Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels A MAKABARTA AKA HAIFE NI Na Nabila Rabi'u Zango Ebook creat by Shuraih Usman Ebook publish by www.hausaebooks.cf Ebook din nan yazo maku ne daga shafin www.hausaebooks.cf Kuna ziyarci shafinmu don samun sababbin littatafai Ga duk wanda ke bukatar ebooks nashi ya samu shiga cikin wepsite namu sai ya turo mana da littafin ta Email namu hausaebooks@gmail.com [23/08, 1:48 p.m.] Nabeelert Lady: ..🛤🛤🏕🏕🏕🛤🛤🛤 AMAKABARTA AKA HAIFENI 🛤🛤🏕🏕🏕🛤🛤🛤 (The story of hard kingdom) Nah Marubuciyar Zamani NABILA RABI'U ZANGO (Nabeelert Lady) @House of Novella Association (H,O,N,A) www.NabilaLady5@gmail.com Bismillahir Rahmanirrahim, inafarawa da sunan Allah megirma da daukaka. Yanda zanfara rubutun nan lafiya Allah yabani ikon kammalashi lfy. GARGADI..... Banyarda wani ko wata su juyamun littafi naba, ko kuma su canzamun labarina. Allah yabada ikon kiyayewa. GODIYA.....Ina mika godiya ta ga dukkanin masoyana wadanda nasani dama wadan da bansani ba, nagode da irin kaunar da kuke mani, duk da bazan samu damar binku inyi maku godiya ba, amma nayi amfani da wannan dama ga duk wanda yakaranta yazama amatsayin sakon gaisuwa zuwa gareshi. Allah yakara dankon zumunci. Season 1⚜5 Babban mutum ne, kuma kyakkyawan dattijo wanda akalla baze wuce shekaru 50 aduniya ba, acikin keken guragu aka turoshi wanda da alama yana fama da mutuwar shanyewar barin jiki, daga dakin gashi aka fito dashi bayan angama gasa mashi jikinshi, wanda ake masa duk bayan kwana 3. Sarki Qaseem ne yashigo dakin wanda yakasance kanine ga dattijon dayake bisa kujera. Sannu Yaya yakarfin jikin? Kwalla ce tacika idonshi, wadda tariga da tazamar mashi sabo aduk lokacin dazeyi magana, Babban bawan dayake kusa dashi wanda yazama shine hadiminshi yasaka kyalle yayi saurin goge mashi idonshi. Hannu Sarki Qaseem yadaga, nan take kowa yabar dakin. Zama yayi kusa dashi yadafa kafarshi, fuskarshi cike da damuwa, yace Yaya dan Allah kayi hkr, yakamata ace zuwa yanzu kayi hkr da abinda yafaru shekaru 18 dasuka wuce. Akullum semunsa manyan malamai sunyi addu,a akan damuwar datake cikin masarautar nan. Kuma kasan ba,a fidda rai da rahamar Ubangiji. Murmushi yayi tare da girgiza kai, yana kallon kaninnashi, wanda yake so sosai, kasancewar shikadai gareshi kuma Uwa daya Uba daya suke. Sarki Qaseem shima murmushin yayi ganin Yayanshi yanayi, yace tabbas Yaya yau naji dadin ganin murmushi afuskarka, wanda rabon dakayi hakan tunkafin karasa farincikinka. Segashi yau kayimun murmushi. Dariya ce tafito daga cikin dakin, wanda wasu manyan mata ne, zaune acikinshi. Daya daga ciki tace, ai wlh Medaki kema kinsan bazan taba barin aci mana fuska acikin gidan sarauta ba, kamar yanda kikazo kika sameni acikin gidan nan shekarata nawa kika sani muna tare da Memartaba, kuma nayi hkrn zama dashi, harkikazo kika sameni, kekanki dabakiyi biyayya ba, ai da tuni nayankar maki Ticket nabarin duniyar baki daya. Dariya Medaki tayi tace haba Gimbiyar Babbar Gida, aini kinganni nan, tunda nataso haka Allah yayi ni, bandamu dasena zama babba ba, inde