yazama dole nazuba mata idon ko"Bilal dariya yayi yace "kai sai yaushe zakayi Aure?"
Latif yace "sai kabani kanwar ka tukun"
Cikin jin dad'i Bilal yacenabaka bakada matsala ta wannan fannin"
Latif yace "nifa da gaske nake ba wasa ba"
Bilal ma yace "to ni dawasa nafad'a maka?"
Dariya sukayi suka suka tafa.
"Sunyi kwana biyu a gombe ranar da zasu koma, Daddy ne yace " to bai kamata abar Alahaji Umar wato yayana hakaba, sabida nasan duk abinda yake faruwa bani da Wani damuwa akaina INA cikin hankalina, nayi hakane domin na tsiratar da yarana daga tarkonshi, yanzu dolene ya girbi abinda ya shuka, waya yaciro yakira DPO yayi mishi bayanin komai, DPO yace sujirashi yana zuwa zasje gidan alhaji Umar tare, su Mommy da Baby da Bilal sunyi fari cikin jin Daddy yana cikin hayyacinshi, Mintina kad'an motar 'uyan sanda suka tsaya a kofar gidan Gaba d'ayansu suka shige ciki, Hangar gidan Alhaji Umar suka nufa, lokacin dasukaje Hajiya Babba ta rke Afrah tanata sheka Amai domin tin lokacin da Bilal yatafi takama zazzab'i, ta game sosai tayi fari wannan jikinnata duk ya zube dama dai Dan gatanai tazama shiru shiru bata yawan maganar Hajiya Babba da Daddy ne tsaye akanta daddy yarasa meyake ciki, Ciwon so yana nema ya kashe mishi 'ya, Gashi Hafeez yazama abinda yazama yanzu sat a komai bane a wurinshi, Yana tsaye yaji sallaman mutane juyawan da zaiyi yayi ido hud'u da Baban Bilal da Maman Bilal da Nabila sai DPO da kuma sauran da bai sansu ba, Baya baya yafara yana kallon kofar, hanyar gudu yake nema DPO yad'aga bindiga yace "kana gudu zan harbeka" cak ya tsaya yana kallon su, da Sauri ya karasa wurin Daddyn Bilal ya zube a kasa yana rokan gafara, Daddyn Bilal d'auke d'auke kashi ya d'auke yace "baking alkami yariga ya bushe yaya" yana fad'an haka ya juya yabar gidan gaba d'aya yanajin zafin ace d'an uwanshi shine ya cutar dashi, Sabir ne yafito daga site nashi ganin Bilal yasashi zuwa da gudu ya rungumeshi yana dariya , Bilal ma rungumeshi yayi yana dariya yace "I miss you" tureshi Sabir yayi cikin wasa yace "wani missing bayan ka tafi ka barni"
Dariya Bilal yayi yace "to Amma ai kana raina"
Afrah ganin Bilal da Minal datayi bakaramin tada mata hankali abun yayi ba, nan ta kara cire Bilal a ranta, "Sabir Bani Pow" Cewar Hajiya Babba, cikin Mamaki Sabir yace "pow kuma Hajiya me zakiyi dashi"
Ware ido Hajiya Babba tafara Ashe Ita tinda taga Polisawa cikinta ya rud'e shiyasa batayi magana ba, Dariya Sabir yafara yace "ni ai da sun tafi min dake Hajiya"
Bilal ne ya sunkuyar da kanshi yace "kayi hakuri Sabir"
Sabir hace "Aa babu komai ai duk Wanda yayi laifi Dole a hukuntashi"
Hajiya Babba ta bud'e Baki zatayi magana Sabir hace "basuyi nisa ba"
Cip Hajiya Babba ta rufe Bakinta bata. Kara koda motsi mai karfi ba, domin a rayuwarta tana bala'in tsoron 'yan sanda, Afrah kokarin Mikewa take Amma ta kasa, Minal ce ta iso wurin ta rikeata tana mata sannu.
✔ote & comments
*Wattpad*
_@Jiddah S Mapi_
*بسم الله الرحمن الرحيم*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*MAKAUNIYA CE*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
Page 43...
