Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

in mukaje morroco shikenan narasata har abada wlh Uncle zan mutu, Dad I, I, I love Saheeba beyond much" sosai Uncle yaji jikinshi yamai sanyi, kamashi yayi ya sumbaci goshinshi yace "inhar ina tare dakai aduniyan nan don't ever be scared or afraid of anything, do you trust me Waleed?" gyadama Uncle kai yayi, ahankali Uncle yace "inhar you trust me then trust in me idan nace babu wanda ya isa yarabaka da matarka aduniyan nan kosu wayesu, let's so, duk su Mom nakadasu gida, stand up" daga Waleed din yayi yarikoshi suka fito dan already yariga yay clearing all bills sanan ya shigar dashi mota yaja motar har gida, lokacin yamma tayi, har dakinsu yakaishi yazauna yajirashi yay wanka sanan yafito mishi da kaya masu kyau ya saka ya feshe shi da turare sanan yajawo box dinshi yabude ganin marriage certificate dinsu aciki yasa hankalinshi ya kwanta ya shirya musu komi sanan yafito yasashi a kota dansu Mom na airport already, airport suka tafi private jet yamusu booking yana zuwa akai komi jirginsu yatashi sai satan kallon Widad yake da tunda yashigo jirgin daidai daso daya bata dago kanta ta kallai ba dudda taji anata gaisheahi ana mai yajiki, yanda gabanshi ke faduwa yasa Uncle yashafa kanshi yace "calm down, inhar yarinyar nan tasoka da yanzu ma zata soka it will only take time, what goes around comes around remember this" gyadama Uncle kai yayi haka uncle yadinga kwantar mai da hankali har jirginsu yasauka a airport din morroco karfe shidan safe.



Uncle yariga yay handling accommodation dinsu dan babban gida ya kama musu a casablanca yanaso su dira gidan as manyan mutane dan ba raini, ana kiramai sunan mahaifin Widad din yasanshi dan shi yana dealing da manyan mutane a business, gidan suka fara zuwa dudda saida Widad tadinga musu kukan bala'i amman duk aka shareta, abinci akaci itama taci, sanan kowa yashiga wanka akayo shiga ta alfarma, Waleed baiso ya shirya amman saida Uncle yasa ya shirya cikin wasu fitinannun native na gizna white, ance duk inda zaka represent your culture, hausawa suka taimaki yarsu, sanan hausawa suka auri yarsu dan haka a hausawan su zasu shiga gidan larabawan wanan ake kira da TWO DIFFERENT WORLD wato DUNIYA MABANBANTA wanda ayau zasu hadu, shima Uncle sky-blue shadda yasaka yakafa hula, yadaura rolex agogo kaman yanda Waleed ma ya daura, Abdul ma haka, Ammi da Mom sukai shiga ta lace da zinarai daya bala'in amsansu, itakuma Asma'u ta shirya cikin atampa riga da sket ma codivore dayay mata kyau, ita kanta Widad dataki tai gayu binsu kawai da kallo take bata taba ganin wanan irin shigan ba amman sun mata kyau sosai dan is obvious takasa dena kallonsu duka, motocin da Uncle yamusu haya na company gidan dasuka kamane jeeps guda uku bakake suka iso, fita duk sukayi suka shiga motar da Widad keciki ne agaba danta nuna hanya aka dauki hanyar Mansion din gidan Othman Benjelloun.



[15/11, 08:01] M Shakur: 💫 _TWO DIFFERENT WORLD_ 💫





✍️ M SHAKUR





6️⃣8️⃣ & 6️⃣9️⃣





Agaban dankareren gidan dayay girman wani kauyen security guards suka taresu ina zasu, saukar da glass down akayi Widad ta leko suna ganinta duk mutuwan tsaye sukayi sunma kasa kiran sunanta tsabagen shock itama haka sai kawai suka kwasa dagudu sukai ciki suka budemusu gate suka shiga ciki, suna shiga ciki kafinma motar tai parking tabude marfin motar ta diro kasa, wani irin ihu ta kwala. "Abyyyyyyy, Abyyyyyyy, Abyyyyyyy!!!!!" babu inda baya amsa muryanta agidan nasu.




