sosai ma nice kadai nasan sirrin
Nanfa Binta ta tafi tuna ni
Ke tina ninme kikeyi
Abu gaskiya nima zan fara fashin Wanka konima turaren jikina zefito kwana nawa zanyi banyi wankaba
Abu tace yauwa yar gari kinga bake ba Wanka indai kinaso tiraren yazauna tareda ke duk inda kika higa ansan kin higo
Binta tace To hi kenan nagode kawata
Tadauko farantin gurjiya tace debi kici iya San ranki aikin bani sirri babba
Abu tace Bakomai yiwa Kaine Binta amma ya zakiyi da umman ki idan tagane kin dena kwanka
Kibari kawai nikaina bansan abinyi ba mutafiko kinga yamma tayi kar a fara
bugawasa bama nan
Abu tace ga aiki zan saki indan mun higa dan dali ki ki zuba ido kiga abin mama ki gurin sama rida yan mata
To hikenan muje Abu
Suka je dandali hakan kuwa akayi Abu nazuwa masu toshe hanci nayi masu dariya nayi Abu harda sake tafiya
Kawata Abu gaskiya nima na rike sirrin nan hannu 2
Sukayi dariya suka tafa
Suka sha kallo sukayi tsokana iya son ransu suka koma gida
Daga ina kike
Waye Wannan Abu tace tana daga kai taga Nura
Daga dandali nake
Yariko hannunta yawuce da ita ciki ya watsar da ita kamar kayan wanki
Nura ya fara shin shine shin shine
Yace Inna bana tunaninda Abu ta shigawanka tayi
Inna tace Ko hmm zata aikata nasani Wannan nan gaba kadan nizan fara yimata Wanka da kaina
Abu tace Waaa niii tab bawanda ya isa dan bakin ciki turaren nawama rabani dahi za a yi
Nura ya Wanka mata mari tafashe da kuka
Inna abinda ya dace kenan kifara yi mata da kanki tinda ita bata yi
Nifa bawanda zemin wanka Nifa yaya anyi walkiya na ganka bakin ciki kawai ka keyi dani dakaji kanhin tirarena saika dinga yamutse fuska saboda bakin ciki
Tirare ko wari kinga kidena shiga cikin mutane kina kiran waikin fesa tirare dariya zasu miki Wannan warine warinma mara dadi qazama cewar Nura
hi kenan Inna kina jinhi ko ni ya kira qazama tafara timami akasa
Nura yace Inna kice mata ta tashi kokuma yanzu jikinta ya fada mata
Bashiri ta mike tana gunguni harya fito fili tace nagaba yayi gaba kanshi kuma nayi bawanda ya isa yakwace Ehhhe
Waye ze kwace inbanda Wanka Inna duk sanda kika tashi wankar *'YAR KWALLIYA* kitanaji kwalin sabulu saboda tsoro Inna saida safe
Yana fada yayi fice warsa
Allah yakaimu
Inna kinji shi ko Yasin yaya kajawa budur warka Allah ya hadani da ita
Kinga Abu bana son neman tsokana karki sake kitaba musu 'ya kisamu wanda yamiki badai itaba ki kwanta saida safe
To Inna Allah ya kaimu
WASHE GARI DA SAFE
Abu ta fito tana hamma
Inna Allah dai yasa kin gama abinci dan yau yunwa nakwaso abaccin
Bagai suwa ba komai sai Neman abinci baza kiciba saikin goge baki kinyi sallah tukunna cewar Nura
Tamatso kusa dashi tace yaya a gidan nan kaine kwai matsalata yanda sauran suka tafi suka barini kaima zaka tafi ko ince kagaji kabarni
Yatoshe hanci tinda tafara magana harta gama
Nura yace Wai Wannan bakin naki Abu ai sai ya kashe me rai yaushe rabonki da goge baki
AF anzo wajan nikaina na manta gawayin da gihirin na ban wuya Yasin hiyasa na dena wankewa yawan goge baki na kahe hakori
Nura Yana nesa da ita yanda bazeji warin bakin ba
Injiwa Yau saikin goge baki yaushe rabonki da sallah dan Inna tace rabonda taga kin kalli gabas harta manta cewar Nura
Eh hakane yaya hadasu nakeyi hiyasa bata ganina
Hadasu kamarya Abu
