Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
ciki, in da tuni Alhaji Usman ya maida Haseenat d'akin ta ya kuma saki Hajiya Hindu in da ita da kanta ta nemi ya sawwake mata. Alhaji Usman ne ya kalli Haseenat ya ce mata, "Sweetheart yaushe ne zamu tafi honeymoon din mu ne.? Gaba daya jikokin dariya suka yi suna tsokanar su, "tab waya ga su Mommah ana Honeymoon." Cewar Anwar suka kara kwashewa da dariya. "Karbi naka Anwaru ku ta shi ku bamu guru," Cewar Daddyn Nigeria dariya duka akayi Didi ya ce, "a'a rabu mun da abokai, kunji ku ta shi muje a buga ball nifa yanzu jina nake kamar dan sha tara." Gaba daya kara wani dariyan akayi, hira suka cigaba da yi cike da soyayya da kaunar juna. *BAYAN WASU SHEKARU* Komai ya dai daita ciki har da Auren Kaka Maimunatu in da ta Auri abokin Daddy a Dubai shi kuma Daddyn Dubai yanzu ya zama bashi Nigeria bashi Dubai, don kasuwancin shi sai kara habaka yakeyi. *ALHAMDULILLAH* A nanne na kawo karshen labarin nan abun da na rubuta bisa kuskure Allah ya yafemun, Abinda nayi dai dai kuma Allah ya bamu ladanshi Allah ka rabamu da hali irin na su Aneesa, ka, ka rabamu da fadin mugayen kalami ga yan uwan mu wanda hakan shi ya jawo ma Hajiya Hindu masifa har ake ganin ita ta kashe surukarta don an ce baki shi kan yanka wuya tabbas na ta bakin ya yanka ta, Allah ka karemu da son Abun duniya irin na Alhaji yakubu ga shi yayi biyu babu. Don Allah Ina bukatar kowa da kowa ya fito ya tofa albarkacin bakin shi a cikin group dinnanan Ina so ayi tattaunawa mai kuka karu da shi wani darasi kuka dauka, dolene kowa da kowa yayi magana in ba haka ba tabbass zanyi removing mutu😒😒😎ah to kar mutum ya jishi a waje ya ce don me. *ASHE D'A NA NE PAID BOOK SALON SHI DA BAN NE LABARI NE DA YA KUNSHI TSANTSAN SOYAYYA, CIN AMANA, MAKIRCI, RASHIN TAUSAYI, KAI DAI KARKI BARI A BAKI LABARI ZAKI KARANTA KI KARU KUMA KI NISHADU CIKIN KUD'I KALILAN 200 NE VIP GROUP POSTING BIYU A RANA KUMA KULLUM 500 BA YAWA KU NUNAMUN ONE LOVE FANS.*🥰🥰😍😍 Zeey yar mutan zazzau din ku ce sai mun hade a new novel dina🥰🥰 An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels

Chapter 11 of 11