Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

tazohar gabanshi ta tsaya tace "Arham banson yanda kake zuwa gidan nan kaman kana zuwa gidanka, wat if yan uwana sunzo sun ganka naceme, Waleed bansan ranan dazaizo ba yazo yaganka mezan cemai eh please kadena" tsaki yaja yana daga riganta yace "in kikaga nadena zuwa to kin haifamin d'ana, come here lemme give him food" yajata, kasa hanashi tayi dudda cin mutuncin daya mata dazu dasafe hakatabiye mishi dan wani shegen jaraba cikin kesata ta kosar dakanta.




Wani irin shiri Uncle yake musu na dawowa dan gobe zasu koma Nigeria, yau kaman kullum an fito dinner sai kallon Widad yake dayaji yana bala'in sonta kodan sabida yanda ya lura Waleed na sonta ne oho but yana bala'in son yarinyar sosai yakejinta kaman yarda yahaifa, gashi tai wani irin mahaukacin kyau dashi kanshi Waleed har mamakin yanda take kara kyau yake kaman wata yar aljanu. Tashi yayi ahankali daga inda yakezaune yadawo ta bangaren ta inda take kusada Waleed, murmushi tayi tace "Uncle" kanta ya shafa sanan ahankali yaciro wani akwati daga aljihun shi da kanshi yabude mata taga key ne namota, da sauri ta ware ido tana kallonshi tama kasa magana, hannunta yakama yasaka mata key aciki yace "accept my little gift, car dinki ne you can go to the compound and see it, zan miki shipping nashi to Nigeria" kafinma tai ihu Waleed yarigata yi. "woooo our first car" hararan shi Uncle yayi yace "mind you gentleman her car not yours, nakine kinji" wani irin gyadama Uncle kai tayi cikeda murna saikuma ta rungumeshi sanan tasake shi ta rungume Mum tace "Mum Uncle yasaimin mota" cikeda murna Mom tace "congratulations beautiful" kallon Waleed tayi daya tsaya yana murmushi yana kallonta, murguda mai baki tayi tace "stop looking at me bazan baka kadana ba" tai maganan tareda wuceshi tai hanyar fita daga falon sabida taga motar, yabita da sauri ya fizge key yafita dagudu, kyalkyacewa daga Uncle har Mum sukai da dariya Uncle yace "Waleed da shegen neman tsokana" koda tafita taga motar hadaddiyar gaske bamata San sunan motarba, kofa Waleed yabude mata yana murmushi yamata alamu dakai data shiga, shiga tayi ahankali yamaida kofan yarufe sanan yazagaya ya shiga dayan bangaren yazauna yana kallonta sai murmushi take tana tattaba motar, hannunshi yamika ahankali ya rike hannunta hakan yasa ta kalleshi, wani cool love smile yasakin mata yace "congratulations Wife" fadawa jikinshi tayi da sauri ta kankameshi tana sauke ijiyan zuciya tace "I love you Cutest, don't ever live me kaji" murya chan kasa yana shafa bayanta yace "why do you say that"? Murmushi tamai tace "sabida anytime am with you good things happen to me, just look at my car" murmushi yamata yace "will you allow me to sex you to my content angel am hungry for you, this days kina sani yunwa just oneround ki koreni, will you" shiru tayi saikuma ta gyadamai kai tana murmushi takai hannunta kan wandonshi ta matse gabanshi da karfi har sauda yay kara tareda dago kanta ta kallai, murya chan kasa yace "sokike nai fitsari awando" gyadamai kai tayi tanajan zip din wandon ta tura hannunta cikin boxer dinshi tana chapko sleeping master dinshi, wani irin mannewa yayi da kujera yana runtse ido yace "Ya ilahi this girl wants to kill me, please don't turn me on baby, wlh I can pes on my trousers fitsari nakeji, am so press, Hoo Lord" kaman ma bada ita yakeba kamo kan crowns dinshi tayi still tana kallo idanunshi sanan tai grabbing lips dinshi gently kaman wacce ke aiki a striper club tai squeezing head dinshi daidai wajen hole din tana lailayawa, wani irin mikewa yayi dan sosai yaji fitsari zai fitomishi amman tahanashi tashi tacigaba da wani irin shafawa tana sidemai baki ahankali tana goga boobs dinta kan kirjinshi sanan takai dayan hannunta ta matse nipple dinshi, ihu sosai yasaki kaman yaro abakinta saiga fitsari ya wanke mata hannu dashi, wani irin fashewa da dariya tayi da bata tabayin irinshi yagani ba yarda tafi taciro hannunta tana kallo dayay fitsari akai tace a sabon motana kai fitsari shima kallon kanshi yake yarasa mesa Saheeba tasan Mumu button dinshi, tunda ta lura inta rikemai gaba haukane kawai bayayi yasa takemai yanda taga dama ganin ya yunkuro yasa tabude kofa tafita da gudu tai bangarensu shima yafito zai bita saikuma ya kalli fitsarin Allah yasa akwai ledoji akujerun amman dudda haka saida yasa dan aiki ya wanke cikin motan sanan yabita cikin bangaren su aikam saida yasa tasan cewa shitasa yay fitsari dan shima saida yasata tai squirting all over bed.