zanzama 'yar kore kuma inkarbu toni banida damuwa, zan iya yinkoma menene. Dan haka kada kidamu, koda yanzu bamune matan sarki Qaseem ba, aide kanin mijin mune. Kuma aide haryanzu muna cikin masarautar. Gimbiyar Babbar Gida tadauki apple tasa abakinta, ta maida kallonta gurin Jakadiya, wadda take mata tausa tace, Jakadiya bamu labarin cikin gida. Jakadiya ta gyara zama tace Allah yatemakeki Babbar Gimbiya, wadda babu kamarta, ba,ayi ba, kuma baza,a tabayin kamarki acikin gidan nan ba. Allah yakara tsawon kwana. Babu wani labarin daze firgitaki acikin gida, kinriga dakinsan Gimbiya Shuwa haryanzu bata yarda dani ba. Narasa dalilinta nayin haka, ace mace duk wani hali irin na mijinta Sarki Qaseem tadaukeshi. Kodan ita tata sarautar gado ce, shiyasa bata yarda da kowa? Medaki tace haba Jakadiya atunanina babu wani abu daze baki tsoro acikin masarautar nan, kinsan ketamu ce, muma haka. Dariya tayi tace hakane, Gimbiya, karku damu asannu zakusha labari. Zaune take cikin wasu kodaddun kaya, acikin wata bukka ta kara, wadda take daga gefen wata tsohuwar MAKABARTA. Wani tsohon kwanone ahannunta,abinci ne, aciki wanda gaba dayanshi bewuce rabin kwanonba. Kyakkyawar matashiyace wadda bazata wuce shekaru 18 aduniya ba. Akusa da ita wata dattijuwa ce, wadda itama bazata wuce shekaru 38 aduniya ba, da kaganta zakasan tana cikin yanayi na hauka, gaba daya kamanninta sun bata. Jawota diyarta tayi tana mata magana irin ta kurame, tana mata nuni da kwano alamun taci abinci. Dariya Uwar tayi cikin halin hauka tace a,a Babyta yau bazanci abinci ba, kece zaki faraci, dariya yarinyar tayi mata, dan taji abinda tafada, sede kawai maidawa ne bata iyayi (KOMEYE DALILI O 🤔 OHO HO 路♀ MUJE ZUWA). Matsawa Wadda naji ankira da Baby tayi kusa da Mamanta tasa hannu tafara bata abincin, itama hannu tasa tana bata abinci. Kwalla ne, suka zubo ma baby tayi saurin gogewa. Wani Kyakkyawan Matashi ne, me kama da Larabawan Shuwa, baze wuce shekaru 25 aduniya ba, da Sallama yashiga dakin kyakkyawar matar, wacce take kishingide abisa kafet din dakin. Murmushi tayi tace, Yarima Arif sannu dazuwa. Kwanciya yayi kusa da ita yace yauwa Momy na, sannu da hutawa. Kallon bayin cikin dakin tayi, lokaci guda suka fita, Madarar shanu tamiko mashi, ya amsa yana murmushi, yace Momy naje gurin Abba ance yana dakin ganawa da baki, kuma inason magana dashi. Kanshi tashafa tace to ai sekayi hkr kajira yagama ko, wace irin magana kakeson yidashi? Momy dama akan rashin lafiyar Baffa ne,tunda nadawo naga yakamata ace anfitar dashi waje ko za,a dace. Murmushi tayi tace Arif bakasan komai akan ciwon Yaya ba, Abbanka yana kokari sosai amma koma menene idan yafito zamu gana dashi. Kwallan idonta tagoge. Kubiyoni domin jin labarin masarautar. Ur's NABILA RABI'U ZANGO (Nabeelert Lady) 08028525263 [23/08, 1:48 p.m.] Nabeelert Lady: ...