aibaza Ku yardaba kalli abinda takeyi kamar tasha giyar da gaske
Hajiya dariya kawai takeyi
Tace zasu sabane ahankali
Amal tace Abu zo kici koda kadan ne kinga Binta na ci
Binta tinda aka bata ta fara ci saida ta cinye tas ta side hannun tayi gyatsa
Tace wahala Abuba dadi da anyi magana suce birni
Arif yace ko duk cikin badadin kika side hannu harda gyatsa
Komai ai sai an daure nima daurewa nayi ni amai nema yake taso min
Amal dasauri ta mika mata lemo tace sha abincin baze dawo ba
Binta tace to na gode kece kadai ta kirki a gidan nan saikuma mugaye a gefena ta kalli su Arif
Aqeel yace Bakomai sha lemo
Abu na gefe a zaune tayi zaman yan bori sai shafa ciki takeyi ta fasa uwar kara
Tace waiyoo cikina ana gobara kayan cikina na konewa waiyoo inna yaya Nura zanmutu waiyoo waiyoo
Hankalin hajiya Alhaji da amal ya tashi sosai
Arif da Aqeel ko a Kansu kukanta da ihuntane ya Dame su
Aqeel yace daddy ba wani gobara yunwace kawai jiya tayi zuciya taki cin abinci
Amal dagudu ta tafi gurin Asibi
Tana zuwa ta samu Asibi tayi Koko da kosai zata kawo musu
Cikin fara a Amal tace Wannan nawanene
Asibi tace na Binta da Abu nasan sunkasa cin abincin Ku ko
Eh bani na kai musu
To Gashi barina cigaba da aiki
Amal takaiwa Abu
Abu na gani ta fara hannu baka hannu kwarya saida taci ta koshi ta ture
Hajiya tace Abu ya cikin da sauki goba rar ta mutum
Ya bazata mutuba dawani KWALLIYAR ki kamar Aljana indai a gidan nan zaki zauna ina tabbatar miki da cewa saikin dena Wannan KWALLIYAR *'YAR KWALLIYA* kawai cewar Aqeel
Abu ta mike ta dunkune hannu tace kawu da alama nunar rana karfi yakeso mu gwada burinka ya cika taho idan ban fasa maka bakiba
Arif yace mommy mace kenan fa waida Aqeel zatai danbe tsabar kanta ya kwance
Alhaji yace Abu Anan ba a fada da namiji koda wasa karki kuma kinaji ko
Takoma tai za manta
Aqeel yace mommy yau ki shirya kinada babban baki usman ne zezo tareda kannen Sa maza
Kai kace na shirya yaushe rabonsa da gidan nan harna manta
Arif yace bakiga yanda ya komaba yan zu America ta an she shi sosai
Barinaje gurin Asibi da kaina na musu ba yanin abinda zasu girka
Kowa ya watse daga Binta sai Abu a gurin suka kalli juna sukai dariya
Suka koma dakin su
Abu sai kai kawo ta keyi
Binta tace Abu meye wai haka
Ki bari kawai shirya abinda za muyi wa bakin nunar rana nakeyi
Binta ta tashi ta dafota tace karki damu na shirya komai kixuba ido Kiyi kallo
Allah Binta
Yasin kowasa babu a maganata
Abu ta daka tsalle ta rungumeta tace hiyasa nake alfahari dake Binta ga kayan KWALLIYA muyi kafin bakin su raina mana hankali
suka fesa uwar KWALLIYA wanda sukayi yafi wanda sukeyi a qauye suka sa kayanda Amal ta kawo musu jiya suka fito suna tafiya 1 bayan 1amma in akakalli fuskar kamar aljanu
Abu tace Binta Tsaya ina zamuje yanzu
Binta tace madafa muga abinda aka girkawa bakin
Hakane kuma mujeto
Suka tafi suna shiga sukaji kitchen din yadau kanshi
Su Binta harda hadiyar yawu karar Hadiyar yawun kande taji yasa ta waigowa
Abu tace sannunku da aiki komai na tafiya yanda ya dace duk kanhin girkinne haka dankari zasuci dadi
Asibi tace Abu Ku Tsaya Anan bari muje mu gyara inda zasu zauna
Tana gama fada suka fita
To ba komai saikun dawo cewar Abu
Sun gama giriki sunzuba sun rufe
Binta ta bude 1 takaimai wawa
