ita kam me zata je yi cen ita daya kwal? Duda ta san tana kaura yan uwanta zasu bita ne aman ta fi son wajen da take jin shige da ficen jama'a, tana jin sasaucin abubuwa da dama idan tana jin motsin mutun a kusa da ita
A hankali ta tura kofar glass din dake sadaka da falonsa
Sansanyan kanshin turaran wuta hadi da kanshin turaransa da sanyin AC ne suka daki hancinta
Dan lumshe idannuwanta ta yi tana jin zuciyarsa na yin sanyi
A hankali ta fara bin fallon da kallo sai kuma ta ringa hasaso irin zaman da suka yi da mai falon
Jikinta a mace ta idasa shiga, sai a lokacin ta ganshi zaune , ya kura mata ido yana kallonta bayansa jingine da kujerar falon wa'inda aka cenza su aka zuba farare tas tas, hannunsa daya a daudai kahon zuciyarsa, dayan kuwa ajiye saman kujerar, kansa sumar kan ta fito sosai ta yabanya
Ajiyar zuciya ta sauke, gayen nan mai kyau ne......ta furta a kasan zuciyarta, sannan mai aji ne......ta kara baiwa kanta amsa
Hannunsa dake ajiye ya dago a hankali yana miko mata
Sai da ta bi hannun da kallo sai ta dauke kanta
A hankali take karasawa inda yake zaunen, ama ba da niyar kama hannunsa ba
Tana zuwa ta nemi waje ta zauna tana kallonsa
Ido ya zuba mata yana jin yanda gaba daya hankalinsa, da tunaninsa, da nutsuwarsa suka tsaya cak a saman kanta
Kanta ba dan kwali sai dan bakin mayafin nan karami mai shara shara hakan ya sa gashin kanta da aka wanke mata shi tas aka sakata a kask sannan aka yi mata dan ado da shi kadan ya bayana kansa yana ta sheki
Yar madaidaiciyar kwaliyar da akai mata ta tafi da tunaninsa
Shanyayun idannuwanta suka zuba masa kasala
A hankali ya kara dora idannuwan nasa a gefen fuskarta da ya mara,
Bai taba tunanin du irin tashin jinta watarana zai iya daga hannu a kanta ba
Kuma lunshe idannuwansa ya yi ya kara budewa saman kanta, tun gaishe shin da ta yi sai ta raja'a hankalinta a kan wayarta sannan ta daure fuskarta tamau
Haka kawai sai ya ringa jin shakar yar karamar kanwarsa, shima sai ya kasa ce mata komai aman ya dago kadan daga kwoncin da ya yi tun farko ya tsura mata ido tamkar zai hadiyeta da su
Najeeba ta ji zaman nan ba zata iya shi a haka ba, idannuwansa kan yi mata girma har ta ji kamar zata zurme cikinsu, daidai da bugun zuciyarta ya cenza dan haka a hankali ta muzguta ta mike tsaye ta zagaya ta fara tafia da niyar shiga wancen dakin daya
Bata ji motsinsa ba, batama san ya mike ba, sai jinta ta yi ya bata wata wawar runguma , ya rukunkumeta a jikinsa sosai yana shakar kanshin da jikinta ke fitarwa tun daga na turaran wuta zuwa na ruwa masu sanyin kanshi da kama jiki
A hankali ta lumshe idannuwanta tana tatara du wata jarumtar da zata iya gasa shin, domin ta kamu da tsoron anya kuwa zata iya juya wannan tsadaden saurayin?