Nasati1 nakeyi a rana1 sauran ranakun kuma ina hutu tafada tana dariya
Nura yace Abin ma dariya yabaki ko Abu amma kin dena zuwa isilamiya ko
Tab tsohon zance tin yauhe nadena zuwa bari kaji laifi nayi yace ze dakeni nikuma nace be isaba shine yasa yara suyimin
waka waini *HODA BA WANKA* hine na sace mai tayar keke hine fa yake ne mana ruwa a jallo
Tana fada tana Sosa kai da jikin ta
Inna haka lamarin Abu ya kara lala cewa cewar Nura
Inna tace kaji da kunnan ka kakuma gani da idonka yazu kuma abin zekara finnada tinda ta hadu da Binta
Ido yazare yace Binta gagare
Ita dai yanzu kawartace sosai duk inda Abu take zakaga binta
Cewar inna
Dole nakara samiki ido Abu jeki kwanke baki kiyi Alwala kizo kiyi sallah a gabana kuma ma inbanda rashin hankali irin na
Abu a i na akace miki hada sallah a keyi kowacce ana yinta akan lokacin ta kina jiko cewar nura
Abu tace Yashiga tanan ya fita tanan bayan kai ba malami bane me zaka fada min nayarda bayan sanin ma nafika
Na yarda jekiyi alwalar kizo
Taje tayi ta zo gabanshi tace yaya na hutar dakai dama yau nake hadesu guri guda barima nayi ka gani
Nura yace Ke bana son hauka fa sallar Asuba raka'a nawane
Lallaima yayan nan nawane inbanda 2
Sallama Alaikum Nura yajiyo sallama daga kofar gida girgiza kai kwai yayi yatashi yatafi
Nura ya Inna taku
Lpy kalau cewar nura
To Alhamdulillah megarine yace kuzo dakai da inna dakuma Abu
Allah daiyasa lpy cewar nura
Ehhhhhto lpy ba lpy ba saidai koma meye idan kazo fada kaji
To gamu nan zuwa yace yakoma ciki
Inna yarinyadai tasake ballo ruwa megarine yake Neman mu
To Bakomai bari ta idar da sallah saimu tafi cewar Inna
Abu tace Inna Nifa ba inda zani idan banci abinci ba Ehhhhe
Waiba sallah kike yiba Abu cewar Inna
Abu tace Inna kwantarda hankalinki na idar bani na bawa cikina tukunna
Inna ta bata ta ansa tana hannu baka hannu kwarya harta gama Tasha ruwa
Tace Inna saura kwalliya idan banyiba bazan iya sa kafata wajeba
Nura yace kin isa waye ze zauna jiranki
Inna tace kai kanka kasan hakan baze yiyuba kabarta tayi mutafi
Abuta baje kayan KWALLIYA tayi kamar yanda ta saba fukarnan kamar Aljana
Inna mutafi naga ma
Warin bakinta yadoki hancin Nura
Kaiiiiiii Abu baki wanke bakiba ko
Eh ban wankeba bakina ko naka
Tayi gaba abinta sukuma suna binta a baya harsuka karasa fada kowa na gaida megari amma banda Abu
Megari yace Ke Abu me yarin yata tai miki kika daketa jiya tareda bakuwar gidana
Tawatsawa yarin yar harara tace kuma na dake ta nadaki banza ba uwar dayasa tace min HODA ba Wanka
Ke Abu baban nawa kike fadawa haka cewar yar megari
Anfada mihi ubanki ubanane cewar Abu
Kaji yarinya mara kunya me garin kike fadawa haka
Ayi hakuri yarin yace cewar Inna
Abu tace Inna saboda ni karki fara karya niba yarinya bace hekarata goma shabiyar
Inna nayimata alama tarufe baki amma ina zance kwai Abu take saki
New writer's
Taku *husba'ahfama*馃尮馃尮馃拫
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼
馃憹
馃拕馃拝 *'YAR KWALLIYA* 馃拝馃拕
馃憹
馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
Written by *husba'ahfama*
7-8
Can saiga Binta ga gare sarkin kwadayi da umman ta suna ta howa
Yauwa Allah na gode maka ga binta cewar Abu
Dan rainin wayo da sassafen nan a aiko gidan mutane ace suzo ko uwar me za a mana cewar Binta