Abu tace ci iya cinki binta kibar sauran kyauta zanyi dashi
Binta saida ta Bude kowanne taci iya cinta tazube a kasa cikinta yayi kato tace Abu anya zan iya tafiya daga nan kuwa
Meyasa kikace haka
Cikin yamin nauyi
Karki damu na hutar dake zanyi komai da kaina
Abu ta fito ta duba taga bakowa a falo ta fita waje ta tara yara masu yawa acikin su ta samu wani yaro da bokiti ta ansa ta
dawo ciki ta juye musu komai a bokitin ta kai musu tace suje su raba yaran nata murna suna ihu megadi na kallon su
Abu tace kaima ga naka
Megadi Ya ansa yayi godiya
Abu ta koma ciki ta rike Binta ta kai ta daki ta kwantar
Ta fito
Keeee ina zaki cewar Aqeel
Nunar rana wasa zanje nayi
Dawan nan fuskar naki kalan ki tsorata yara koma daki kije ki zauna karna sake na ganki a waje idan bakina suka zo
To duk yanda kace haka za ayi nunar rana na koma
ke ina wasa dake bance karki kara fadamin sunannanba
ko ajikinta abu tashigeshi tai tafiyar ta
yace him lallai ya rannan semun koyamusu hankali a gidan nan
Kande da Asibi Suka zo gurin Aqeel
Kande tace Aqeel mun gama komai yana kitchen zamu fita yanzu zamu dawo
To nagode bakomai saikun dawo
Karar parking din mota Yaji yafita da sauri Usmane yazo
Aqeel fuska cikeda farin ciki ya rungume shi yana murna
Yace sannun ku da zuwa mu shiga ciki
To yayi musu jagora zuwa ciki
New writer's
Hakan Take *husba'ahfama* 🌹🌹💋
👠👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝
👠👠
👝
💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄
👝
👠👠
👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠
Written by *husba'ahfama*
27-28
Usman kuzauna bari na kira mommy
Usman yace To
Usman Sannu da zuwa ko nace ba maraba ba kawani kawo katon kanka shikuma harda shirya maka abinci hmm kaci mugani Abu ta fada ta wuce dakin ta
Aqeel yaje dakin hajiya yasanar da ita zuwan su Usman
Hajiya da saurinta ta fito
Manyan baki magana tatabbata Arif yace min ka zama kato
Usman yace mommy karki yarda bawani kato dana zama ina nan yanda nake shine kawai
Hajiya tace fada kake yi Usman duk wanda ya sanka da ya ganka yanzu yasan ka canza sosai ma kuwa
Hakane to mommy ina wuni ya gida yasu Amal
Lpy kalau ya karatu ya kowa da kowa
Lpy kalau ina Amal din ko tana maka ranta
A'a tana ciki zata zo yanzu
Kannen usman suka hada baki suka gaida hajiya
Ta amsa tace Aqeel ka kaisu dining bari na turo Abu da Amal su zo su jera komai
Aqeel yace to mommy ina zuwa ya zauna kusada Usman yace inda nine kai ba abinda zan dawo yi nan zamana kawai zanyi
Ko kai meyasa baka zauna ba ina ka rigani zuwa cewar Usman
Aini be karbeni yanda ya karbe kaba kuma ni gaskiya bazan iya zaman canba
Hmm shine ni kake so na zauna
Sukayi dariya
Kuzo muje dining
Aqeel wai ina Arif tinda nazo ban ganshiba
Fita yayi bajimawa ze dawo Ku zauna
Aqeel ya wuce kitchen
Hajiya dakin su Abu ta wuce ta Bude ta shiga
Bacci Abu lpy Binta kalau kuwa
Hajiya lpyan ta kalau wlh tsabar jindadi ne Gashi kuma taci ta koshi abinka da kura
Abu meye haka bintarce kura
Hajiya kenan tinda kikaji nace mata kura kiyarda kwai kurarce inkuma baki yardaba anatare zaki gani da idonki
Abu KWALLIYAR nan tayi yawa kirage ta kuje kitchen kudauko abinci Ku jera a dining Su Asibi sun fita
Tab harkinsa na tahi narage KWALLIYAR fuskata tab anrabani da tiraren jikina yanzu kuma KWALLIYAR ma hanani za ayi daga ragewa za kuma ace na dena yi