A sanyaye ta furta" SHAHEED menene haka kuma? "
SHAHEED bai ce da ita komai ba, sai juyota da ya yi ya kasance tana facing dinsa
A hankali ya shiga romancin dinta, du inda hancinsa ya kai sai kawai ya gigice ya kara neman fita hayacinsa
Sai dai abin mamaki sauraronsa ne kawai take ta ki ta maida masa da martani ko yayane bayan ba haka take tsaya masa kikam ba
Tun sunna abin a tsaye har ya idasa kai su jikin bango ya yi mata majingingina kafin ya zamar da ita kasa
Sosai ta dantse hakorinta dan hannawa kanta viye masa, iya karfinta ta ringa tare kanta dan kar ta biye masa, shi kuwa fama yake ido rufe, cen ya kamo hannunta ya dora saman fafadan kirjinsa mai dauke da laulausan gashi kadan ba da yawa ba a hankali ya furta" touch me Bab "
Najeeba ta lumshe idannuwanta ta ki ta taba shin
Bai hakura ba dai ya kuma janyota jikinsa idannuwansa lumshe yana ta faman lasar lebwnta da ta datse ta ki yarda wani abin ya samu a hakan
Gashi dai bata hanna masa tabata ba, aman kuma ya kasa samun fuskar yin yanda yake so
Gaba daya ya saketa, ama tana jikinsa ya shiga yamutsa sumar kansa da ta taru sosai idannuwansa rintse
A hankali Najeeba ta ringa sauke ajiyar zuciyar jin ya saketa dan walahi kiris ya rage bata bada kai ba,
Cikin nutsuwa ta ringa tatara gashin kanta da ya cire mata ribom dinta ta dunkule shi waje daya kafin ta janyo rigarta dake yashe ta shiga kokarin mayarwa fuskarta tamke kamar bata taba daria ba
Mikewa ta yi tsaye, hakan ya saka shi binta da kallo har ta shige
Kara yamutsa gashin kansa ya yi kafin ya mike ya shige wanka
Ya jima ciki ya dauro alwallah ya fito
Nafila ya dora cikin nutsuwa ko zai samu sasaucin tunani
Sai da ya gama sannan ya shafa ya zauna yana jan carbi
Sai da dare ya kara rabawa sannan ya mike ya nufi dakin da ta shiga yana jin ba zai iya raba gado da ita ba bayan gata a kusa da shi a ranarta ba
Cikin nutsuwa ya haye saman bed din
Cikin abin rufar ya shige ya janyota jikinsa sosai ya rungumeta
Sai dai zafin da jikinta ke dauke da shi ne ya saka shi dakatawa yana kallon fuskarta duda cikin duhu ne
Kara shigewa jikinsa take cikin dan magagin bacin dake fuzgarta a hankali ta dora kanta a damtsen hannunsa ta sauke ajiyar zuciya
Kasa kwoncin ya yi, dan jikinta zafi ne da shi, sai ya ji hankalinsa du ya tashi
A hankaki ya yaye mata bargon , sanyin da take gudu ne ya lulubeta dan haka ta farka tana mai wara idannuwanta da kyar
Muryarsa kasa kasa ya ce" Beebah, baki da lafia ne? "
Najeeba ta dan sasauta rikon da kuma shige masan da ta yi tana girgiza kanta
Ajiyar zuciya ya sauke ya janyota jikinsa dan sam baya son wannan shirun da daure fuskar, muryarsa a raunane ya ce" Na jigata da yawa BEEBAH, kin ga kale ni, du na fita hayacina menene, me kike so na yi ne? Yaya kike so na yi ne? Baki san irin yanda damuwarki ke kashen du wani dalilin dake iya saka ni farin ciki ba?
Gefen fuskar tata ya ringa shafawa a hankali kafin ya kamo hannunta na dama ya kai wajen fuskarsa, kasancewar bata jin karfin jikinta sai kawai ya shamaceta ya dan kaiwa fuskar tasa mari ya furta" ki rama ko zaki huce, mare ni ki huce Beebah, ki yi hakuri, ban san lokacin da na zarce haka ba............................., shiru ya yi mamakin kansa zai kashe shi, sai dai ya faro ba zai tsaya ba, dan haka ya dora da fadin" Ban san yanda zan kwatanta maki irin dacin da nake ji a duk lokacin da kika tunasar da ni ba ni kike so ba, harma ki yi kokarin furta min sunnan wanda kike so din Beebah, walahi nakan yi kokarin bara maki wajen dan ban san me zan iya aikatawa ba "