🛤🛤🏕🏕🏕🛤🛤🛤 AMAKABARTA AKA HAIFENI 🛤🛤🏕🏕🏕🛤🛤🛤 (The story of hard kingdom) Nah Marubuciyar Zamani NABILA RABI'U ZANGO (Nabeelert Lady) @House of Novella Association (H,O,N,A) www.NabilaLady5@gmail.com Season 5⚜10 Zaune suke adakin memartaba sarki Qaseem, Areef yadora kanshi asaman kafar Abbanshi, Gimbiya Shuwa Momyn Areef tana kusa da Sarki tana gyara mashi Inibi tana mika mashi. Sarki yashafi kan Areef yace Yarima inajinka wace magana kakeson kafadamun? Tashi zaune Areef yayi yadauki inibi yasa abakinshi yace Abba dama akan maganar Baffa ne, naga yanda nabarshi haka nadawo nasameshi, shine nace meze hana afitar dashi waje koza,a dace. Murmushi Sarki yayi yace wlh Yarima nafika son inga Yaya yawarke, kozamu samu damar yin bincike akan babbar matsalar datayi sanadiyar shigarshi wannan halin. To amma Abba baka ganin fitar dashi ze iya temakawa gurin samuwar lfyrshi tunda acan sunfimu kayan aiki? Hakane Yarima, amma babu yanda banyi da Yaya akan yabari afitar dashi ba, yakiya gashi ba magana yakeyi ba, sede yana jin duk abinda muke fada, yana ganin kamar gara abarshi yayi tazama haka, wanda kuma hakan bashine mafita ba, dole se mutum yana da lfy yake iya komai arayuwarshi, ni babban damuwata wadancan munafukan matan nashi, danni wlh haryanzu banyarda dasu ba. Gimbiya tace hakane Me martaba, sede kasan bamuda wata hujjar dazata nuna mana sune sanadiyar faruwar komai agidan nan, kamarde yanda kace acigaba da addu,a hakan zamuyi, fatanmu de Allah yasa Fulani da abinda ke cikinta koma menene, yasa suna raye, kuma cikin koshin lafiya. Sarki yace amin. Kallon Areef yayi yace Yarima yanzu angama karatu gashi zaka fara aiki kaga dole ace kaima kashigo sahun manya ko? Kwantar da kanshi yayi saman cinyar Gimbiya ya lumshe idonshi, shiru yayi bece komai ba. Gimbiya tace Yarima yanaji kayi shiru kode boye mana surikar tamu kakeyi? Murmushi yayi sosai wanda har seda dimple dinshi ya lotsa duka 2, yace Momy kubar maganar nan, niharyanzu banga macen danakeso ba. Sarki yace aiko Yarima yakamata ace kafara nemanta, dan kasan bazamu barka kazauna haka ba, atsarin masarautar nan kasan baza,a barka kazauna haka ba, damma de Yaya beda lafiya, ai da tunkafin kadawo anduba maka acikin 'ya'yan sauran masarautun ansama maka mata. Dariya Areef yayi yace haba Abba niko aure zanyi ai banason yar gidan sarauta, nafison insamu mace wadda bata tashi acikin sarauta ba, kuma nibanason mace wadda zatazo tarika rainamun iyaye, kawaide akaramun lokaci ahankali zansamo wata wadda ra,ayina yayi dede da ita. Harararshi Gimbiya da Sarki sukayi atare, Sarki yace uhm Yarima idanma mafarki kakeyi to kadena, acikin masarautar nan babu yanda za,ayi kashigo mana da bare, dole se yar sarauta, kana ganin yanda Momynka dani kaina muka fito daga gidan sarauta, jininmu gaba da baya cike yake da sarauta, kai kuma yanzu sekafara zuwa mana da wani batu. Ka godema Allah Yaya beda lfy, da kila seyafini daukar zafi akan wannan magana taka. Duk da shima matar daya aura ta 2 data 3 basu fito daga cikin gidan sarauta ba, amma kowa yayi mashi uzuri, matarshi ta 2, agidan nan kowa yasan yanda akayi ya aureta, haka ma ta 3 dole ce tasashi ya aureta, sekuma babban rabon daya shiga tsakaninsu, bayan wannan babu abinda zesa Yaya ya auri wata mata wadda ba,a gidan sarauta ta taso ba. Gimbiya tace Allah yahuci