Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ahankali yace "I am so saddd, I don't know who to talk to, banma san mesa nazo wajenki ba bayan bazama kingane menake cewaba, but crying ajikinshi anyway makes me feel better, am sorry natashe ki kinji" yay maganan yana dagowa daga jikinta tareda tashi daga kan gadon yana juyawa da sauri batare dayabari sun hada idoba, hannunshi yaji anrike gam hakan yasa ya tsaya chak, dirkowa tayi dagakan gadon tana rikeda hannunshi ta zagayo tagaban shi ahankali ta tsaya tana kallonshi, gani yayi itama idanunta sunyi ja, ahankali tabude bakinta tana kallonshi takai almost 20sec tana kokarin iya maganan dazatayi sanan cikin yar siriruwan muryanta tace "you aren't a bad person" tai maganan tana kara kai hannunta yakama dayan hannunshi tarike gam, sanan ta kallai tace "you are a goodman" tai murmushi dayasa hawayen idanunta suka zubo, saikuma ta washemai baki tace "and I love you" tasakin mai wani heart melting murmushi dayasa all her dimples suka lotsa, wani irin ajiyan zuciya yasauke yasan bamatasan metake cewaba, sanan this is not the first time ake cemai I love you besides Ilham tasha fadimai kalman nan countless time but yau da Saheeba tafadi saida heart dinshi yakusan skipping out, like he felt the words har cikin diddigan kashin jikinshi sosai yay nisa yana tunani yaji an fizge hannunshi, firgigit ya farka yaga ita ke janshi, zaunar dashi tayi akan gado ga mamakin shi daiyaga tasa hannayenta akan kafadarshi ta turashi ya kwanta tana murmushi, samun kanshi yayi da kwanciya yana wani iri kallon yanda takemai murmushi kaman yau yafara ganinta, stethoscope din dayake dauka kullum dake kan bed drawer dinta inya shigo dubata ta dauka ta makala a kunnenta tsaf tana murmushi sanan tazo bakin gadon tana ware Big lulu eyes dinta ta daura hannu kan lips dinta tana kallonshi alamun yamata shiru sanan takai bakin stethoscope din ta daura kan saman kirjinshi ta saman riga lumshe ido yayi da sauri yana sauke wata nauyayyan ijiyan zuciya jin hannunta kan jikinshi, ita kawai she is doing it jokingly ne but jin beat din kirjinshi acikin kunnuwan ta yasa tawani irin kwalalo ido a tsorace ta fizgo daga kunnenta ya yar, dan dariya yayi yatashi yazauna ahankali itama dariya tayi saikuma ta makemai kafada ta taho dagudu tawani fada jikinshi ta daure hannayenta tabayanshi tana murmushi, wani irin natsuwa ne yaji ya shige shi, lumshe ido yayi tareda manna hancin shi cikin gashinta, murya chan kasan makoshi yace "I love you Saheeba".