A hankali ta dago da fuskarta tana dan buda hannayenta da ta jimke tana kallonsa, gefen fuskarsa ta dan shafa a hankali ta furta" Me yasa kake nuna min kamar ka damu da lamarina bayan ba haka bane? Meye dalilin da ya sa ka tsane ni ne a rayuwa? Me ya sa daga baya ka shiga jikina? Me ya sa ni ba zan taka matsayin da wata ta taka a rayuwarka ba? Me ya sa kake tunanin kai kadai ke iya jin zafin furucina? Me ya sa furucina zai maka zafi a kahon zuka bayan na san ba wani lamari dake damunka a kaina? "
Murmushi ne yake mai ciwo, hannunta ya jimke cikin nasa muryarsa a sanyaye ya ce" Eyah, a yau bakin wace ta saka min damuwa shekara da shekaru nake fama da miki a cikin zuciyata ce ke neman furtan bata taka rawa a rayuwata ba? Cikin rawar wace take son takawa ne? Wace zata riken makogwaro na kasa hadiye yawu ko wace? "
Sado idannuwansa ya yi yana kallonta , a hankali ya saki dayan hannun nata ya kawo yar yatsarsa wajen sajen fuskarta muryarsa sanyaye ya ce" Beebah, ni na san ba biye da ke da nake bane, wayona, fadana ko dabarata ya saka Allah ya kare min ke ba, Beebah yaya aka yi a lokacin da aka fitar da ni daga gidan koyon yaki ina buda ido na fara ganninki da saurayi a wajen danjar daje raba hanyar gidan Abih? Beebah hannunki cikin nasa kun gaisa ko meye oho, a lokacin da aka fice da ni a motar mai martaba ta sirri muna zaga gari a cikin tukin wahainiya ana nununa min yanda garina ke ciki da al'umar garina, sai kawai muka hadu da ke, wando ne a jikin ki blue da farar riga, ko nonon kirki baki fara ba aman kina tsaye da wani Beebah bayan ba haka na tsara mana ba? "
Da mamaki ta kurawa fuskarsa ido tana kallonsa,
Ido cikin ido ya ci gaba da fadin" Du wannan bai isheki ba , daga jin na fito sai kika dauke kafa da zuwa wajen AMMI sai idan ta saka an dauko ki,
Beebah kowa na zuwa gaishe ni aman banda wace na riki gaisuwarta da mahinmanci, kowa na rububin son sanina banda ke, yar kankannuwa da ke kikai min katutu kika hanna min zaman lafia
Beebah aka tashi aurena, a tunanina shakuwar da muka yi kina karama ya bara maki abinda ya bara min, aa , sai kika dauko makada kika dinka dinki mai tsada kika cashe a aurena, shin wannan bai isa ya batan rai ba? , bayan wannan da shekaru Allah ya amshi ran mai martaba, Beebah na maye gurbin kujerarsa, abubuwa suka kara matso ni sosai, fuskantar lamura suka sakoni gaba, a haka kika kutso da makamanki na son sai kin halaka ni
Beebah ba'a sati ban yi shara'ar ki ba, abin takaici yawanci ko budurwa ta kawo kararki da saurayinta kar ki kwace mata, ko matar aure ta kawo karar a maku tsakani kar ki rabata da mijinta da y'ayansu
A lokacin d akaina ke sarawa na buda idannuwana sai na ga yar kankannuwar kanwata ta zama cikakiyar budurwar da dukan mai Namijin dake amsa sunnan namiji zai iya mararin son samunta a matsayin wace take kusa da shi sosai, kusanci mai girman gaske, Beebah gaki da son saka kannanun kaya, gaki da son amsawa kowani dan banza
Yaya kike so na yi da tunanina ne?"
Ya kuma tsagaitawa yana shafa dogon hannunta ya ci gaba da fadin" Bayan wannan kika tashi da burin tsanar sarauta, kika dora da burin tsanar mai farin fata, karfi da yaji kika sakani boye kamanina wa duniya dan kar abinda ke raina ya falasa ki guje ni!,
Ya kara lumshe idannuwansa ya ce" Beebah, ban taba jin ina zama lusari, wawa, wanda komai ke kuncewa ba sai kina daf da ni, idan ina shara'arki nakan yita ne zuciyata na aman jinni, nakan bayanata ne jikina na tsuma, hankalina a tashe, sai na kafe ki da ido dan ki fahimci yarena ki rufa min asiri ki kiyayi neman halaka ni, duda kuwa na san kallon nan naki da nake zai haifar min da mugun bukatar son na kebance da ke a matsayin matar aurena"
