yasa Ku fito da saka mako me kyau
Suka ce Ameen
Binta tace mutafi karmu makara dan naga matar nan hakona kawai takeyi
Meyasa take ha konki baki ce mata tsaka ninki da abinci Akwai amana ba da zata ce miki haka Binta
Binta tace yauwa *point of correction* sunana *Fatima* ba Binta ba idan ya miki tsawo kice min *tima baby* zan amsa inata so na fada miki mantawa nakeyi
Amal ta zare ido ta saki baki ta zube kasa tana kallon binta " menake ji Binta kicemin bake kika fadi hakaba nidai banida matsalar kunne fa
Abu tace kunnan ki lafiyarsa kalau nima daga yau karki sake cemin Abu sunana *zainab* idan kuma zainab yamiki tsawo kice min *zee baby* duk1 ne Amal karkiyi mamaki *levels don change*
*Oh my God what a surprise* amma kun shammaceni Amal ta bisu da ido cikin mamaki
New writer's
Hakan Take *husba'ahfama*πΉπΉπ
π π π π π π
πππππ
π π π π π
πππ
π π
π
ππ
*'YAR KWALLIYA* π
π
π
π π
πππ
π π π π π
πππππ
π π π π π π
Written by *husba'ahfama*
45-46
Abu tace Shammata ba batun Shammata Anan makaranta fa muke zuwa taya zaki dinga gaya mana wani suna mara dadi ga namu na yanka
Binta tace Kalan yan ajinmu suji sufara kiran mu dashi ga yan makaranta da tsokana
Amal tace tab A she daddy beyi asarar kudin ba kukara kokari kufi haka Allah ya te maka
Suka ce Ameen mutafi
harlokacin Amal kallon su takeyi cikeda birgewa harsuka je suka dawo Abu baki falda maganganu taci Sa a hajiya na falo da sauri ta karasa gurin ta
Mommy kinsan me fuska nashan wuya Anan wlh kinga irin abinda A kanuna mana kuma wai duk a fuska ake amfani dashi
Binta tace kut fuska nashan wuya ko abinci nashan wuya mommy kinga irin kakalan da akewa abinci kuma idan angama ya tafi ciki
Abu tace injiwa kinga kayan KWALLIYAR da ta nuna nana ne shine zakice wani abinci karki damu idan aka siya min zaki gani
Binta tace ba wani nan ke kinga kayan banzan da aka zuba wa a girkin da mukayi yau ne tin ina fahinta harna dena saida aka gama naci tukunna na gane komai
Hajiya da Amal Suka sheke da dariya
Hajiya tace Allah binta da fatan dai yayi dadi
Sosai ma mommy zanmuku shi amma ba yauba
Amal tace harna kagu naga girkin daya tafi dake Binta saidai kinsan me yanzu kika fara ganin girke-girke iri-iri
Binta tace da naji dadi kinsan yanda nake son kirgin karyan nan kuwa idan na gama koya babban gidan abinci zan Bude fa kuma kuma zan koya muku
Abu tace nikuma gidan KWALLIYA kekuma Amal gurin dinki zaki bude amma muna kusa da juna kowa zekoyi abinda kowa ya iya
Hajiya tace insha Allah kumai da hankali a abinda kuke koya banda fada baruwanku da kowa
Suka ce to mommy
Abu tace mommy ai munyi sanyi sosai ma tambayi Amal a sati befi muyi fada da mutum 2
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 9 Chapter of 12