A'a Abu ni bazan hanaki KWALLIYA ba saidai yanda kike naki yana yawa hasalima yana canza kaman ninki shiyasa nace ki rage
Hajiya ina ganin girmanki gaskiya bazan rageba
To shikenan kuje Ku dauko abinci kina fita Za kiga Amal a waje
To hajiya natafi
Abu na fita ta ga Amal suka wuce gurin su Usman
Amal ta gaida Usman
Abu ma ta gaida su
Kannen Usman satar kallon Abu sukeyi damagana abakin su amma sukayi shiru Usman ma haka azuciyarshi tanbaya yake wacece wannan
kai tsaye kitchen Abu da Amal suka wuce Abu ta Tsaya daga gefe tana kallon Aqeel dake waya tana dariya
Amal tace bari nadauki Wannan yafi girma kekuma ki dauko Wannan
To Abu tace
Amal na dauka taji banauyi da sauri ta ajiye ta bude taga ba komai aciki
Yaya Ina abincin yake ko ankai dining
Bece mata komaiba yadaga mata hannu alamar yana zuwa
Ya kashe wayar
Yace me kikace
Yaya Bakomai a cikifa
Yace A cikin me
Amal ta nuna mishi da sauri yazo yabude yaga bakomai yabude sauran ma yaga ba komai
Ya haka nida kaina naga sun girka abincin amma yanzu babu kuma kansu fitama sunfadamin sungama yanzu ya zanyi da Usman
Abu tace Amal waihi waye Usman din
Amal tace babban Abokin yayane tare sukayi karatu a America
Abu tace hm kekika sanhi sunan garin da kika fada nida bansa ko inaba sai *DARAUDAU*
Ran Aqeel ya baci sosai dariya na niyar kwacewa Abu taita dannewa dan karya gano ta
Naji dadin ganin ranka a bace nunar rana tukun na ma Abu ta fada a cikin zuciyar ta
Amal tace yaya ya za ayi yanzu
Aqeel ya kasa cewa komai sai huci yake
Abu tace susha ruwa su tafi tinda abincin ba dole bane dama duk Wannan aboki akayi wa girkegirke haka Nina dauka sarkine ze kawo muku ziyara ruwanma karku baso tinda gidan bana gyatimi bane
A fusace Aqeel ya juyo yana huci shi tinda yazo gun bekula da itaba se yanzu mur yarta Yaji sai lokacin yasan tana gurin ya zari shar bebiyar wuka tana kyalli yabi Abu dashi
Dagudu suka wuce su Usman Amal na binsu a baya sukayi dakin hajiya
Gudun da taji yasata saurin mikewa tace lpy Aqeel mezan gani haka
Yace hajiya matsa ki bani ita ina abincin da aka dafawa su Usman babu shi ita kadai tasan inda ta kai shi
Abu tace hajiya karki yarda da abinda zece wana tabbaci yake dashi na cewa nina boye abinci
Inni naboye abincin ina nakaihi
Yace mommy ita kadai ce zata aikata haka Nina sani
Abu ta fito daga bayan hajiya tana murguda baki zatayi magana Aqeel ya dauketa da mari
Abu ta gigice takurma ihu ta zube kasa tana birgima
Yaya meyasa meyasa ka mareta kome ta maka ka dinga hakuri mana cewar Amal
Yimin shiru yadaka wa amal tsawa kema yanzu nahada dake nakula tinda sukazo kike goyan bayansu bakyaso aimusu fada kuma kina ganin irin abin da sukeyi bedaceba
Hajiya tace Aqeel karka sake dukanta kome ta maka ka sanar dani ni nasan mezan mata
Amma mommy
Tadaga mishi hannu tace ya isa bana son jinkomai
kanta karasa maganar ta tuno maganar da Abu tace mata Binta kurace taci ta koshi
Waiyoo Aqeel temako zoka temaka ka dauko Binta mukaita asibiti Abu karkicemin duk yawan abincin nan ita ta cinye
Hajiya Nifa ba tsoran nunar rana na keyiba maganar gaskiya hine Binta taci iya cinta sauran kuma na rabawa mabu kata
Mommy kina jiko kinajin abinda take cewa
Wlh zan karkarya yarinyarnan