Dan murmushi ya yi yana fadin" Rigimamiyata, ban koya maki sakankancewa da ni ba dan ki sakankance da kowani gardi, sai gashi abubuwa na zuwar min masu bata zuciya har ta kai na yi akwati na tatara damukarki na kule, na ringa neman laifinki ido rufe da yanda zan yi na kama ki a kan zargin da nake maki dan na hukunta ki na huta, ba zan boye maki ba da ace na kama ki da wani laifi abinda zai hanna min gabatar da hukuncinki a tsakiyar garin damagaran ba karamin abu bane, dan kuwa kin min ilar da ido rufe wajen maida duka nake nema duda a fahimtata bakima san ina yi ba, ke rayuwarki kawai kike, "
Irin yanda take kallonsa ba ko kiftawa ya saka shi kara saka idannuwansa a cikin nata ya ce" Wai harda ce maki ki fito ki bashi nutsuwa?, da baki fito daga shagon Alhajin nan ba da sai na halaka shi, kina fitowa na shiga na biya du abinda kika kashe na nuna masa cewar matar aurece ke, hakan ya sa bai neme ki ba, aman baki dadara ba kika shiga motar tsohon nan har ya taba maki hannu, da baki fito a motar nan ba da ban san me zan maku ba!" Ya karashe yana mai cije lips dinsa na kasa irin abin ya masa ciwo sosai ya dora da fadim" Sai kika shirya ranar da zan hadu da ciwo irin naki wato huka ta hanyar gayato tsageran nan har fada, Beebah kika saka dinkin dake tona min ajiyata, kika ringa wasu abubuwan da suka kusan dauken numfashina dan kawai ki tada min hankali ina zamana ko tausaya min bakya ji ga rigimar gari ga ta cikin gida, ga kuma taki "
Gaba daya wata mutun mutuni ce ta zama a kwoncen da take a jikinsa tana mai bin idannuwansa da lebunansa da kallo
Baki daya komai ne ya yi mata nauyi harma ta rasa ta inda zata fara , da kyar ta iya furta" SHAHEED "
SHAHEED ya kara sauke mata duban nan da ta yiwa lakabi da kallon tsana, a hankali ta dago hannunta ta kai wajen idannuwansa ta shiga shafa saman idon hakan ya sa ya dan lumshe su kafin ya kuma budewa ya kama hannun nata ya kai wajen bakinsa ya mana mata kisss mai zafi a kai
A hankali ta ce" Ka min gwari gwari yanda zan fahimci yarenka, Shaheed wace irin shakuwa ce da saka abu a rai ta saka ka aikata haka? Wani irin nauyin baki ne ya hanneka tsawatar min?,
Sai kuma ta kara sasautawa ta ce" zargin da kake min ba shine ya fi tsaya min a rai ba, dan kuwa zan iya cewa ko yayuna sunna min nasiha ne kawai, kasancewa mai fita nema a saloon wajen da ba abinda ban tatara ba, kawayen banzan ne, tarin yan daudun ne, yan bariki na bugawa a jaridar ne, uwa uba irin tarin samarina ya saka kowa ke min kallon na zubar,
Aman Me ya sa ka dubi wata bayana? Me ya sa ka dauki aminiyata? "
Shaheed ya ringa dan yin murmushi yana kallonta, cikin nutsuwa ya juyeta kasan sa ya dan dora mata jikinsa kadan sannan bai sakar mata nauyin jikinsa ba, muryarsa ya kausasa ya ce" Tsoronki nake "
Da mamaki take kara kallonsa tana dan tare hannunsa dake son shiga cikin jikinta kafin ta dan dago da idannuwanta tana kallonsa, ido daya ya kashe mata ya ce"
[ 3 / 3 1 , 1 1 : 3 6 P M ] B A K ' A C E : >?????>?????>?????>?????>?????>?????>?????>?????>?????>?????
* M A G E *
_ ( M a i k w a n c i y a r d ' a u k a r r a i ) _
>?????>?????>?????>?????>?????>?????>?????>?????>?????>?????
* N a *
* S A J I D A *
=ث?(' * T A U R A R I N M A R U B U T A N N I G E R ( A S S O . ) * ?
_ ( T s i n t s i y a m a d ' a u r i n k i d ' a y a ) _ >??
& * [ T . M . N . A ] * & =???=؊??
h t t p s : / / w w w . f a c e b o o k . c o m / T a u r a r i - m a r u b u t a n - n i g e r - 1 1 1 7 7 3 5 6 0 6 7 7 0 0 3 /
_ B i s m i l l a h i r r a h a m a n i r r a h i m _
6 7
" T s o r o n a k u m a ? " N a j e e b a t a f a d a t a n a k a l l o nsa da mamaki
Murmushi ya yi yana shafa kansa a hankali ya ce" Da gaske nima sai da na zauna na gane tsoronki nake, kin ga abinda kike yi na fadace fadace ina da damar na kama ki na lakada maki duka na rufe ki, kaf Duniya ba wanda ya isa ya amshe ki, ama sai kawai na ringa kallonki ina fata a cikin raina....inama zaki rufa min asiri ki daina?, inama zaki daina biya samari?"