Washegari har Airport Uncle da matarshi suka kaisu da kansu, private jet section sukaje danshi Uncle yamusu booking sukabi saida tai kuka dazata rabu da uncle da matarshi hakanan suka shiga jirgi aka tafi.




Ammi kadai tasan da dawowan shi, kuma tasanar dashi suzo gidanta direct su sauka, karfe 7:30 na bayan magrib jirginsu yasauka a Nigeria, already direban Ammi na jiransu, suna gama komi suka shiga mota sai gida, wani irin murna Waleed yake kaman bai taba ganin Ammi shiba yay kewanta suna kaiwa gida kaman wani dan yaro tundaga tsakar gida yafara kwalama Ammi kira, da sauri Ammi tabude kofa tafito tana cikin shiga ta alfarma, Waleed na hangota yataho da gudu ya rungumeta harda dagata sama ihu Ammi tayi ta bugi kafadar shi, sauketa yayi yana dariya daidai Saheeba ta iso Ammi ta rungumeta tana murmushi sosai taji dadin yanda tagansu kyan dasukayi har abin nabata mamaki, Waleed dinta ya karayin jajur abunshi yay kiba kaman bashiba itama Widad haka, daki suka shiga dukansu Ammi tace kuje kuyi wanka ku sauko wanka duk sukayo bayan yakarbi hakkin shi abayi ko tausayi gajiyan dake tattare da ita bayaji saida yagama sanan sukai wanka suka fito daga bayi sukai salla suka sauka kasa, abinci sukaci Waleed sai surutu yakema Ammi yana bata labari itakuma Ammi takasa daina kallonsu, saida suka gamaci sanan sukatashi suka koma falo bayan tasa yan aiki su kwace Widad ta shiga tayasu, zama kusada Ammi yayi ahankali yace "Ammi please I need a favour, inaso Saheeba tazauna dake for one week naje nama Khadija one week dan bazata iya kwana ita kadai agidan taba kinji Ammi" gyadamai kai Ammi tayi tace "Alright ba matsala" tashi yayi ahankali yace "bari naje na shirya" yay maganan yana tafiya sama itakuma Widad yabarta akasa, shiryawa yayi cikin wata bugaggiyar shadda sanan yabude akwatinshi yahada kayan daya sayoma Ilham din tsaraba da Arham awani separate akwati sanan yajanyo akwatin yafito, Widad dake zaune kusada Ammi suna hira kamshin turaren shi kadai taji tadago kanta ta kallai hada ido yayi da ita saida gabanshi yafadi baisan mexaice mataba banda haka tun bayan aurensu today is the firstday dazai kwana batare da itaba, karasa saukowa yayi ganin yanda suke kallon juna yasa Ammi ta tashi tai stairs tace "inkin gama kizo dakina daughter bari nadan zaga" gyadama Ammi kai tayi tana kallon Waleed, ahankali ya ijiye akwatin a tsakar dakin sanan yazo kusada ita yazauna yana kallonta yarasa mezaicemata, murya chan kasa tace "where are you going"? Shiru yayi yakasa magana kuma baison yamata karya, yadade kafin yadan nisa yace "zandan fitane okay, go and stay with Ammi" yay maganan yana dagata sama, tashi tayi ahankali tashi shima yayi yay kissing lips dinta sanan yace "go" ahankali tai stairs ta tafi wajen Ammi, ganin ta tafi yasa yaja jakar yawuce yafita, motar Ammi yadauka yaja motar yabar gidan, awani babban super market ya tsaya yamasu sayyaya koba komi yakosa yaga yaronshi yasan yanzu yay girma sanan ya shiga mota har zuwa gidanshi, akofar gida yaga mai gadinshi na hira damasu gadin anguwan su da gudu yatashi saida yafara gaidashi sanan yashiga ciki yabude mishi gate Waleed yashigo yana kallon motar tsakar gidan dayagani a pake daya rasa motar waye, amman motar yamai kama da motar dayasani but yamanta daga ina, tabe baki yayi yace hala na yan uwanta ne sanan yafito daga motar bayan ya kashe direba yazo yace "yallabai meza'a shiga dashi ciki" girgixa maikai yayi yana murmushi yaciro kudi masu yawa yamikamai yace "barshi jeka cigaba da hiranku suna jiranka" sanan yaja akwatin inyaso yafito daga baya yashigo da shoppings din, ahankali yabude kofar falo ya shiga babu kowa afalo sai TV falo dake aiki dake kan tashar kwallo ga uban kara kaman gidan kurame, tsaki yaja ya shiga neman remote yarage karan baiganiba hakan yasa yay stairs yanajan akwatin ahankali, pant dayagani akan stairs din yasa ya tsaya chak yana kallon pant din irritatingly iron lafiyan Ilham zata saki pant dinta anan, tsugunnawa yayi yadauka sanan yacigaba da hawa stairs din yaka karasa hawa yaga bra dinta awurin da boxer din namiji, faduwa gabanshi yayi ganin boxer din dayasan banashi bane danshi baisa local boxer designers yake sakawa, bin falon saman yayi da kallo daidai gaban dakinshi yaga kayan namiji awurin akasa hakan yasa wanan karan gabanshi yay mummunan faduwa, sakin akwatin yayi akasa yabi stairs yakoma falo sanan yadaga kafarshi dakyar harya karasa gaban dakin nashi ya tsugunna yadauki kayan namijin yabude kayane masu kyau mai ruwan kasa sunsha aiki sakin kayan yayi akasa kirjinshi namai wani irin rawa yakai kunnenshi jikin kofan yanajin sound da groan.

"oh God, Arham dan girman Allah karka dena, wlh ka iya cina samada Waleed, I swear kaji na rantse inhar kana cina haka wlh bazan zubar maka da wanan cikinba shima zan likama Waleed yana dawowa I will make sure I get him to sleep with me mu mannamai wanan kaman yanda muka mannamai Arham Little, a hhhhhh zan.......kawo" ta kwala wani ihu, jikin Waleed harwani rawa yake yadaga kafarshi amugun zuciye yadaki kofar saida kofar ta balle straight up.
[07/11, 06:26] M Shakur: 💫 _TWO DIFFERENT WORLD_ 💫