By
Jiddah S Mapi
*____________________________________*
*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociatio
~Afrah kallon Minal kawai takeyi cikin mamaki, Minal sai faman sannu kawai takeyi mata harta kaita d'aki, suna shiga Afrah ta rungumeta tana kuka tareda Neman gafaranta Minal tace ba komai Allah ya yafe mana baki d'aya, Bilal ne ya shigo d'akin fuskarshi a had'e yace "Babyna inajin yunwa fa ki nema min Abinci kar na mutu"
Dariya Minal tayi tace "rago kawai"
"Nine ragon?"
Minal murgud'a mishi baki tayi tace "eh"
Shiga d'akin yayi da gudu itama ganin haka yasata tashi ta d'ale gadon tana tana ihu, Afrah murmushi kawai tayi sun birgeta matuka, har takeji inama ace itace, Cikin share hawaye tafara Neman gafarar Bilal, Bilal ma yace ya yafe mata, haka sukayi kwana biyu a gidansu Afrah, Hajiya Babba sai nan nan take da Bilal idan yace zaisha ruwa saitayi wup ta d'ibo mishi domin tsoron kada ya kira mata 'yan sanda, Maman Afrah ma ta nemi gafaran su Minal da Bilal duk sun yafe mata, Hamma Yarda ganin Afrah tayi hankali yasashi tambayar Aurenta a wurin Bilal, ba b'ata lokaci Bilal yabashi itama Afrah taji Hamma Yarda yashiga zuciyarta, rana d'aya akasa Auren Hamma Yarda da Afrah, Baby da Latif akan sadaki Dubu d'ari, Daddy ne zai zama waliyyinsu 'yan Matan duka, gyare gyare akeyiwa Amaren gaba d'aya harda Minal Inda suka zama kawayen juna, sunja Afrah jiki tamkar 'yar uwarsu.
***************
"Cikin Minal sai kara girma yake, Bilal da mommy suna kula da ita sosai, Saidai muce Allah ya sauketa lafiya, sukuma Amaren Allah yasa ayi biki a sa'a"
Tammat bi Hamdilillah, Anan nakawo karshen wannan littafin me suna "MAKAUNIYA CE" Kuskuren danayi Allah ya gafarta mini, Tunatarwa danayi kuma Allah yabani ladanshi.
*GODIYA*
Banida bakin dazan gode muku masoyana masoyan littafin makauniya ce, musamman 'yan group na MAKAUNIYA CE FANS GROUP 1 da kuma MAKAUNIYA CE FANS GROUP 2 hakika kun bani gudumawa me yawa babu abinda zance muku saidai Allah yabar kauna, Aliyu Ibrahim kaima ina gode maka hakika kaima kabada gudummawa nagode sosai.
*BAZAN MANTA DA KUBA KANNENA*
Walida S Mapi
Abubakar S Mapi
Aisha S Mapi
Halima S Mapi
KHadija S Mapi
Zahraddeen S Mapi
Yasir S Mapi
*KE TA DABANCE*
Maryam S Mapi
*MUCH LOVE TO MY DAUGHTER*
Afrah
*GODIYA GAREKU MAPI FAMILY*
Maryam Mapi
Hauwa Mapi
Halima Mapi
Zainab Mapi
Hafsat Mapi
Na'ima Mapi
Sadiq Mapi
Haruna Mapi
Sudais Mapi
Aisha Mapi
Khadija Mapi
Shu'aibu Mapi
Faisal Mapi
Hajara Mapi (RIP)
Rukayya Mapi (RIP)
Sharifa Mapi (RIP)
Zuwaira Mapi
Khairat Mapi
Nana Mapi
Amir Mapi
Khalifa Mapi
Sadiya Mapi
Alkali Mapi
Jamila Mapi
Barista Mapi
Yusuf Mapi
Hafeez Mapi
Nagode sosai Saimun had'u a littafina na gaba Wanda insha Allah zanyi iya bakin kokarina Dan ganin na kawo muku shi bada jimawa ba.
"Kada Ku manta zaku iba bibiyana a shafina na.
Instagram @Pretty jiddah
Facebook Jiddah S Mapi
Wattpad Jiddah S Mapi
Har kullum ina tare d'aku.
Ban yafeba wa duk Wanda ya siyarmin da littafin Makauniya ce domin bana kud'i bane, ayi hattara.
Allah yahad'amu a haske
✔ote & comments
*Wattpad*
_@jiddah S Mapi_
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng
For feedback and support
Facebook : https://facebook.com/taskarnovels
Twitter : https://twitter.com/taskarnovels
Telegram : https://t.me/taskarnovels
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 14 Chapter of 14