Abu tace Kema dai kya fada gamunan ana surfo mana zancan banza
Eh waye yake zancan banza ke kuma Binta ba a koya miki gaisu waba bakya ganin manyane a gurin nan cewar liman dake zaune a gefen me gari
Binta da umma suka samu guri suka zauna
Abu tace Wanda yatsargu dahi nake
Babba bangan shiba saidai naga me gari tinda ba a barni naci abinci ba nazo nan to kowa yayi hakuri da abinda zeji koya gani cewar binta
Liman yace kaji yara da rashin kunya
Barsu dani liman cewar megari
Umma ta gaida me gari binta kuwa aikin gun guni kawai takeyi
Sauran mutanen gurin hanci a to she sun kasa cewa komai daga liman sai megarine kawai suke magana
Binta kinji wai dan mun daki wa yancan 'yaran hine aka kawo mu nan gasu 'ya'yan kuli da mai cewar Abu
Binta tace Kan uba Yasin bazan zauna ba akan su aka hanani cin abinci tafiya zanyi
Yasin karki yarda binta kanki tafi kizo ki daki rabon ki zan taya ki cewar Abu
Sukayi kansu zasu daka liman da megari mutuwar zaune sukayi wato kanhin jikin Abu dana binta da itama tafara hawa layi sukaji sukayi lup kamar basa gurin
Megari yace Karku sake Ku tabasu kuna jiko wai warin me nake ji haka ina kuke kusa baki mana meye aikin ku liman
Caraf Abu tayi da cewa nice nan kanhin tirarena babu inda baya zuwa megari ka gode Allah tinda kaji kanhin tirarena
Megari yace Tirare kuma tab Wannan uban warin shine tirare
liman ba lbr yakasa cewa komai sai kallo da ido sauran ma sunyi shiru
Megari cikin bacin rai yace waime nake gani haka kun dena magana ne kuma banson sha shanci kunwani zuba min ido me kuke nufi
Me gari sai hakuri binta Abu kuzauna cewar inna da umma
Binta hannu a dun kule tana shirin kai naushi take
cewa Inna kubar mu dasu yanzu mu koya musu hankali
Nura cikin muryar tsawa yake cewa kuzauna karku bari na kara magana
Ganin fuskarshi ba alamar wasa yasa suka zauna
Megari yace gaskiya yaran nan abin naku azimun ne kuma da laifinku wajan bata yaran nan kuduba fa Ku gani baruwansu da babba koyaro duk wanda ya musu yi mishi zasuyi
Me gari ayi hakuri zamu gyara insha Allah cewar umma
Me gari yace To shi kenan gaskiya kudau mataki inba haka ba ni da kaina zandau mataki
Wani yaro ya fito daga gidan me gari hannun shi rikeda samira
Tinkafin ya karaso Binta sarkin kwadayi tafara hadiyar yawu wayanda suke kusa da ita saida sukaji karar
Yaron ya gaidasu ya ajiye kwanon a gaban liman
Binta idonta na kan kwanon ko kiftawa bata yi ta janyo kwanon kusada ita
Kanshin abinci yadawo da liman daga dogon suman da yayi
Liman yace Ke me kike nufi yajanyo kwanon gaban shi
Binta ko magana ta kasa hankalinta nakan kwanon
Liman Allah ya yanka maka binta taga abinci ranta ya biya dan haka ka bata taci cewar Abu
Liman yace In naki fa dawani bakinki dayake zuba wari anya kina wanke shi kuwa
Abu tace Yasin wanke baki kahe hakori yake hiyasa bana yi liman kaida kanka kace hi bakin me azumi kanhin Almuski yakeyi hiyasa
nima na dena wanke baki saboda Almiskin yazauna a bakina nafita daban daku nawa basai ina azumiba ta fada tana
Dariya
Liman baki yasaki yana kallon Abu
Megari yace ke Abu anya kina da kai kuwa
Abu tamika mishi kanta tace shafa kaji
Inna ta rufe bakinta tana kallon Abu
Megari ina fada maka saika dauki babban mataki akan Abu da binta cewar liman