Nidai Aqeel yar mutane katemaka mu kaita asibiti
To naso ace ke kikaci ba ita ba saidai dani kike magana
Yafita daga dakin rai abace
Arif ya shigo hannun shi dauke da leda guda2
Aqeel dasauri ya karasa gurin shi yasanar dashi abinda Abu tayi seyai murmushi yace
Nasan wani Abu me kamar haka ze faro tinda na gane cewa indai ta fadi Abu saitayi yasa na ke fadada tina Nina karka damu ga Wannan nabi ya na siyo abincine masu dadin gaske
Kai naji dadi Amma hakan baya nufin na hakura dan yau raina ya baci sosai
Yace karka damu muma zamu hukunta su
Su kayi dariyar mugunta
Arif yaje suka gaisa da Usman
Aqeel ya jera abincin da Arif ya siyo Aqeel ya fita kunyar Abokin shi dan Abincinda Arif ya siyo kamar a gidansu akayi
Saida yamma Usman da kannan Sa suka tafi
Lokacin ne Aqeel ya maida hankalin Sa ga Abu hukuncin da ze mata kawai yake Tina ni
Aqeel Tina ninme kakeyi haka
Kabari kawai Arif zo muje
Arif yabi bayan shi suka tafi kitchen sukaje
Arif yace me za muyi Anan
Zuba ido ka gani
Aqeel ya Dora ruwa yana ta fasa yasa taliya yana laushi kadan ya sauke ya kwashe yasa miya
Aqeel yace nagama mu tafi
To amma ka hada mata da giyarta ta dazu
Haka ne jeka dauko ka sameni a kofar dakin su
Arif yace to yaje ya nauko lema yanufi dakinsu Binta
Atsaye a kofar dakin yaga Aqeel
Aqeel na ganin Arif yazo yabude dakin ya shiga bacci kawai Abu da Binta sukeyi han kali kwance
Arif da Aqeel sukayi dariyar mugunta
Arif ya tsaya a bangaren da binta take
Aqeel ya Tsaya a bangaren Abu
Atare suka daga hannu suka Kai musu duka me shiga jiki a gigice suka mike suna ihu
Aqeel ya daka musu tsawa
Suka yi shiru suna kallon su Arif
Arif yace kun kyauta a binta kukayi kunbirgeni sosai Ku zonan
Binta tace nan ina muyi me kuma banda Wannan cin zalin da kuka mana
Aqeel rai ahade yace cinzali ko to bari namuku dukan kawo wuka muga abin da zaku kira Wannan kuma
Abu tace nuna karmuyi haka mana bari muzo
Agabanshi so ka Tsaya
Aqeel yace ku zauna a gaban kwanan dana kawo
To sukace sukayi kamar yanda yace
Arif yace Ku Bude kuci
Binta tace dandai ci gidan kazo ta Bude kwanon tana ganin abinda ke ciki tasa kara
Aqeel ya zaro wuka yace kokiyi shiru kona caka miki ba ina nufin hakan zan farayiba saina fara gunduwa gunduwa daku tukun na
Binta ta rufe baki
Abu tace nunar rana bama cin sutsa fa kukawo mana wani abin banda Wannan yai dariyar mugunta
Arif yace Ko lokacin da kuka rabar da abincin kunyi shawara dani
Abu ta girgiza kai alamar a'a
Aqeel yace Yauwa dan haka Ku cinye sutsar nan gaba1 banaso naga komai a cikin kwanan nan
Baza mu iyaba harni har kwada yina ban taba cin sutsa ba yasin cewar Binta
Balle ni Abu bazan iyaba dan Allah kuyi hakuri
Aqeel yace Hakuri Sam bazamu hakuraba har sai kun cinye sutsar nan gaba1 ya daga wukarshi yana sha fawa
To za muci Abu ta juya kai tasa hannu ta debo taliya jitayi yana mata motsi a hannu ta zubar dashi
Aqeel ya hade rai yace 'YAR KWALLIYA kinjawa kanki bayan kuncinye taliya ga lemo kushanye shi tas shima
Giya dan Allah kayi hakuri malam Rabi'u yace ba kyau shan giya fa
Tinda kika kirashi giya kekadai zaki shanye cewar Arif
Lokacinku ya fara daga yanzu inba Ku cinyeba ga Aqeel a kusa dani
Aqeel ya daga wuka ya nuna musu
To shi kenan zamuci haka Abu da Binta suka rufe ido suna cin sutsa ta bakin nasu
