Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
ne, nasan zerikemun ke da amana kobayan rai na. Sede kinsan matanshi 3, sekiyi hakuri da abokanan zamanki. Wannan asabar din za.a daura auren akaiki dakinki. Allah yayi maki albarka. Tashi tayi tana hawaye tanufi dakinta. Zama tayi tabuga tagumi, tana fadin kaicona dana kasa yin hakuri agidana, Allah yamun ni,ima amma na butulce mashi. Yanzu gashinan zan shiga cikin matan da suka haifeni inyi kishi dasu. Allah kabani ikon cin wannan jarabawa daka jarabceni da ita. Kwance take ajikinshi sunata fira, Areef yace beauty na, yakamata fa ace akamar yanzu kinada yaran 3. Murmushi tayi tace a,a 2 ma sun isa, kaidama kace daga daya bazan kara ba. Dariya yayi yace nima bansan yanda akai kika karaba my beauty. Kallonshi tayi tace habibina yakamata ka canzamun suna haka nan, kanaji rannan Khairat tacemun beauty ko, dana tambayeta ce tace wai Auntynsu ce itama take cemata beauty, data tambayeta meyasa tace mata haka setace ai tana da kyau ne, shine yan ajinsu suke cemata beauty, ahine Fahad yaketa kuka wai meyasa zasu rika cemata haka shine zerika fada mata haka ai. Se nace mata tomiyasa tacemun beauty? Kasan metace? Wai nima inada kyau shiyasa kake cemun haka. Dariya yayi yace ai bata fadi karya ba. Kuma nibazan iya dena cemaki beauty ba, domin sunan yadace dake, alokacin dabansan sunanki ba, kawai naga beauty ne kadai yadace dake. Kuma Fahad da gaskiyarshi, nima bakiga lokacin da Haisam yana cemaki beauty ba nahanashi. Ai sunan dakake kiran masoyinka dashi, kai kadai yakamata ka fadeshi. Murmushi tayi tace Allah yanuna mana muga girman su fahad, Areef yace aini tunyanzu nabama Fahad Khairat. Dariya tayi tace duniya komai mewucewa. Allah ne yayi zanrayu, gashi yanzu wai harnice da yara 2. Kamar banice aka haifa AMAKABARTA BA. Daure fuska Areef yayi yace banaso inkarajin wannan maganar abakinki, kinaso au Khairat su san wannan labarin ne? Duk wani da nagari bazeso yaji wannan bakin labarin ba, kuma ace da mahaifiyarshi yafaru. Daga yau na kashe wannan labarin na AMAKABARTA AKA HAIFEKI. Murmushi tayi takama kunnanta tace afuwan Habibina, insha Allahu daga yau bazan kara cewa AMAKABARTA AKA HAIFENI ba. Jawota yayi ya rungumeta yana fadin yauwa BEAUTY NAH!!!!!! ALHAMDULILLAH!!! Ina godiya ga Allah (s.w.a) daya kawoni karshen wannan littafi nawa na AMAKABARTA AKA HAIFENI. Abinda nafada da kuskure Allah ya yafemani, kuma banyi wannan labari ba, dan cin zarafin masu aikata irin wannan laifi. Nayishine domin yazama darasi ga mutane. Ina mika sakon jinjina da godiya ga duk kanin masoyana, Allah yabar zumunci da kauna, nagode da irin kaunarku agareni. Se kunjini alittafina nagaba me suna . DARAJAR MUHALLI. SADAUKARWA GA FAMILIES OF LATE RABI'U IDRIS ZANGO UR'S. NABILA RABI'U ZANGO (Nabeelert Lady) A MAKABARTA AKA HAIFE NI Na Nabila Rabi'u Zango Ebook creat by Shuraih Usman Ebook publish by www.hausaebooks.cf Ebook din nan yazo maku ne daga shafin www.hausaebooks.cf Kuna ziyarci shafinmu don samun sababbin littatafai Ga duk wanda ke bukatar ebooks nashi ya samu shiga cikin wepsite namu sai ya turo mana da littafin ta Email namu hausaebooks@gmail.com An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels

Chapter 13 of 13