Bakomai kubani lokaci zansan abinyi kuna iya tafiya amma kubar binta da Abu liman ze musu fada cewar megari
Waaaanii gaskiya babu abinda zan iya fadawa wayan nan yaran banshirya takun saka da suba sunyi nisa basa jinkira cewar liman
Yi shiru liman nagama magana cewar megari
Inna,umma da Nura suka tafi
Binta batama San tafiyar suba itadai burinta taji abinda ke cikin kwanon a cikinta
Liman kabata abincin nan taci yasin tanada cutar duka idan aka hanata abinda takeso hine suke tahi cewar Abu
Liman Ya kalli binta dake zaune hannu a dunkule ido akan kwano tana sude baki
Liman yace Me gari Abuya tabbata duka zatayi kalli kaga
Liman karka zama soko mana kayi musu fada sutashi su tafi ita kuma binta ka bata taci cewar megari
Kwanon ya miki mata ta ansa tabude tana ci kamar kura yaga nama
Binta ta gama ci tasa kafa ta ture kwanon ta kalli 'yar me gari tace jeki kawo min ruwa
Niii kalle ni sama da kasa nayi kama da 'yar aikin gidan Ku cewar yar me gari
Zancen banza meye dan kin debo min ruwa yan matan garin nan kaf yan aikina ne saboda na fisu haduwa cewar Abu
Ya isa kunutsu kuyiwa kanku fada kungirma aure zakuyi gidan wani zaku kuyiwa Allah kudena abinda kukeyi
Dariya suka yi suka tafa kinji wai aure cewar Abu
Binta tace kaika sanshi nidai tinda ba a bani ruwaba bangode ba taso mu tafi
To tace suka tashi zasu tafi
Binta tarike ciki tace washiii cikina ya motsa
Binta tayi nishi saiga tusa ya biyo baya
Megari yatoshe hanci yace liman Sa a kamo min yarin yarnan
Binta da Abu najin haka suka sa gudu
****
*WACECE BINTA DA ABU*
ABU 'yace ga munzali
malam munzali fatauci ne sana arsa shikadai yake tafiya inya tafi saiya jima kafin ya dawo sai matarsa Suwaiba yaranta na kiranta da Inna yaransu 4 Ramatu itace ta farko tana aure a garin da suke me suna *DARAUDAU* sai zulai itama tayi aure sai Nura da Zainabu Abu itace auta
ABU yarin yace mara tsoro duk girman mutum inya mata saita mai farace tas amma qazanta ya maida ta baka dan qazanta kokitso intayi saiya dankare layin ya bace kafin inna tai mata ta karfi ta tsefe
Binta 'yace ga murtala
Malam murtala mahaucine Allah ya masa rasuwa tin Binta tana karama a hannun ma hai fiyarta ta tashi sunan ta Baraka binta kadai ta haifa
BINTA yarin yace mara nutsuwa ga kwadayin tsiya idan taga abinci jikinta har rawa yakeyi itama bata barin ta kwana dan haka tasu tazo 1da Abu gasuda taurinkai
*****
Binta da Abu na cikin gudu wata yarinya kanta dauke da buhu ta tsaya a gaban su ta shaki wuyan Abu
Ke meye haka a ina nasanki cewar Abu
Tace idan maye ya manta uwar diya bazata mantaba nice wadda kika daka kika cimin gyada kika kuma zubarda sauran
Abu tace Kinsan abin da yawa yanzu me kike nufi da kika shaki wuyana
Dukanki zanyi na kwashi saura nakai gidanku cewar yarin yar
Banga Alamaba ance da kuturu a gama lpy ni Abu banga wanda ya isa yamin abinda kika fada ba ba a hai fehiba
Binta tace ke ware inba haka ba hmm jiki zeyi tsami
Ke waya sa dake ni din nan da kike jida gani ban tinkare kuba saida na samo makarin ki ke binta dan nakula kema matsalace ta daban cewar yarin yar
Makarina kuma ni binta banganshiba anan gurin yau banga abinda zesa na bar kiba batareda na sosakida bulala ba
Ko to shikenan nida ke za a ga me gaskiya yarin yar ta Bude buhun taciro goriba,kurna,magarya da gyada