✍️ M SHAKUR





6️⃣0️⃣






Yanda yabuga kofar saida kofar ta balle tafadi akasa kusada gadon Allah ya sosu bata fado kansu ba, amugun firgice daga Arham har Ilham suka saki juna suka juyo suka kalli wurin kofa, wani irin runtse ido Waleed yayi ganin matarshi Khadija Ilham da babban abokin shi Arham tsirara haihuwan uwayensu kan gadonshi, adakinshi, acikin gidan dayagina da kudinshi, wani irin fitsari Ilham tasaki hannayenta duka narawa tasauka dagakan gadon tace "Waleed yaushe kadawo? Innalillahi yauna shiga uku, is not wat u think wlh wayyo Allah na, Waleed wlh I can explain" tabe baki Arham yayi yatashi dagakan gadon yana kama erection dinshi dudda kirjinshi nabugawa amman yadaure ya yatsine fuska yace "wat? Akaina aka fara kake wani kallona haka? You got married to a loose woman don't you know, tun muna Yankari nafara cinta kuma ita tanemeni" da sauri Ilham ta bugi bakinshi tace "Arham!" fizge bakinshi yayi yace "ke mehaka let him know, bari nagaya mishi who you are" yasake kallon Waleed yace "she texted me, she wanna see me naje hotel room dinku tacemin you dont sex her frequently, you are not sweet, not Man enough to make her come, I fucked the pussy u fucked and your wife, scream, cry and beg me not to stop, she cum excessively in ina gstsar ta, kafin tadauki cikinka tadauki nawa, yanzu ma harna mata nabiyu cikinta na neman two month+, remember abinda nafadi maka duk inda kataka saina taka, duk abinda kaci sainaci Waleed, duk matakin daka tsaya saina tsaya, now what can you do? Kaji dakanka, nakuma fadi dakaina yes, yes I've been sleeping with your wife tun tana Amarya, kana tafiya gidan marayu zan fito nazo nacita nima, takuma haifamin beautiful son what can you do you looser"? Yay maganan yana wani irin murmushin keta Ilham kuma tazube awajen tana kuka na bala'i.