Kaman amafarki yana kwance kan katafaren gadonshi ga karin ruwan da akemai yay busy busu, gumunshi so scatterd ba kyan gani ga uban furfura yana sanye da farin jallabiya da rawani akanshi as usual, Amah nakusa dashi tana shafa kanshi itama takode sosai kaman ba itaba, daidai Umm tabude kofar dakin ta shigo rikeda madara a cup sabida yace madara zaisha sukaji muryan Widad dukansu, Aby dake bacci wani irin zabura yayi yana bude ido yace "Widad!" shafa kanshi Amah tayi tace "mafarki kayi amman nima naji mafarki dan naji muryanta wlh, ga madaran kanan ankawo" sake kwalamai kira Widad tayi baisan lokacin daya zabura ya sauka daga kan gadonba yana cisge karin ruwan hannunshi yay wajen window dakinshi dakenan arufe Amah biyeda shi, wani irin bude window glass din yayi sukai wani irin kara da saida suma su Waleed dake tsaye charko charko atsakar gidan suka dago kansu dan suga meyay kara haka, daidai Aby ya yaye labulen ya kallo tsakar gidan, hada ido yayi da yarshi tilo aduniya Widad tana sanye da bakar doguwan riga, yatsanta tasa ahankali tai pointing fuskar Aby dayamata tsufa sosai kaman bashiba bakinta har rawa yake tace "A........bb.....by" shima kasa magana yayi yace "Wi.....d...." ganin yakasa kiran sunan yasa yajuya dagudu yay hanyar kofa itama Widad takwasa dagudu tai flat dinsu Waleed yabita dan baison yanda take gudun nan karamin cikin dake barazanar fita gareta, a daidai stairs tahadu da Aby tsayawa tayi chak wasu irin hawaye na gangaromata tace "Aby" ahankali yace "Widad" dawani irin gudu tai wani uban tsalle ta dane jikinshi ta kankameshi tafashe dawani mahaukacin kuka daidai Amah tafito tana dogara sanda, tsabagen sauri turgudewa tayi zata fadi Waleed baisan lokacin dayabi ta gefen su ba yasa hannunshi tafado kanshi yatareta, tsabagen dadi rungume Waleed din tayi tamai kiss a kumatu sanan ta tashi ta rungume Aby da Widad dukansu atare Waleed ya tsaya yana kallonsu ajikin benen, wata mata yagani itama fara tana sanye da doguwan riga tafito fuskarta kini kini kaman zata mutu tana kallonsu Aby tazo tagabanshi tawuce bayanta ya kalla tana rikeda wata wuka, daidai takai wajensu ta daga wukan kenan Waleed yawani irin fizge hannunta tareda murdewa ihu Umm tayi da sauri su Aby da Amah da Widad suak juyo, cikeda masifa cikin harshen larabci Umm tace "barni na kashe wanan annobar yarinyar da sabida ita nakasa samin soyayya da kudin mijina hakama y'ata takasa samun both of them, I make sure nama Widad abinda zaisa bazata taba dawowa ba, ubanta bazai taba ganinta ba, amman ya akayi mayyar tadawo, su wayeku, ka sakenmun hannu" cikin harshen larabci Waleed yace "so you are the famous Umm" balle hannunta yayi ras wukar yafadi akasa itama tazube akasa tana ihu, ahankali Aby yaciro wayarshi babban police din garin takura duk suna tsaye ko 5min ba'ayiba polisawa suka cika gidan abunku da babban mutum yakirasu akazo aka dauki statement dinsu sanan akai gaba da Umm tana kuka, sai a lokacin aka dan natsu Aby yace a zazzauna sanan ma'aikatan gidan suka shiga sintirin kawo musu abinci da abubuwan kwalama Widad na manne da mahaifinta daya kira Family su Ahmad dan Ahmad har yar hauka saida yayi, kafin kace me Family su Ahmad sun shigo, tunda ya shigo Waleed ke kallon Ahmad din dake sanye da kayan larabawan idanunshi kurr kan Widad dake mai wani irin kallon tsantsan so, tashi tayi ahankali zata rungume shi wani irin tsawa Waleed yadaka mata dahar saida su Aby suka kallesu yace "don't hug him Widad!" chak ta tsaya tana kallonshi kaman yanda Ahmad shima ya tsaya yana kallonshi, tashi Waleed yayi kaman wanda yasoma tabuwa