ranka Me martaba, banason ranka yana baci akan wannan maganar, abinda bamu taba yima Yarima agidannan ba, Fada shine yau da bakinka kake mashi, kaima kasan Yarima mebin duk wani umarninmu ne, ai base anbata mashi rai ba, sekasashi shiga damuwa, wanda kuma betaso acikinta ba, karka manta mungina rayuwarmu abisa soyayya dan Allah kada kabari zafin zuciya yacanza maka zuciyarka. Sarki yakamo Areef wanda idonshi har yayi ja dan bacin rai. Kwantar dashi yayi saman kafarshi yana shafa kanshi yace ba ina nufin bata maka rai bane, kaji, kawai ina maka tuni da ra,ayin masarautarmu ne, banaso kasa wannan aranka haryadameka. Hawayene suka zubo daga idon Areef, cike da damuwa Gimbiya tamatso kusa dashi tace kagani ko, kalli abinda kajawo mashi, yaushe rabon da Yarima yayi kuka agidan nan? Inajin tun yana yaro, jawoshi tayi tamaidashi saman kafarta tace Ya isa haka Yarima na, kasan Abbanka yana sonka baya son bacin ranka yishiru hakanan.Sarki yace ya isa haka maganar tawuce kaji, amma kaima kaje kayi tunani. Lumshe ido Areef yayi, aranshi yana fadin akwai babban aiki agabana, kuma gaskiya yanda ra,ayina yake bazan taba canzashi ba, bana bukatar yar sarauta, duk da haryanzu bansamu wadda nakeso ba, amma zantajira seranan dana samu sannan, nasan suna sona, dole zasu barni na auri ra,ayina. Amma dole nacirema su Momy wannan ra,ayin nasu. Anesa da masarautar Sarki Qaseem, wani dankaramin gidane, me kyau, duk da karami ne, amma anyi mashi gini mekyan fasali. wani tsoho ne, fari, yafito daga cikin gidan, daka ganshi zaka gane ba asalin bahaushe bane, yafi kama da irin larabawan dasuka baro garinsu sukazo nigeria har zama yakamasu anan, zama yayi bisa wata kujera dake kofar gidanshi ya kunna redio yana kokarin kamo tasha. Tundaga nesa yahango fadawan sarki suna zuwa, murmushi yayi, cikin hausarshi wadda bata gogeba, yace aikin kenan, kullum azo adameni da kira, kuma haryanzu ankasa samo mani Diyata, da abinda ke cikinta. Kwallar data zubo mashi ce yasa hannu yagoge. Da sallama suka karaso gurinshi, ahankali ya amsa masu. Daya daga cikin fadawan yace Barka da hutawa Baba, yace yauwa sannunku, yauma wani kiran neko? Murmushi Bafaden yayi yace a,a Baba, dama Sarki ne, yace muzo mukawo maka kayan abinci. Murmushi yayi yace to madalla, nagode, yajikin me martaba? Bafaden yace to Baba dasauki zamuce, kasan sauki sede agurin Allah, fatanmu de Allah yanuna mana inda Gimbiya take ko zamu samu Hankalin kowa ya kwanta. Baba yace addu,a kam kullum munayinta, sede haryanzu acikin raina nakasa yarda cewa Rayhana itace tabar gidan Sarki da kanta, kuma nakasa yarda cewa bata raye, inaji ajikina wata rana zamu gana da ita, fatana de Allah yasa kome tahaifa ace yana raye. Sukace amin Baba, bara mushigar maka da abincin ciki, yace tonagode, dama gashi bayin dasuke dafamun abincin sungama aikinsu suntafi, kushigarmun dashi ciki. Jakadiya ce take tafaman Sallama abangaren Gimbiyar Babban Gida, daga ciki akace shigo mana Jakadiya, tace Gafaranku de, ai nadauka ko bacci kikeyi, Allah yatemakeki Babbar Gimbiyar Sarki, Allah yakaramaki lafiya da