Tinda ta Ciro Binta ta hadiyi yawu kamar yanda ta saba tabi hannun yarin yar da kallo
Abu tace Ke karki sake ta rudeki da abin hannunta Binta nizan siya miki fiye dahi
Ko jinta binta bata yiba Tamika hannu alamar ta bata harya rinyar ta miko mata saita janye
Binta tace meye haka kuma bana son irin Wannan
Kina zaton kai tsaye zan baki batareda na kafa miki doka ba
Meye dokar cewar Binta
Yarin yar tace zakiyi Alkawarin cewa bazaki sa hannu a fadana da Abu ba inkikasa hannu zan kwace abina
Binta ta kalli Abu ta kuma kalli ledar hannu yarinyar da irin abinda ke ciki
Nan tashiga raba idanu
New writer's
Taku *husba'ahfama* 馃尮馃尮馃拫
👠👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝
👠👠
👝
💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄
👝
👠👠
👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠
Written by *husba'ahfama*
9-10
Jikin Binta sai rawa yake
Na amince bani
Yarin yar tace in na baki ki tafi ko juyowa karkiyi
Binta tace to bani dai
Tana ba binta tawuce ta tafi
Yarinyar tace yanzu daga ni seke
Abu tace hakane kuma zam miki dukan tsiya kamar mu2 muka miki
Yarin yar ta kama Abu da duka Abu na ramawa Abu ta Bude baki ta sakar mata cizo a hannu
Waiyoo kika cizeni Yasin bazan yarda ba koni koke a gurin nan cewar yarin yar
Saukar duka yarin yar taji bazata koda ta juyo Binta ta gani zatai magana binta ta dauketa da mari binta da Abu
sukayi mata taron dangi saiga
yarin yar a kasa wanwar tana kuka Abu ta bude buhu ta leka taga garin tuwo tayi dariya Binta ta daga ta juyewa yarin yar a jiki
Inkinje gida saikiyiwa tsohuwa bayani yanda Akai da garin tuwo cewar Abu
Suka tsalla keta suka wuce
Binta tace Abu kina jin abinda liman yayi mana dan yaga me gari waimun girma aure zamuyi
Rabu dashi nasan abinda za muyi mihi damu yake magana ba a taba mubama munyi fada bare ka ta bamu zomuje cewar Abu
Ina zamu cewar binta
Zaki gani cewar Abu
Koda suka tafi basu tsaya ko ina ba sai gidan liman
Abu tace Sallama Alaikum goggo me tuwo
Goggo me tuwo ta amsa da Wa'alaikumus salam Abu Binta yaukune agin namu
Eh wlh cewar Binta
Goggo me tuwo tace Gashi kuma ban gama tuwonba yanzuma na dora
Bakomai mu abindaya kawo muma daban ne bansan ta yanda zanfara fada mikiba goggo cewar Abu
Kar kuji komai kufada min idan baku fada minba wazaku fadawa bayan nasan Ku tin kuna yara nan kuke zuwa cintuwo cewar goggo
Binta tace Hakane munsan da wannan goggo hine dalilin da yasa mukejin nauyin abinda zamu fada miki
Binta Abu kufada min bakomai komai girmanshi zansan abinyi
Abu tafashe da kukan karya taceTo hikenan goggo kiyi hakuri da abinda zakiji sai Abu takara sautin kun da takeyi
Binta ma kukan karya takeyi tace yi hakuri Abu bakomai sakai yar daze mata kenan
Nanfa hankalin goggo ya tashi tace kunga kufada min duk kunbi kun daga min hankali
Abu tace goggo dagir manki da komai liman ze miki kishiya
Gogo ta mike tsaye tarike kirji tana huci
Ni liman zewa haka zezo ya sameni bemin kishayaba tin ina yarinyata saiyanzu dana tsufa
Goggo abinda ze kara daga miki hankali hine irin kalaman da yake mata idan yaje zance cewar binta tafada tana kuka
Dan rahin mutunci hine ta aiko mu da kala man soyayya muzo mu fada mihi Takuma ce karya manta yau yazo zance ita kadai tasan abinda ta tana dar mihi cewar Abu