Juyawa Arham yayi yaballa mata harara ganin yanda take kuka tadaura hannayenta aka yawuce wanshi wajen kofa inda Waleed yake tsaye walking majestically daidai zaibi ta gefen Waleed yawuce Waleed yawani irin fizgoshi azuciye ya buga kanshi da bango da saida Ilham tai ihu danta zaci kanshi yafashe taga bai fasheba amman ya sume, shakeshi Waleed yayi amugun haukace Waleed ya jashi wani irin dagashi yayi yajefashi abene kaman ya jefa kara Arham ya shiga gangarawa yana tumble har kasa, cikeda wani irin zuciya idanun Waleed sun juya yana wani ihu yace "how dare you sleep with my wife, how dare you! Yauzan kashe ka nahuta Arham, I will kill you" yana karasa sauka yay wani ball da Arham da saida bayanshi ya bugu da kofar falon goshinshi na jini kanshi ya kumbura suntum, kofar falonshi Waleed yabude yaja hannun Arham din baya iya motsi kaman yakarye Waleed na ihu yace "yau saina kashe ka, I will kill you Arham" ihun da Waleed keyi yanajan Arham kiii akasa jini nabin interlock yasa gateman dake kofar gida tareda abokanenshi yadan bude gate kadan ya leko ganin abinda ke faruwa yasa yawani irin zabura tareda buga salati yashigo gidan dagudu abokanshi biyeda shi yayi kan Waleed dahar lokacin jan Arham dat was liveless yake yana kaishi towards wani karfe dake compound din da aka bishi da flower decoration Mai Gadi yace "yallabai meya faru tsakanin ka da aminin ka ai kullum saiyazo nadaika kaike aikoshi saisa bansa ido alamarin ku dan kashaidi nafarko dakamin kenan bayan kabani aiki bakasan sa'ido da gulma aikina nabudema duk wanda yazo gate daganan shikenan kuma kowayasanka da Mr Arham yana ganshi"? Cikin wani irin murya kaman namahaukata yace "kwarto ne, Kwarto ne, da matata yake kwanciya yausaina kwasheshi" "innalillahi wa innailaihi raji'un" dukansu masu gadinan suka dauka daidai Waleed nakase igiyan da aka daure awajen na shanya da hannu bai damu da ciwon ma dayajiba hannunshi na jini ya fizgo igiyan ya daga Arham dabaya iya budema ido bayaji da kyau sabida yanda kunnuwan shi suka bubbugu da bango ya mannashi da karfen yashiga daure shi da igiya duk su mai gadi na kallonshi dan zamasu tayashi cin ubanshi ne, gama daureshi tsirara rass Waleed yayi kaman wanda yasami tabuwan hankali yay generator house dinsu ya kinkimo 25litres gallon dinsu dake cikeda fuel yataho wajen, kafinma yakaraso Mai Gadi yatareshi da sauran abokanan shi yace "yallabai dan darajan Allah a'a ba wanan ba, kagamu zamamu tayaka likimar jakin kwarton, mumishi dan bura'uban duka mu kakkarya shege, amman banda kisa, bazamu taba barinka ka kona mutumin nan daranshi ba wanan irin hukuncin ubangiji kadai keda ikon yinshi badan adam ba yallabai ba'a hukunci da wuta" wani irin kallo Waleed yamai shida abokinshi da saida maigadi yaji cikinshi ya hantsire saiga wata tusa tazomai yace "koku bacemin daga gaba ko wlh nahada daku nakona, wanan yaron, wanan butulun, wanan wanan I don't even know the gaddamn name I will call him with yau sainaga karshen shi I want to set fire on him and watch him scream, beg me and finally burn down to ashes, I want to kill Arham nahuta, I made you this lemme kill him also" yay maganan yawani watsar dasu yay kan Arham, abokin mai gadi ne yace "wlh yallabai dinka baya hayyacinshi, na rantse da Allah baisan ma meyakeyi ba muka bari yay kisan kai harda mu hukuma zata dauka, bama hakaba yajuye ma yaron nan wanan man fetir din hatta shi, da gidan gabaki daya damu duka konewa zamuyi" kaman jira suke yay maganan dukansu su biyar sukai kan Waleed suka kamashi da kyar suka danne amman ina yafi karfin su, ganin haka yasa mai gadi yabarsu dashi yay dakinshi da gudu wayarshi yadauko yafita kofar gida kasancewan yanada number Ammi ya danna mata kira, ringing biyu Ammi tadauka, cikin wata irin muryan tashin hankali yace "Hajiya Ilu ne mai gadin gidan danki, Hajiya kiwa Allah kome kike kibarshi kizo gidan danki yanzun, danki baya hayyacinshi yana kokarin aikata abinda zaiyi nadama, Hajiya kizo kawai" bai tsaya amsa tambayan Ammi ba ya katse wayan yadawo ciki yay kansu inda har lokacin kokawa suke da Waleed suna dambe sosai suna cewa yallabai bazaka kasheahi ba shima ya shiga cikinsu ya danneshi.