tsawon kwana, Allah yabaki muma musamu awajenki, ke kadaice Babbar mata agurin Sarki, duk wanda yazo sede yabiyo bayanki. Daga gefe Gimbiya me Daki tarika wurga mata harara jin irin kirarin datakeyi ma Kishiyarta. Murmushi Gimbiyar Babban Gida tayi tamata nuni data zauna, guri tasamu tazauna sannan takalli Gimbiya medaki tace Ina gaisuwa ranki yadade. Murmushi tayi tace sannu Jakadiya, daga ganin bakinki akwai magana, meke tafe dake? Babban labari ne yake tafe dani kuwa Gimbiya. Dazu nazo wucewa tagefen Dakin memartaba Sarki Qaseem, senaji yana magana kamar yana fada, dajin haka nayi saurin daukar tsintsiya nayi kamar ina shara, sede na boye fuskata, gudun kada aganni tunda ansan ba,a bangarensu nake aiki ba, asalima nice mebada umarnin ayi aikin........ nan takwashe duk abinda taji sunfada ta fada masu. Tashi zaune Gimbiyar Babban Gida tayi, tace gaskiya naji dadin wannan labari naki Jakadiya, dan haka kina da kyauta me tsoka. Washe baki Jakadiya tayi tace godiya nake Gimbiya, Allah yakara girma. Amma Me daki wace irin shawara kike ganin yakamata mubi don mu samu muyi amfani da wannan dama?. Gyara zama tayi tace, inaganin tunda har Sarki ya furta Bayason Yarima ya kawo mashi bare, meze hana kisamo daya daga cikin matan gidan sarautarku kimaidota gidan nan. Murmushi Gimbiya tayi tace Medaki kenan, kina tunanin Gimbiya Shuwa zata bari Yarima yaso wata data fito daga bangare na? Kinfi kowa sanin bama ga maciji da ita, dan haka wannan shawara taki bata karbu ba. Jakadiya kawo mana mafita. Kara hade rai Medaki tayi jin ba,a karbi shawararta ba, sede yata iya, tunda bata da karfi agidan, dole tabi asannu kodan tasamu fada. Jakadiya tace Gimbiya inaganin tabayan gida yakamata mubiyo masu, tunda bazasu taba karbar abinda yafito daga gurinki ba,kamar yanda mukayi da farko yanzuma hakan yakamata ayi. Kayataccen murmushi Gimbiya tayi tace haka nake sonki Jakadiya. Allah yakaimu.Yarima Areef ne kwance adakinshi, shida abokinshi Haisam, suna fira, Haisam yace Yarima yanaga kamar wani abu yana damunka? Yamutsa fuska Areef yayi yace kawai kabari Man, wlh jiya Abba da Momy suka kusa samun hawan jini. Dariya Haisam yayi yace uhmm nasan wasa kakeyi, yanda Abba Da Momy suke sonka, harzasu iya bata maka rai, kaifa agurinsu haryanzu yaro ne, dan haryanzu baka girma da hawa cinya ba. Areef yace banason sharri, idan wasu sukaji kace hawan cinya ai sesu dauka rungumeni akeyi. Dariya suka saka, Areef yace wlh Man ba maganar wasa ba, aide kasan irin burina akan matar danakeso na aura ko? Yace E, yauwa to jiya daga nafada masu kalar matar danakeso shikenan, suka rufeni da fada, kasan ai ra,ayin momy da Abba duk daya ne, kuma nasan wannan magana dasuka fada harcikin ransu. Haisam yace kada kadamu, kaida ko matar ma baka samuba, meye naka na damuwa?. Areef yace kaide ai dole nadamu, kasan me kwarmin ido dawuri yake fara kuka. Haisam yace abinda nakeso dakai, addu,a zaka cigaba dayi domin itace mafita, nikaina bana maka sha,awar auren macen gidan sarauta, kasan mata da sarauta, basu iyata ba, nafison kaje waje ka auri wata daban, hakan