Suna hawaye serige ciki suke kamar zasuyi amai
New writer's
Hakan Take *husba'ahfama* 🌹🌹💋
👠👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝
👠👠
👝
💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄
👝
👠👠
👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠
Written by *husba'ahfama*
29-30
Harsuka cinye Abu da Binta sai rike wuya sukeyi
Arif yace kun gama da Wannan saura lemo
Gaskiya Ku barmu haka
Aqeel ya wasa wuka
Binta tace Abu yi shiru bamu
Arif ya zuba ya basu
Suka ansa suna sha
Binta Kura kyaci da Gashi tana sha taji dadi ta kafa kai ta shanye ta mika mishi Kofi
Arif yace Me zanyi dashi
Tace Wani zaka zuba min
Arif ya zuba mata takuma shanyewa ta miko mishi Kofi shikuma yabata gaba daya ta ansa tashanye
Binta tace bawani Ku karo min Yasin giyar badai dadi ba wai kaf qauyen mu idan za a zagaye bana tinanin za a samu ya Wannan
Arif da Aqeel suka kalli juna
Aqeel yace ke harkin shanye
Abu tace Eh na gama tafada tana hawaye
Aqeel yace Yauwa ita dai waccan wani hanyar zamu sake dan na kula Wannan kura ce yanuna Binta
Kiran salla sukaji suka mike zasu tafi masallaci
Aqeel yaga su Abu ba a daniyar tashi kwanciya ma suke shirin yi a gurin ya daka musu tsawa yace meye haka bakuji kiran sallabane kuke shirin kwanciya
Abu tace munyi tin a *DARAUDAU* ba a binmu bahin salla
zaro ido sukayi atare suka hada baki sukace mekukace sukace mun shiga UKU Akwai bamban aiki
Arif cikin mamaki ya dawo ya zauna yana fukan tarta yace ban ganeba
Binta tace sallar sati1 muke hadawa muyi a rana1 kaga sauran ranakun mun huta Ku kuna salla mukuma muna hutu ta fada tana dariya
Aqeel yace hauka zalla bana tinanin kan yaran nan a kwai kwakwalwa wlh kai kaji wani Abu ko yaro bazeyi shir mannan ba
Arif yace kuna zuwa islamiya a qauye
Abu tace muna zuwa malam rabi'un ne dan rainin han Kali Abu kadan duka hine muka dena zuwa ban fada makaba
har bokoko a wuta munyi sau1 mukaje shima ya raina mana hankali muka hukuntashi bamu sake komawaba sai gamu a barni tafada tana dariya harda tafawa
Aqeel kaji magana gangariya nakula jahilcine kawai yake dawai niya dasu amma komai yazo karshe
Aqeel yace shi malam rabi'un ne ya ce Ku dinga hada sallah
A'a mune mukaga hakan yafi dacewa saboda bamuda lokaci zama muyi akan lokaci saboda dasafe mu debo ruwa darana naraka Binta tallar gurjiya da yamma muje dandali tafada tana rawa
Aqeel ya kalli Arif yace a kwai matsala ke dena mana rawa ko kinji kidane nibana tinanin kawunan yaran nan zasu dau karatu
Arif yace koma meye sunan Ku ban damu na saniba kutashi kuyi Alwala kuyi sallah yanzu sannan Ku sani ba a hada sallah kowacce ana yinta akan lokacinta kunaji
Allahu'akubar kaji malamai munji kuma mun gane zamu gyara wai bazaku kaimu dandali bane natara rawa masu yawa Ku kaini na juye yanbirni su gani su sani mu yan qauye hmm tatashi tana rawa
Aqeel yace yarin yarnan a bace take bata gane komai zomuje masallaci kaga har an tada sallah
Suka tafi sukabar Abu na rawa binta na zaune tana shafa ciki
Binta tace Abu zoki rakani gona nayi kahi sunan basuda shadda Gashi a matse nake waiyoo
Abu ta dena rawar da take cikin mamaki tace binta kefa ki kace yan birni basa kahi ya haka kuma keza kice na rakaki gona
Kinga su wayanda aka Haifa a birni nake nufi banda mu kinga aimu zuwa mukayi ko