yaje har inda Widad din take azuciye yasa hannunshi yakamata sanan yajawota kusadashi yana kallon fuskar Ahmad din babu ko alamun tsoro ko kunya atattare dashi yace "she is my wife Ahmad" shima Ahmad cikin fushi da tsantsan kishi yace "Widad can never be your wife, nobody can become can husband other than me, koma zata auri wani Widad can never marry a man from a Different world daba namuba" cikin wani irin yanayi na jarumta Waleed yasakin mai murmushi yace "let's just say TWO DIFFERENT WORLD meet" cikin fushi sosai Ahmad yanuna mai yatsa cikin harshen turenci yace "DUNIYA BIYU MABANBANTA bazasu taba iya haduwa ba, kataba ganin inda ruwa da desert suka hadu? Ai ruwa daban ne hakama desert, ka yarda dani inna fadamaka mu LARABAWA BAMAYI DAWATA KABILAR" yatsa Waleed yanuna mai yace "ka rubuta ka ijiye daga kaina LARABAWA ZASU KOMAYI DA KOWACE KABILAR" Ahmad zai kara magana Widad ta fizge hannunta daga na Waleed takoma bangaren Ahmad sanan tanuna Waleed da yatsa cikin harshen turenci da ta lura shine yaren dasuke mata tace "listen Dr, your Mom told me you were the one that helped me kamin komi, and I am grateful karubuta mana konawa ka kashemin Aby zai biyaku, Ahmad is my husband, shinake so tun ina yarinya, and nothing and nobody can change that, tayaya kake tunanin zanma iya auren wani daga chan wata duniyar? That's not even possible, please stop calling me your wife, I don't know know and I can never be your wife" wani irin murmushi Ahmad yayi zaiyi magana Aby yadaka musu tsawa yace "quiet" shiru sukayi sanan yanuna ma kowa wajen zama, duk zama akayi sanan ya kalli Widad yace "Widad haka nabaki tarbiya? Irin tarbiyan dana miki kenan? Mutumin daya taimaka miki kikema wanan tijaran"? Saukar da kanta kasa tayi sanan Aby ya kalli Ahmad da kanshi ke kasa yace "Ahmad ko kunyan mu iyaye dake nan wajen bakayiba, kai mutum ne ai da yakamata kazama na farko dazaka godema bawan Allah nan daya taimaki Widad yadawo mana ita cikin koshin lafiya amman kake gayamai DUNIYA BIYU MABANBANTA basa aiki, inda basa aiki aida basune zasu dawo mana da Widad ba da saidai yan duniyan mu larabawa su taimaketa su dawo da ita" dan tsaki Aby yaja sanan ya kalli Uncle wanda ya lura shine babba sosai cikinsu yahade hannayenshi biyu yace "please tuba suke kuma yaranmu hakuri" murmushi Uncle yayi yace "bakomi" anatse Aby yace "kaman yanda kuka gani nine mahaifin Widad, wanan kuma Mahaifiyata ce, kakan Widad" ya nuna mahaifin Ahmad yace "wanan surukina ne kuma abokin kasuwan cina mahaifin Ahmad yaron da Widad zata aura" wani irin ajiyan zuciya Waleed yasauke da saida kowa ya kallai adakin, saikuma Aby yacigaba yace "ranan bikinsu ana gab da za'a daura aurensu aka nemi Widad aka rasa" shiru yayi kaman wanda ke tuna ranan sanan yay murmushi mai kama dana ciwo yace "anyway I don't want to remember wat happen that day, I dont want to remember wat I and my Mum went through dakowa namu it was terrible experience anyway Alhamdulillah, baya yawuce let's just face the present banda hakama Allah ya riga yatona asirinta, Allah kuma yataimaken ban maida komi nawa ma sunan yarta datai aureba yanzu haka Sabeeha na gidan mijinta suna Dubai ma tabishi yin wani aiki, komi yawuce, ko zaku iya sanar damu yakuka sami y'ata maisa danku ke kiranta da matar shi" wani irin zama Uncle ya gyara sanan yashiga basu labari tiryan tiryan kafin yagama tsaf yabude yar briefcase din hannunshi yaciro marriage certificate dinsu yabama Aby, sanan yakarake da "yanzu haka Widad na dauke da juna biyu na wata daya dayan kwanaki"! Shiru kakejin dakin kaman ruwa ya cinyesu.