Kafar goggo ya haurawa taji juwa na ibanta tajin gina da bango ta ciji lebe
a nan gidan ze kwana daiko badamuwa ina jiranka cewar goggo
Binta takara sautin kuka tace babban abin hine mahaifin yarin yar yace liman yaturo anbahi ita
Suna fada goggo ta zube kasa ba nunfashi
Munhiga 3 Abu munyi kisa cewar binta
Abu tace ke bata mutuba tsabar kihine kawo ruwa kigani
Binta takawo ruwa Abuta watsa mata taja dogon nunfashi tabude ido tana
Cewa ina yake kumiko min shi
Abu tace goggo aibaya nan bari zahigo saiku yita takare
Goggo tace bakomai zaka dawo kasa meni liman nida kaine yau agidan
Goggo mu zamu tafi
Nagode muku binta da Abu Allah ya muku Albarka
Goggo me tuwo macace me kishi akan kishi zata iya yin komai sanin hakane yasa Abu da binta sukazo gurinta sunsan ita zata hukun ta musu liman yanda suke so
Ameeen goggo aiyiwa kaine suka ce suka nufi hanyar fita harsun sa kafa zasu fita Abu ta gano liman yana ta howa da alama gidan zezo da sauri ta riko binta suka boye cikin wani duhuwa dake zauren gidan liman
Liman yayi sallama ya fada gida kai tsaye ya nufi bandaki
Goggo na jinshi
binta da Abu Suka dauke sawun takalmi suka matso tayanda zasuji kuma suga Abinda ke faruwa
Liman yafito yashiga daki yasa sababbin kaya yafesa tirare
Nanfa kishi ya turnike goggo me tuwo tashiga waigen Abinda zata samu tarike ta hukun tashi dashi
Me gari ya fito yana gyara hula yace in na kike na fito zan tafi
Goggo tafito tana huci tace nasani kagai sheta wato danka raina min hankali nika ajiyeni a gida kaikuma ka fita kana neman aureko har ance katuro
Yace ni liman a ina kikaji zan cen nan wlh bana ne man aure a ko ina ni liman ke kadai kin ishe ni
Tace karyar banza ba abinda zaka fada min na yarda bayan nasan komai yanzu kayan nan dakasa kafesa tirare ina zaka
Abuda binta na labe suna ji kuma suna ganinsu suna dariya
Yace daliban malam rabi'u ne zasuyi sauka yau shine aka gai yace ni na shirya yanzu zan tafi
Bata gamsu da abinda yace ba yasa tafara buga kafa tana tsaki
Tace malam malam ni goggo ni zakai wa kishiya
Tana juyawa taga murhuna cida wuta ta Ciro icen dayafi ci tasa mai ababban Riga wuta yafara ci liman na ihon temako yana kokarin cire baban riga dakyai ya samu ya cire abin beyiwa gogoba ta dauko tukunyarda ta gama hada kayan hadin miya ta kwaramai a fara ren kayan shi
Binta da Abu dariya harda faduwa
Ta rarimo bokiti tana jifan shi dashi ganin abin nata bana Kare bane yasa liman ya mike ya zuba da gudu
Binta da Abu suka Tsaya a gaban shi
Abu tace liman mun girma aure zamuyi ko toga auren mun gwada maka tafada tana dariya
Binta tace waiyoo cikina liman mezan gani haka yazaka gudu kaida yadace kai mata fada kamar yanda kayi mana dazu
Amma dai yaran nan kwai shedanu kune kuka hadani da matata bakomai dani kuke magana
Abu tace gogo me tuwo gashinan
Liman yasa gudu binta da Abu na dariya
Raina fesa cewar binta
Duk wanda yace ze higa harkarmu to yadebowa kanhi kwarkwasa cewar Abu
Sukayi dariya suka tafa
Suka nufi gidan su Abu
Liman be tsaya ko inaba sai fada gurin me gari wayanda suke tareda megari ganin liman yashigo da gudu suma suka mike zasu gudu
Megari yace kudawo Ku zauna liman mezan gani haka da girmanka da komai
Allah yabaka yawan
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 2 Chapter of 12