zebaka kwanciyar hankali sosai. Areef yace nima ai jinsu nakeyi, dan bansamu wadda nakeso bane, shiyasa nayi shiru, amma duk lokacin dana samu, agskiya sede kowa yayi hkr, dan bazan iya biyayya anan gurinba. Haisam yace muje mugaida Baban Umma fulani kwana 2 bamuje ba, tashi Areef yayi yana fadin wlh nima yana raina, dan bakaramin tausayi yake bani ba, ace mutum yazo gari da iyalinshi amma yanzu beda kowa, matar ta mutu diyar kuma babu wanda yasan halin datake. Muje mudawo, dan dazu waziri yake fadamun gobe zamuje darazo wai Abba ze aikemu. Haisam yace kai gsky zanje, nima inason zuwa Darazo, fita sukayi suna dariya. Washe gari tunda safe suka dauki hanyar bauchi, daga can suka wuce darazo, tare suke da Jakadiyar Gimbiya Shuwa, dan itama garinsune shiyasa tabiyosu tanason tayi kwana 2. gidan wani babban malami sukaje, kuma dama shine malamin dayake masu addu,a akan batan matar Sarki Fulani. Bayan sungama gaisawa, suka fadi sakon Sarki, malam yace haryanzu muna nan muna addu,a sede kuma babu abinda ya nuna mana bata raye, akullum muna ganin tana raye, kuma akusa damu, danni abinda nake gani tafi kusa dani akan inda kuke, to Allah shine masanin gaibu, shikadai yafimu sanin gsky. Zamu cigaba da addu,a har Allah yasa mudace. Ruwan addu,a yabada akaima Tsohon Sarki, godiya sukayi mashi, Waziri yasa fadawa suka shigo da kayan dasukazo dasu. Waziri yace to muzamu koma. Malam yace tonagode, kallon Jakadiya yayi yace ammade Jakadiya ke anan za,a barki kidan mana kwana 2 ko? Tace E Malam, dama cewa nayi inzo inganku. Yace to ai yayi dede kishiga daga ciki. Tashi tayi tace to Yarima Allah ya kiyaye. Yace amin sekin dawo. Bayan suntafi wani tsoho yazo yace yanason ganin malam, malam yace ashigo dashi, bayan sungaisa Malam yace Baba meke tafe da kai? Tsohon yace wlh wata magana ce take tafe dani, nadade inaso inzo insameka amatsayinka na babban malami agarin nan, duk da ba,a cikin gari nake ba, amma inada labarinka, nine megadin MAKABARTAR datake wajen gari. Akwai wani abun mamaki dayake damuna, wanda yadade yana faruwa, sama da shekara 18, akan wata mata da diyarta. Malam yace Baba inajinka bani labarin abinda kasani. Kubiyoni zakuji yanda komai yake. Nagode da kaunarku. Ur's NABILA RABI'U ZANGO (Nabeelert Lady) 08028525263 [23/08, 1:48 p.m.] Nabeelert Lady: ..🛤🛤🏕🏕🏕🛤🛤🛤 AMAKABARTA AKA HAIFENI 🛤🛤🏕🏕🏕🛤🛤🛤 (The story of hard kingdom) Nah Marubuciyar Zamani NABILA RABI'U ZANGO (Nabeelert Lady) @House of Novella Association (H,O,N,A) www.NabilaLady5@gmail.com Season 10⚜15 Malam yace inajinka Baba, dama Allah gafarta malam, tsawon shekaru 18 dasuka wuce nakasance ina gadi a MAKABARTAR bayan, gari, akwai ranar danayi rashin lafiya har kimanin tsawon sati guda banje gurin gadi ba, arana ta 8 danaje, inadan zagaya MAKABARATAR. Can daga nesa da ita naga wata rumfar kara, wadda daga gani kasan bata dade dayi ba, kuma gsky malam rumfar bawata rumfar arziki bace, dan ansha yin ruwan sama tana yacewa, sede abun mamaki da gari yawaye zan iske anmayar da ita. Ganin wannan rumfa danayi bakaramin tsoro naji ba, dan tunda nake gadi