Iyayen Ahmad kasa ko motsi yayi, Ahmad idanunshi sukai ja dan wanan ake cewa murna da bakin ciki duka atare, ga murnan ganinta gakuma bakin cikin wanan bakin labarin dayakeji yanzu, Widad wani irin kuka tafashe dashi tafada jikin Amah tana kuka, shi karan kanshi Aby da takardan ke hannunshi na certificate kasa magana yayi, ahankali yace "aure ciki!" gabaki dayan labarin ya diran musu as a shock ne, ganin duk yanayin dasuke ciki yasa Uncle yay murmushi yace "Alhaji mudai yanzu zamu tafi zamu koma masaukin mu, zamu baku lokaci kuyi tunani dan bazan boyemaka ba daga danmu har yarku suna bala'in son junansu sosai, sai yanzu data farfado ne but kubata lokaci karku yanke hukunci da wuri barinma wanan babban rabo haka daya gitta tsakaninsu na ciki, kubarta ta dawo hayyacinta da kyau komi daya sameta bayan tai losing memory din yadawo mata tasan waye mijinta Waleed, tagane shi sarai kafin ta yanke hukunci" tashi dukansu sukayi suka sake gaggaisawa da Aby da iyayen Ahmad suka rakosu har tsakar gida suka shiga motocin su sanan suka tafi suka barsu cikin tsantsan tashin hankali.