eh hakane kinga yanzu yamma tayi kihiga inda aka yi mana wanka ina randar nan ta ruwa Wannan farin
Binta tace Eh na ganeta
Kije Kiyi a ciki
Abu ba komai
bakomai jeki na Tsaya miki
Binta ta shiga tayi ta fito tana rike ciki tana yamitse fuska
Abu hanci a toshe tace Binta duk warin kahin kine haka kamar mushe
Bana son wula kanci lafiyace da bani dashi bazan yiba
Amal ta Bude ta shugo tana shigowa warin ya daki hancin ta tace meye haka warin meye Wannan
Binta tace ji wani Abu da takeyi kamar bata taba yin kashi ba wayasanima ko naki yafi nawa wari
Amal tace a ina kikeyi
Binta tace shiga nan ta nuna ban daki zakiga randar ruwan nan a ciki nayi karki damu sanda na Debi ruwan tsarki a randar tukunna nayi
Randa Amal ta mai maita cikin ban dakin tashi ga tasamu binta batayi shirmeba korawane kawai bata yiba ta kirata ta nuna mata yanda akeyi
Abu tace Tab saura kiris mu fita waje Neman Gona da zatayi a can Ashe Gwanda da bamu fitaba da munsha wa halar
Banza
Shiyasa nace kome kuke so Ku tam bayeni
To ai mun gane yanzu kuma
Bari naje gurin mommy ina zuwa
Tabude ta fita su Aqeel ta samu a dakin
Aqeel yace mommy gaskiya a nemawa yaran nan malamin da ze dinga koya musu karatu a gida idan suka fara hankali a kai su makaranta
Arif yace mommy yaran nan naki da girman su hada sallah sukeyi
Hajiya tace Eh hada sallah bangane ba
Aqeel yace hmm dazu suka fada mana waisu sallar sati1 sukeyi a tare rana kunda zezo kuma sun huta
Hajiya tace tab Allah ya rufa asiri yakamata musamo musu malami yanzudai malamin da ze dinga koya musu Qur'ani da sauran littattafai na addini shine malam kabiru dama shiya ke koyawa Amal
Arif yace hakan ma yayi idan suka ga amal kila su zauna mommy boko fa
Eh to Wannan dinma kabiru ze iya koya musu tinda tsohun malin makaranta ne
Arif yace to mommy zan Kirashi na sanar dashi daga gobe zasu fara inba hakaba abin nasu lalacewa ze karayi
Hajiya tace yauwa Aqeel idan malamin yazo kuja musu kunne karsu yiwa malamin halin nan nasu dan naga suna
tsoron ku sosai Niko yakayi da Usman duk kunya ta hanani fitowa koda muke Salama Akunyace nake wlh
Aqeel yayi dariya yace mommy Arif ya findake kunya shiya siyo abinci ya kawo bazama kice a waje aka yiba kannen Usman sunce suna godiya da yautar da kika musu
Alhamdulillah amma naji dadi Allah ya muku Albarka
Ameen mommy tafiyar mu zuwa America na kara matsowa fa
Hakane fa harna fara kewar Ku
Mommy karki damu ga *'YAR KWALLIYA* da *KURA* za su debe miki kewa suka fada suna dariya
Hajiya tace yaran nawane kuraye lallai inajiye muku wlh ranar jinkunya musammanma Aqeel kafi kushe su
Tab indai wayan nan ne ranar bazata zoba nida zan dauko miki sirika a America me zanyi da wata yar qauye
Allah yaya to shi kenan zamu gani cewar Amal
Mommy saida safe mu zamu tafi
Allah yatashe mu lpy
Washe gari da safe Abu ko karyawa basu yiba suka fice daga gidan
Abu na tafiya tana mita
Kai dan Allah ki Tsaya Abu mitar me kikeyi
Binta tinda mukazo basu kaimu sun nuna mana gariba sun barmu a guri1 sannan gasu nunar rana gidan ma ba dadi ko dandali basu kai muba
Binta tace shine abin damuwa to ba Gashi mun fitoba muga gari iya san ranmu daga nan muje muga dan dali
Hakane kuma saida
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 6 Chapter of 12