Ko kyakkyawan minti 15 Ammi bata daukaba direban ta yakawo ta gidan, agaban gidan yay parkin tafito da sauri direban ta biyeda ita daidai lokacin Waleed ya watsar dasu a haukace yatashi yama jarkan feul din dagawa daya yashiga tuttulama Arham, sanyi da Arham yaji yasa ya farka daga suman dayayi yabude idanunshi, dawani irin gudu daga Ammi har direban ta tayi daidai Waleed yajefar da jarkan akasa bayan yagama juyemishi tasha gabanshi tareda wani irin dakamai mummunan tsawa. "Waleed!" dago rinannun idanunshi yayi ya kalli Ammi saikuma yadauke kai ya shiga kalle kalle akasa yaga ashanan daya dauko yafadi akasa garin kokawan dayayi da masu gadi, kafin ya dauka Ammi ta dauka taredajan hannunshi ta dagashi sanan takaimai wasu lafiyayyan mari akunci, dafa wajen yayi yana kallonta Arham daya farka yafashe dawani irin mahaukacin dariya yana tofar da jinin bakinshi yace "ohhhhh poor you Waleed, ashe tsohuwan nan na iya dukanka" ya kyalkyace da dariya sanan ya kalli Ammi dahar lokacin Waleed take kallo yace "tell her mana Waleed or should I" yakara kyalkyacewa da dariyan iskanci yace "kinsan mesa danki yahaukace haka yakeson yakasheni tsohuwa?" yatambayi Ammi cikeda daga murya yace "because I slept with his wife!" wani irin juyo dakai Ammi tayi ta kalleshi yasake fashewa da dariya yace "yes I slept with his wife akan gadonshi na dakinshi a kuma cikin gidanshi bama gadon matarshi ba" yasake kyalkyacewa dawani mahaukacin dariyan dazai iyasa mutum yahadiye zuciya ya mutu yace "tun muna yankari tun Ilham tana Amarya nafara cinta inasa tana ihu, jikinta na rawa tanajin dadi wanda itada kanta tai confessing nafi danki dadi dan kayan dadin da danki keci sun kashemai karfin gaba da mazakuta muko rainon tuwo da miyan kuka ba rainon cheese ba inasa takawo sama da sau shidda, and do you even know the most interesting part Ammm.....mi"? yakira sunan Ammi stylishly damugun isgilanci yace "his first son was never his, wlh ba manniyin shi bane yay yaron nanba nawane, d'ana ne, nine ubanshi bashi ba, nakara baki another most exciting news da trust me kin dade bakiji irinshi ba wanda shike kara haukata danki abun pain the nigga" yay maganan yana wani mahaukacin dariya yana kallon Waleed dahar lokacin shafa inda Ammi ta mareshi yake yana kallon Ammi yace "Ilham na dauke da cikina ajikinta dakeda 2months and some days" ya kwashe dawani irin mahaukacin dariya da inda Ammi zatabi yanda shaidan ke tunzurata zatabar Waleed yakasheshi dinne wlh, Arham yace "ohhhh poor Waleed, badole ka hayayyako kace zaka kasheni ba, Waleed kakosan akan gadonka muke saduwa nabata zanin gadonka da manniyina all over sanan natashi naje nai wanka abayinka and use your towel sanan haka zaka dawo da daddare ka kwanta cikin sperm dina ohhhh Poor boy" yasake fashewa da dariya yace "Waleed ohh nooo you should be ashamed of yourself as a man kafin matar daka aura tadauki cikinka tadauki nawa ta haifamin baby mai kama dani, I fucked Ilham countless time in every corner of the house you built kai Waleed kabani tausayi" ya kyalkyace dawani irin dariya, sanan yabi Ammi da kallo daga sama har kasa yace "saura mahaifiyar ka, ai har yanzu baki wuce menopause bako yar tsohuwa? Daga gani your pussy will........" wani irin kkwace ashanar hannun Ammi Waleed yayi yay kanshi daidai ya kunna ashanar Ammi tasa hannunta ta damke asshanar, ihu Arham yayi yace "oh my God this is getting interesting, kibarshi mana old woman let him kill me pleaseeeee" ahankali Ammi ta girgiza ma Waleed kai tareda kai dayan hannunta kan fuskarshi cikeda tsantsan so dakuma wani irin tausayin Waleed tears sukai rolling down her cheeks murya chan kasa tace "calm down d'ana, kakuma tuna komi yay zafi maganinshi Allah ne, sanan katuna babu wanda Allah baya Jarabta arayuwan nan, banso saida komi yazo karshe ne zaka kasacin jarabawan, babu abinda yaron nan