Koda suka kai gida, kasa komi Waleed yayi, after seeing her family and everthing he's so scared of losing her, yasan larabawa tun mahaifinshi nada rai suke yawan zuwa garuruwan larabawa saisama yadan iya larabci, one thing he knows about them shine basa bama wani yare yaransu, basa auren bare, yisu yisu suke aurensu, balle ma shi dayake daga wata duniya daban chan Nigeria tayaya DUNIYA BIYU MABANBANTA zasu hadu harsuyi tarayya irin ta aure dasu? Dafa shi Uncle yayi yace "trust me everything is gonna work out fine" gyadama Uncle kai yayi yadaga kai yana kallon yanda Ammi ke kallonshi, cool smile tasakinmai sanan tashiga kitchen.








_Bayan kwana bakwai_
Yau satinsu daya chur kenan agarin amman haryau basu sake kiransu ba, basu kuma sake kiransu ba, ga Uncle yahana su zuwa sujira kiransu acewansu, wasa wasa Waleed har neman xarewa yake, gani yake kaman sun kwacemai matarshi kenan, baya iyacin abinci baya iya komi baida aiki saidai ya shige daki ya rungume kayanta.

Yaudai kaman kullum ganin yana neman rasa gane kanshi yasa ya shirya tsaf, yafito compound mota, mota daya yadauka cikin motocin su direban yajashi har zuwa gidansu Widad, ana ganinsu ba'a hanasu shiga gidan ba, shigasukayi direba yay parking bude motar yayi ahankali yafito yay falonsu, da sallama ya shiga falon wanda Aby da Amah ne kadai cikinshi zaune Aby ya kishingida akan wata kujera yana cin inibi, kallo daya dukansu sukama Waleed suka ganeshi cikeda girmamawa ya gaidasu, amsawa sukayi dukansu atare sanan yasami waje yazauna kanshi akasa yay shiru, sunkai kusan minti goma ahaka sanan Amah cikin harshen turenci tace "kaga dan arziki, kaje sama daki na uku na bangaren haggu nanne dakin da Widad take ciki, tashi kaje" harwani irin ijiyan zuciya yasauke yay sama da sauri yatafi. Kallon Amah Aby yayi, girgizamai kai Amah tayi tace "Son kai shaida ne kafi kowa sanin yanda nakeson Widad da Ahmad, kasan yanda nake matukar son Ahmad amman abu daya nakeso kagane wlh kaddaran haduwa da wanan yaron, sanan dakuma cikin dake jikinta ne yakai Widad Nigeria, shifa matar mutum kabarinsa, duk inda matarka ko mijinka yake ko asararin samaniya yake sai Allah yakaddaro yanda zaku hadu ayi aure, kaga na tsufa yarona, lokaci shike bayyana komi, ayanzu nayi girma nasan abubuwan dakai har yanzu bakakai matakin saniba, mubar kallon ala'danmu dama komi, nasan za'ayi magana but suyi magana bata kari, nasan za'ai cece kuce, duk suyi, inhar Widad tabude baki, aduk randa yarinyar nan tabude baki tace tanason yaran nan bashi ita zanyi tabi mijinta su tafi kalli yanda yaron ke sonta, jibi yanda yadawo, mudena tunanin komi muyi tunanin yarmu kawai anan, Ahmad zai iya hakuri ba matarshi bace, inda matarshi ce da a ranan da an daura aurensu kodako ba'a ganta dinma, amman inda zaka gane hikiman Allah shida kanshi ya furta adakatar da komi na auren anemi Widad tukunna katuna" shiru Aby yayi yana kallonta duk baice komiba, sanda Amah ta dauka tace "kaga tashi karakani na tattaka kafafu wana sunyi tsami" tashi Aby yayi batare dayay gardamaba yarike ta suka fita daga dakin sukai wajen gidan gabaki daya suna hira, kullum saiya fitar da ita haka dan ance tadan dinga wasa kafafun nata.