Dan lumshe idannuwansa ya yi yana jin kansa na dan sara masa sannan bakinsa ya fara masa ciwo sakamakon wannan zuba da yake yi
Jin lalausan hannunta a wajen sajensa tana shafawa ya saka shi buda nanauyan idannuwansa yana kallonta,
A hankali ya kara kusanta kansa da ita, lebunnanta ya cafka ya shiga bata hot kissss,
Idannuwanta lumshe ta kama harshensa a hankali ta ringa tsotsarsa a cikin bakinta hakan ya saka shi yin kasakai cike da mamakinta da wani irin tsuma da jikinsa ya fara
A hankali ta saki sannan ta lume kanta a kirjinsa cike da kunya
Wata irin ajiyar zuciya ya ringa saki ya mayar da hannunsa yana shafa gadon bayanta
A hankali ya kuma zuge zif din rigar tata,
A hankali ya zareta daga jikinta kafin ya kara hade jikinsu waje daya yana ta tatara kalaman bakinsa dan kokarin gannin ya bata amsa a dukan tambayoyinta ya ci gaba da fadin" Abokiya nake nema, wace zamu yi zama na fuskantar junna, wace zata yi rayuwa da ni ta matsayin miji abokin rayuwa abokin wasa, ba uban gidanta ba, burina nima na samu wace zata ce min NA KI! Ta nunan ita ga yanda take so ba wai kulun ni ke da gaskiya nine na isa ba, jtama ta nunan ta isa da komai nawa!,"
Ya dan rage sautinsa sosai ya ce" a gaskiya na hada ki da aminiyarki da farko bisa hukuncin Allah cewar matar mutun sai ta kasance matarsa koda kuwa baya so, na biyu na yi niyar hada ku ne dan na rama irin zafin ciwon da nake ji a duk lokacin da kike wahaltar da ni, sai dai ki sani BEEBAH, itama ina jinta a raina, sam bana so ki dauka ko bana son zama da ita ki wulakantata, Nadia tana da tarbiya da kyawawan halaya, da ba dan kin min illah ba da babu abinda zai tsayar da ni haukacewa a kanta!"
Idannuwanta a lumshe suke tana sauraron dukan kalamansa a hankali cikin dadadar murya da sansanyan lafazi
A hankali ta dago dubanta ta tsatsare fuskarsa da kallo, irin yanda fuskar ta dauki ja zaka fahimci ya gaji da maganar nan, ama sai ta kuma dakewa domin burinta ya idasa horuwa da yi mata labari dan kuwa ba zai zamanto ita ke zuba ba shi yana kallonta gata mutun mai kaikayin baki sam bata son zama bata dan labari
A hankali ta ce" Tall me, kana son wasu ni baka furtan kana so na ba dan me? "
Da mamaki yake kallonta, sai ya ga to du bayanin nan da yake na menene? Hala bata fahimci inda ya nufa ba, idan ya furta mata cewa ta masa illah bata gane wace irin ilar ta masa ba kawai so take ta bashi wahala?
Kai ya girgiza ya yi saurin rike hannunta da take dan shafa kirjinsa a hankali ya ja numfashi ya ce"Idan kika tayar da rigima zaki iya dauka kuwa? "
Murmushi ta yi tana kara shigewa jikinsa tamkar wata mage, shi kuwa hakan ke kara hautsina masa lisafi ya zamanto sai kakarewa take kar ta hargitsa shi har ya haike mata
Kuma jefo masa wata tambayar ta yi cewa" sai nake ji a kasan zuciyata ban gamsu da cewar ka aureta dan ka rama bane "
Murmushin ya yi shima ya ki bata amsar wannan magana, cen ya kara tare lebenta da take bin hannunsa da shi a hankali ya ce" BEEBAH "
:Ummmmm?" Ta amsa shi tana dan langwabewa a jikinsa
Kuma talafota ya yi ya ce" Jikinki zafi nake ji, baya sauka kara hawa yake "
. 0 ?? ?u ? ?\ ^ ? z? ?? ?? ?? ?? ?? ?? ?? ?? ?? ?? ?? ?? ??????????????????????? hcf? j hcf? Uh?0? hCB? Uh?#
h?# 0J
hQ}A 0J hQ}A hQ}A 0J hCB? hCB? 0J ? ? G H ? a
b
?
?
? ? J K ? ? ? ?
}
?
? ) * ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? gdCB? ? * t ? ? ? 0 ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? @ ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? gdQ}A gdCB? % & ? ? ? ? } ? ? + , ?
z { 7 8 ? ? I J ? ? ! ! d" ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? d" ?" ?$ ?$ ?% ?&
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Chapter 34
Chapter 35
Chapter 36
Chapter 37
Chapter 38
Chapter 39
Chapter 40
Chapter 41
Chapter 42
Chapter 43
Chapter 44
Chapter 45
Chapter 46
Chapter 47
Chapter 48
Chapter 49
Chapter 50
Chapter 51
Chapter 52
Chapter 53
Chapter 54
Chapter 55
Chapter 56
Chapter 57
Chapter 58
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 55 Chapter of 58