bai makaba har gidan marayun ka da yaranka ya kwace kai hakuri kabarwa Allah maisa yanzu kakeson gazawa eh d'ana"? Tai maganan dawata irin tausasshahshiyar murya dazatakai har karshen zuciyan Waleed sanan tace "hukunci da wuta hukuncin ubangiji ne Waleed, ko da ba Allah yahana ayimai hukunci da wuta balle mutum, irinsu Arham barinsu ake da halinsu at this point Arham yariga yasa he is down so neman wanda he wants to drag down with him yake, sokake ka kasheshi all this his sins harda na mahaifiyar shi duksu dawo kanka? Yaron nan nada enough load akai da baniso kowa yadaukan mai so kabarshi dasu kaji Waleed" tai maganan ahankali tana janshi jikinta tace "come here, hug Mummy and calm down" fadawa jikin Ammi yayi yay kasa yana wani irin kuka Ammi ma tabishi kasan Arham ya kyalkyace da dariya, cikin wani irin kuka da inkaga Waleed saika tayashi yi yace "Ammi I hates Arham, na tsani Arham dakomi na rayuwana, I want to kill him soo soooo bad Ammi, Ammi I hate friendship, na tsani abota, Ammi na tsani friendship, Ammi I hate myself for ever considering someone like Arham as my blood, Ammi I regret knowing Arham, I regret all I've done to him in this life, Ammi saida yabari yagama enjoying luxury din life dina, yagama school yasan komi nawa sanan ya cutardani, yay destroying dina and my world, Ammi wlh I will never forgive Arham, Ammi bazan yafemai ba har duniya tanade" Waleed yafashe da kuka he never liked Ilham yasani but baitaba sanin koda bakason matarka ba kaji wani ya kwanta da ita yanamaka ciwoba saiyau, cikin kuka sosai yace "I've been so stupid Ammi, I trusted Arham blindly har to think cewa Allah ne yabani d'a mai kamada shi not knowing danshi ne, Ammi Arham ya cutar dani Ammi I want to kill him so bad, Ammi Arham cheated me to the core, bazan yafemai ba, Ya Allah naji maganan Mahaifiyata nabarmaka komi Ya Allah ka gaggauta min sakayya" yafashe dawani irin kuka da saida masu gadima kowa ya shiga share hawaye, Waleed yabasu tausayi kaman me, da kyar Ammi taina maza ta share hawayenta sanan ta kalli direbanta tace "Adamu zoka tayani mu shiga dashi ciki" sanan ta kalli Ilu tace "Ilu ku kwance shi karkumai komi, kunemo kayanshi da komi nashi kubashi yabar gidan nan" da sauri Ilu yace "hala kayan kwarton na ciki" ahankali Ammi tace "ku shiga ku daukomai to" duk sukai ciki suka fito da kayan Arham din, sanan itada direbanta suka daga Waleed da kuka yake kuka mai tsuma zuciya sukai ciki dashi, a falo Ammi ta zaunar dashi tanabin bereziyan Ilham da kallo da pants duk a kasan bene daidai Ilham tafito towel kawai ta iya daurawa tama kasa saka kaya tsabagen tashin hankali hannunta rikeda Arham daya tashi yana wasa kaganta batada banbanci da mahaukaciya, kallo daya Ammi tamata tadauke kai direba yajuya yafita ganin ba kayan kirki ajikin matar.
[07/11, 12:45] M Shakur: 💫 _TWO DIFFERENT WORLD_ 💫





✍️ M SHAKUR





6️⃣1️⃣ & 6️⃣2️⃣







Ahankali tasauko tazo har gaban Waleed dake kuka sosai kuka bana wasaba tai kneeling har kasa tareda ijiye Arham little agefenta tahade hannayenta cikin kuka tace "Ammi, Dr wlh banda abinda zance, amman na rokeku da girman Allah dakuma darajan Allah kurufamin asiri, Waleed kawa Allah da Annabi kayakuri nasan na cutar dakai dayawa Waleed, please forgive me, Ammi" wani irin kallo Ammi tamata tace "to think I take you as my own daughter Ilham amman kikamin abinda kikayi hmmmm" Ammi ma takasa magana tace "ranan dana fara daura yaron nan a ido naji a jikina ba dan d'ana bane, amman nahana kaina yarda dakaina ina cema kaina tsanan danama Arham yasa yanzu nadena ganin abu ayanda yake, nace ma kaina akanme zan zargi yarinya mai tarbiya irinki, tattara komi nayi na watsar nacire zagin a raina sanan zargi nabata komi Ilham amman ashe inada gaskiya, Ilham danadai kika cuta ko"? Girgiza kai

Please Login or Register in order to submit comment