Ahankali yabude daki na ukun da Amah tafadimai wani asirtaccen kamshi ya daki dodon hancinshi, dakine mai kyawun gaske dayasha carpet tako'in, maida kofar yayi ahankali yarufe yana kallon ko'ina ganin bai gantaba, kakarin amai dayaji abayi yasa yay kofar daya kyautata zaton bayine da sauri yasa hannu yabude bayin ya shiga, ganinta yayi tsaye gaban wash hand basin tarike cikinta tana kwara uban mai daidai ya shiga kuma tai luuuu kiri ya debeta, tareta yayi dawani irin sauri yasata ajikinshi ya rungumeta tsam tsam murya chan kasa yace "I gat you Pretty, I gat u ok" lamo tayi ajikinshi tana kara chusa kanta cikin kirjinshi hakanan taji for a while bataji wani abu dake kwantar mata da zuciya ba, but wanan turaren nashi yasa taji wani irin natsuwa ya shigeta, tashin da zuciyanta kemata na kwanciya, gabaki daya taji aman ma ya tsaya hakan yasa ya shige jikinshi sosai, sunkai kusan 10min ahaka atsaye abayin rungume da ita sanan murya chan kasa yana fito da ita daga jikinshi yace "zoki wanke bakinki" ahankali tadan kalli fuskarshi da shanyayyun idanunta kasa cemai komi tayi dan batada karfi ko kadan, ruwa yadena yakai bakinta, kadan tadeba ta kuskura baki ta zubar shikuma ya wanke mata fuska, zata fara tafiya tafita kawai jitayi yadauketa, abin ya mugun bata mamaki baima lura da yanda take kallonshi ba yabude kofar bayin suka fito, akan gadonta ya zaunar da ita, sanan yabude ledan magungunan daya bayar na shanta ne dan jikinta na zafi gani yayi duka batasha, juyawa yayi yanabin ko'ina da kallo ganin babu ruwa yasa yay hanyar fita daga dakin tasake binshi da kallo, ko 1min baiyiba ya shigo dauke da bottle water yazo kanta yabude ruwan yamika mata dudda so take tahana kanta amsa kasawa tayi tasa hannu ahankali takarba, shima cikeda tattausan murya yace "mesa bakishan magungunan ki eh? Idan bakisha haka zakiyita ciwo, please you need to be taking your drugs kinji" yay maganan yana mika mata kwayoyin maganin, karba tayi ta watsa abaki sanan ta korada ruwa, karban ruwan yayi yarufe ya ijiye sanan ahankali yazauna gefenta yana kallonta, sai yanzu ma yalura da kayan jikinta, doguwan rigane irin na indiyawa a jikinta orange, kanta babu dan kwali sai gashinta dayaga yanata sheki, sosai yake wani irin kallonta kaman yau yafara ganinta, kirjinta sun ciko kaman yakai hannunshi yatabasu sai wani shining take, dan gyara zama yayi yana hana kanshi samun erection din dayake shirin samu sanan ahankali yamika hannunshi yadaura kan hannunta dake ijiye kan cinyarta hakan yasa tadago kanta ta kallai, shima kallonta yake da shanyayyun idanunshi, murya chan cikin harshen turenci yana kara damke hannayenta yace "Wife, Widad, I know you are going through alot right now, nasani, nasan is not easy ki farka kiga wasu mutane daban arayuwanki sanan kiga kinyi aure, sanan kiganki dauke da ciki, I know is not easy, nasan al'adunku baku auren bare, auren bare kaman wani abune na tir dakuma nunawa ana maganganu akai, nasan bakisan komi tattare da duniyan danake ba, al'adunmu dakomi, but I believe the two of us can make a difference, zamu iya chanza perspective din kowa, let's create the road for others wayanda sukeson wasu daba yan garinsu ba" yaydan shiru yana kallonta kaman yanda take kallonshi da idanuwanta dake neman kwancemai kai, murya chan kasa yace "I don't wanna say this but.....bu.....t, I have to" yay dan shiru sanan ahankali yace "am afraid of loosing you, wlh I am so afraid of loosing you, I love you Widad, I love you beyond words and sentence, I love you with all my heart, please karkisa arabamu give me the chance to show you how strong my love for you is kinji Pretty" yay maganan ahankali yanakai fuskarshi kan nata yana goga mata soft sajenshi akan kumatunta, wani irin tashi tsigan jikinta yayi tawani irin sauke ijiyan zuciya tana lumshe ido, ganin yanda ta lumshe ido batare data hanashi ba yasa yasakinma kumatunta soft kiss da saida yaji yanda ta sauke numfashi, ahankali yakai bakinshi daidai saitin nata yana kallon closed eyes dinta yace "I love you Baby and I miss you badly" gently yay grabbing lips dinta yashiga kissing dinta anatse dake penetrating every organ na jikinta.