rumfata ce kadai agurin, matsawa nayi abin mamaki malam senaji kukan jariri aciki. Bayan nayi addu,a sena karasa gurin. Inazuwa daga ciki nahango wata babbar mata me alamun tabin hankali tana rike da yarinya ahannunta. Da sallama nashiga gurin, saurin dagowa matar tayi tana kallo na, guri nasamu nazauna, nace baiwar Allah mekikeyi acikin MAKABARTA kuma hada yarinya jaririya? Kawai senaga tanamun dariya, malam abinda na lura wannan yarinyar diyarta ce, dan agabana naga tafiddo nono tana bata. Ganin wannan mata bazatayi mani magana ba, kawai sena fita , cikin rumfata naje nadauko abincin danaje dashi nakoma nakai mata. Inazuwa na iske yarinyar hartayi bacci, matar namika ma abinci, segashi ta amsa tana dariya, zama nayi harta gama namika mata ruwa tasha, kallonta nayi nace baiwar Allah kozaki bini gidana inkaiki keda jaririyarki? Saurin kallona tayi tana girgiza kai, nace ba cutarki zanyi ba, amma akwai hadari azamanki gurin nan. Kuka naga tafara tana kara rike diyarta, haka nayita lallashinta hartayi shiru, ganin idan nakara mata magana zatayi kuka yasa nafita nabarta. Ganin har magriba tayi duhu yakarayi se tausayinsu yakamani, komawa nayi nasameta rike da diyarta, sun kwanta. Maganar dazu nakara yimata. Amma abun mamaki seta samun kuka, kamar daga sama naji wata murya tafara magana. Yakai wannan bawan Allah me tausayi, kasani kamar yanda kayi niyar temakon wannan mata da diyarta, muma haka muke temakonta, kuma kaci sa,a dakazo da niyar temako, dan munyi alkawarin duk wanda zezo da niyar cutar dasu bazamu kyaleshi ba. Wannan mata haka Allah ya kaddaro mata rayuwarta agurin nan, kuma tunda ba,a sonta mu muna sonta, dan haka babu wanda zamu bari yadauketa agurin nan. Kabarta, Allah yana tare da ita, kuma muma muna tare da ita, amma tunda kaima mazaunin gurin nan ne, zaka iya temaka mata. Bakasan komai game da ita ba, mune muka sani, dan haka munaso kabarta kamar yanda ka ganta, shiyasa aduk lokacin daza,a kawo wata gawa babu wanda yake cin sa,ar ganinta. Malam tunda naji wannan magana na tabbatar ma kaina lallai ba Bil,adama bane suke magana aljanune, hakan yasa na kyale matar nan, dan sunce basu san na matsa mata da tambaya, haka muka cigaba dazama a MAKABARTA tare dasu, yanda suka umarceni kada infadama kowa, haka nayi shiru ko medakina ban fadamawa ba, sede yan kayan diyana mata harma dana medakina idan naga sun tsufa nakan dauka ince mata wasu zan kaimawa. Tun ina tsoron zama dasu har muka saba sosai, kuma ina kokarin bata abinci, sede duk sanda naje inasamu kamar taci abinci, dayake akwai rafi agaba damu, haka nasamu bokiti ina kawo masu ruwa ina aje mata, dan naga ita kezuwa tana dibar ruwan dakanta, kuma acikin wata karamar robace. Haka rayuwarsu taci gaba da tafiya, har wannan yarinya tayi wayo, da kaina naje nace tadena bata nono, nadauki yarinyar nafara bata abinci, daga nan tafara cin abinci. Aduk lokacin dana tafi daniyar fadama wani wlh malam dana dawo zan iske bata gurin, setayi kwana 2 ko 3 bata dawo ba, haka suka kara jamun kunne akan inyi hankali, tunda har aka haifi yarinyar nan agurin