[21/10, 21:43] Aishat Muhammad: 💫 _TWO DIFFERENT WORLD_💫






✍️ M SHAKUR








3️⃣5️⃣ & 3️⃣6️⃣







Ko motsi Waleed ya kasa kallon mutumin kawai yake, yakasa yarda cewan he just heard cewan za'a rufe gidan marayun shi da he work so hard for, he dedicated his life for this humanity work, this is the only thing yakema mahaifinshi dan ladan yakai gareshi kabari how could they just shut his orphanage down kan wanan baseless accusation din sanan suyi moving all yaran gidan marayun to another orphanage, no no no please this is not happening to him dan Allah, wani irin rawa kirjinshi yafara da kyar ya daure ya natsar da kanshi yace "you can't just come to my orphanage kuyi accusing dina akan abubuwan I have no knowledge for with no evidence, dan on that basis your case is noll and void" yafadi ahankali yana komawa kan kujeran shi dan kafafunshi sun soma rawa sun kasa daukanshi, murmushi kawai sukayi dukkansu atare lokaci daya suna kallon Waleed din. Mika hannu babban su yayi ya karbi wani file from the other person nakusa dashi sanan yamika ma Waleed file din tare da cewa "you can go through it please, ciki zakaga hoton ka da baturai on several occasion tareda yaran gidan marayun which clearly shows yaran saida musu su kake dan yaran yanzu haka basa gidan marayun nan" da sauri Waleed ya kalli hotunan da baimasan lokacin da aka daukesu ba, hawaye ne suka xomai da sauri ya shanye hawayen yace "wayan nan baturan daka gani are my friends munyi makaranta tare a UK anytime dasuka zo Nigeria for vacation or business sukanzo wajena and pay a visit to my orphanage, wanan yaron dakake gani is called Hamis, he is dead, sikla ne, inada file dinshi and everthing I will never sell my children, is a lie" murmushi mutumin yayi yaciro wayanshi daga aljihun cikin rigan suit dinshi yadanyi yan danne danne sanan yamai playing voice note inda Waleed ke cema Arham ranan akan bazai fadima government zancen zuwan Widad ba, daidai iyanan maganan ya tsaya sanan mutumin yace "wanan shine evidence daya tabbatar mana da cewa ana kawo yara nan gidan baka sanar mana da zuwan su, kai kanka kasan u cannot deny cewa wanan muryanka ne dan muryanka ne Dr, let's go to the next" mutumin yasakemai playing wani voice note inda yara ke kuka sosai suna cewa Waleed yay raping nasu bayan yamusu dukun bala'i, wata harda cewa allura yamata sanan yacire kayanshi yahau kanta, at this point saida hawaye yazuboma Waleed da sauri ya ijiye hannayenshi kan table, shivering hannayenshi suka shiga yi sabida tashin hankali, ahankali yamika hannayenshi dake shivering yadauki file din dake rawa sosai a hannunshi kaman zai fado kasa tsabagen yanda hannunshi ke rawa, kufcewa file din yayima daga hannunshi yafadi kan table hakan yasa officials din suka mimmike tsaye babban su yace "we don't have all day, I advice you to cooperate inba hakaba akwai consequences, we are going outside zaka kira security all yaran gidan nan needs to come out cus we are moving them out to a safer home" yay maganan suka bude kofan office din suka fito, ganin sun fito basu ganshi ba yasa daya daga cikinsu yadawo cikin office din ya tarar dashi azaune kaman yanda suka fita suka barshi hakan yasa yace "Mr Waleed kaifa muke jira, stand up and accompany us to the hostel we need to comfirm the case of rape da'ake accusing dinka with da maltreatment and many more" mutuwar zaune Waleed yayi because lokaci daya kanshi became so dump that he could not even think straight anymore yakuma kasa tashi dagakan kujeran saida mutumin ya maimaita mishi maganan sanan ya iya tashi ya bisu.



Kai tsaye hostel din mata sukayi suka tsaya agaban gate din hostel din, Mama Iyami ce tafito idanun Waleed kadai ta kalla tagane da matsala sabida yanda sukai jajir, ahankali Waleed da da kyar yake magana yace "call everybody Mama Iyami, kowa yafito waje" gyadamai kai kawai Mama Iyami tayi ta shige hostel dinsu, Baba Mani ne yazo Waleed yafadimai shima afito da kowa, kafin kaceme ancika filin gidan marayun makil da yara da manya ana hayaniya ga staff masu kulada yaran suma duk sun fito kowa dai yafito banda security dake gate danacikin asibiti.