"Widad"! Bude idonta da fizge bakinta tayi da sauri jin yanda Ahmad yakirata azafaffe ta kalli kofa kaman yanda Waleed ya kalli kofan, Ahmad ne tsaye a daidai kofan idanunshi sunyi ja da hannu ya nunata cikin harshen larabci yace "nazo inata knocking babu wanda ya amsani ashe abinda kikeyi da yaron nan kenan?" yanuna Waleed, yace "duk yanda muke baki taba barina na shigo dakin ki ba but wanan kin barshi, ni zaki yaudara"? Juyawa Ahmad yayi azuciye da sauri ta tashi zata bishi Waleed yarike mata hannu amugun zuciye, juyowa tayi ta kalleshi da idanunta dahar sunyi ja tace "kasaken" cikin wata irin dark voice yace "da aurena akanki bazan taba bari kije kina chasing another man ba kinyi kadan woman" yanda yamata maganan ita kanta saida gabanta yafadi kaman wani angry lion, cikin fushi da shegen tsiwa tace "stop calling me your wife, I will never marry a black African ba, Nigerian man ma Allah kyauta, and lemme tell you bazaka taba iya shigowa tsakanin soyayyata data Ahmad ba wlh cus he is the only man danake so and zan cigaba daso har karshen rayuwata, cikinka dakace yana jikina am is either kacire kayanka katafi dashi daman ance kai Dr ne kokuma ka zubarmin dashi, but don't ever call me your wife, am no way your class nor am I gonna marry a black African like you I am an Arab Man's wife" ta fizge hannunta tai kofa, ayanda zuciyan Waleed ke tafarfasa ko dukane yace zai mata zai iya kasheta daidai tasa hannu zata bude kofa yawani irin fizgota jikinshi tareda saka hannu ya murza key ajikin kofan, yace "bari na tabbatar miki da you are my wife, and you are not an Arab Man's wife rather you are a black African, Nigerian Man's Wife Widad"! Yay maganan ranshi abace yaja zip din bayan riganta kasa, wani irin rudewa tayi jin hannun namiji ajikinta tace "don't touch me, wat are you doing I said don't touch me wlh, zan kiramaka Aby" cikin fushi yace "yes please call them lady, nima inason ki kirasu let them hear our groan while we make love" fashewa da kuka tayi sosai ganin yaja riganta kasa daga ita sai dan pant da vest farare, tace "subhanallah pls stop touching me I will never talk to you rudely again am sorry, I didn't mean all wat I said wlh" wani irin wurgata kan gado yayi yafada kanta yace "you meant them all, and I meant mine nima" yay maganan yanajan pant dinta kasa, shimin jikinta barkeshi yayi boobs dinta suka bayyana, hannayenta takai zata rufesu ya kabar yakai bakinshi kan boobs din hannunshi akan dayan yana murzawa yana sha, wani irin abu taji da in her whole life bata tabaji ba tureshi ta shigayi da duka karfinta kafafuwanta nawani irin rawa jin yanda yakesha mata boobs dake neman sata ta zare, she has never experience this kaman zata suma takeji, gabaki dayan jikinta mutuwa yayi ta runtse idanunta gam tanajinshi jikinta nawani irin jin dadi tanaso ta kankameshi but kunyan yi take, saida yaga jikinta ya mutu lakas sanan yamaida fuskarshi daidai saitin kunnenta yana kara bude kafafuwanta yana karanto addu'an saduwa da ita, ahankali ya kazo kunnenta yana tura joystick dinshi in her wall yace "how do you feel me sweet right" kiss yasakin mata yace "I tot u wanted to call Aby, call him" dan cizo yasakin mata awuya da saida taji kaman fitsari yazubo mata ta kankameshi da saurinta tace "please karkamin komi my virginity is for Ahmad please, I don't know which magic kamin dayasa nakasa ihu but please karkamin komi" wani irin murmushi yasaki yace "there's no magic baby, tsabagen dadi nane yasa kika kasa ihu" kissing wuyanta yake yana tsotsan ko'ina that got her to be dripping wet tai fasha fasha da gadon, murya chan kasa yace "virginity wanan ai tun a naija na karba bakiga har ciki na dura mikiba, babu wanda ya isa yarabamu the more you try to go to Ahmad the more I keep hurting him and show him that I possess you" yay maganan yana danna joystick dinshi cikinta da bala'in karfi saida tasaki ihu ta kankameshi jikinta nawani irin rawa tasaki kuka sosai, murya chan kasa yace "wat is it"? Cikeda kuka tana rirrike dashi tace "it hurts" Gydamata kai yayi yace "yes am going to punish you for telling me your husband cewa kinason wani" yay maganan yana zaro joystick din waje gabaki daya sanan yakoma ciki dawani irin mahaukacin kafirin gudu, ihu tayi da

Please Login or Register in order to submit comment