to nanne gurin zamansu, duk ranar dana kara kokarin fadama wani duk abinda yafaru dani ni najama kaina. Haka na hakura mukaci gaba dazama, amma harcikin raina na kudurta sena temaka masu, dan abinda suke masu ba temako bane, duk da agurinsu suna ganin kamar temakonsu sukeyi, amma abinda nagani taya za,ayi dan adam yazauna a MAKABARTA kuma ace anan ze rayu. Ganin idan nacigaba da matsa masu zan iya rasasu kuma bansan inda zasu kaisu ba, yasa naja bakina nayi shiru, dannasan wata rana zantemakesu. Haka muka cigaba da rayuwa, munyi sabo dau sosai, diyarta tayi girma sosai, ganin yarinyar tayi girman daza,ace tafara sanin addinita yasa nace bari infara koyamata daga cikin abinda nasani, duk da nima bawani ilimi mezurfi gareni ba, amma Alhamdulillahi inada dede gwargwado. Dayake tunbayan daya kamata ace yaro yafara magana yayi, amma shiru ita yarinyar wadda Innarta tarada mata Baby, amma nikuma ina kiranta da yar Baba sbd munshaku da ita sosai, tun lokacin dana gane bata iya magana, sena lura da idan Innarta tayi mata magana tanaji, kuma nima haka, tun alokacin nagane yarinyar tanada matsalar rashin magana, wanda bansan dalilin hakan ba, dan duk kurman dana sani inde ba harshenshi ne yadatse ba, zaka sameshi bayaji, kuma baya magana, amma ita nata seyazo dasabani. Haka muka rika maganar kurame da ita amma idan itace zatamun magana, amma idan nine zanyi mata lafiya lau zanyi tunda tanaji. Dun daga wannan lokacin muka fara karatu tundaha sarki harzuwa sallah da karatun da akeyi, sede nine kawai nake koya mata, idan bata gane ba, tanamun alamu. Mahaifiyarta wani lokaci se inga tazauna tana ta kuka wanda idan tafara batayin shiru seta dauki lokaci, konaje zan bata hkr yar Baba zatamun alamu da in kyaleta, alokacin da girma yazo ma Yar Baba haka nazaunar da ita nakoya mata yanda zata gyara jikinta, da abinda zata bari na ibada, da kuma yanda zata tsarkake jikinta idan lokaci yazo. Wlh malam hankalin yarinyar da natsuwarta kadai ya isa yasa tashiga ranka. Hatta da kitso wannan matar ita take yimata, sede ita matar bata bari agyarata, shiyasa idan kaganta zakaga gaba daya tafita hankalinta. Ko ciwo yasamesu nine nake samo masu magani, amma wadannan aljanu basu barin ko matar tabar cikin MAKABARTAR, iyakarta bakin rafi, shima tunda nake dauko masu ruwa tadena fita. Akwanakin baya nayi rashin lafiya wadda ta tadamun hankali, banyi tsammanin zan tashi ba, kullum tunanina yazanyi da wadannan bayin Allah. Inacikin ciwon nasamu na tafi MAKABARTA gurinsu, haka naje nasamu Yar Baba duk tarame, kuka kawai takeyi, tana ganina ta taso da gudu tazo tana murna, alokacin nagane dalilin kukanta, harta da ita Matar marar hankali seda tayi ta murna. To malam bayan nawarke kuma nafara tunanin yanda zanyi, shine nasamu labarinka, nikuma nayi alkawarin zanzo gurinka, duk da ayanzu bansan wane mataki aljanun zasu dauka akaina ba, kuma zamuje musamesu, ko kuwa sun daukesu. Wannan shine babbar damuwar dana taho ina tunani. Salati malam yafarayi, da tasbihi jin wannan al,amari. Gyaran murya yayi yace tabbas Baba kazo da

Chapter 1 of 13