Gyaran murya babban cikinsu yayi yace "Good morning beautiful ladies, young children, and the gentlemen, as you all know we are the officials daga ministry muke, Ministry of Women Affairs and Social Development, turomu akayi, we are sent in here by the government to carry on some investigation on this orphanage inaso kubamu hadin kai karkuji tsoro sabida u all are safe hakkin mune mukula daku, munsami information from avery good source, labari yasami ministry dinmu akan you girls, yaran matan orphanage dinan, wato yan matan gidan marayun nan are being molested by Mr Waleed wato mai gidan marayun ku wanan!" yanuna musu Waleed in disgust, jikake wajen tsit kaman ruwa ya cinye kowa, mutumin yacigaba. "ku saurara there's absolutely no need to panic as we are here to save you girls, munzo mu ceci rayuwan kune, but bazamu wato we can't save you unless you help us to ease our work by raising your head so that we can identify who and who were molested by Mr Waleed, karkuji tsoro ko kiunyan kowa, inkun boye bazaku boyema Allah ba, ku kaddara mu dinan dauki ne Allah yaturo muku dan mu ceci rayukan ku, so ladies please raise your hands if you've ever been molested by Mr Waleed, inhar Dr Waleed yataba miki fyade, yay amfani dake koaina ne kawai kidaga hannu dan musan dake, I assure you all u are safe dan zama mu maida kowa wani gidan marayu ne so babu abinda zai iya muku kawai kudaga hannu" mutumin yay maganan cikin kwanciyar murya, ahankali wata yarinya ta daga hannunta nai suna Hassana sama saikuma tafashe da kuka ta duka kasa tarufe fuskarta da hijabi tace "Dr yasha min fyade har office dinshi ke kirana" tafashe da kuka da sauri watama ta daga hannu, a take yan mata takwas duk sukahau kuka kan cewa Waleed yamusu fyade kowacce da kalan labarinta Waleed nemar waje yayi ya zauna as his legs could no longer hold him yanda yagan student sun daga hannu, yaran da yakula dasu baijin sunma taba zuwa office dinshi ba amman yau suke daga hannu suna cewa yamusu fyade, daman haka shairi yake ajiki abinda bakasan hawaba bakasan sauka ba ace kayi tunda yaje in his life banda Ilham baitaba kwanciya da wata mace ba amman yau yaran dayamusu komi, da yake aiki morning and night tirelessly just to give him happiness and a proper life harsu takwas ke cewa ya musu fyade, daurewa yayi iya dariya yahana kanshi hawaye yahana kanshi kuka yadago kai yana kallon yan matan d'a har lokacin sunki hada ido dashi kuka suke kansu akasa.

Mama Iyami datakasa hakuri ne maganan na cinta tawani irin daga murya tace "na rantse da Allah, na rantse da zatin ubangiji na, wlh wlh Waleed bazai taba iyama mace fyade ba, yarone Waleed natsasse da zan shaida ko a ina" da sauri Baba Mani yace "kuji tsoron Allah, wanda yamuku alkhairi bakwa mai shairi ba, sanan kutuna akwai ranan gobe kiyama, hakkin bawan Allah nan zai kamaku wlh, kuma Allah baya yafe hakkin wani saidai idan shine yace ya yafemaka, mesa zakumai shairi eh"? Kafin suyi magana wasu staff guda uku sukace. "komu nan mun taba kamashi da wasu dalibai a motarshi" juyowa Waleed yayi ya kallesu da sauri Baba Mani da Mama Iyami sukace karyane! Hayaniya ne ya kachame awurin Mama Iyami ta zubama staff din da yama Waleed shairi ta chakume shi tace "me yaron nan yamuku da zakumai shairi eh? Maiya muku maiya muku kukemai wanan kazafin?" chaaa wajen yadauki surutu, cikin fushi babban mutum din cikin officials din yace "silent!" shiru akayi duk aka juyo ana kallonshi sanan yace "direbans on the car" kunna motoci direban yayi, mutumin yace "yaran nan gabaki dayan ku kuwuce ku shiga mota, ministry yabada order akaiku a safer orphanage, staff duk wanda yabisu job offer dinku is intact, wayanda kuma are not interested can go, amman dai yaran kuwuce, kaikuma kuje kutaho da all yaran hospital, the whole orphanage should be evacuate, ko mahaluki daya baza'a bari ba, zamu kulle gidan we are shutting it down" ahankali Baba Mani da Mama Iyami suka tsaya abayan Waleed, Baba Mani yace "muba butulu bane, likita kadauki wanan amatsayin kaddara"








Ahankali Nura shima yazo ya tsaya bayan Waleed yace "nayi imani da Allah sanan na yarda cewa ubangida bazai taba iya aikata wanan mummunan halin ba da abu akasa, na wuce 18yrs ko ayance inada yancin kaina inada ikon nace bazan bikuba kuma baku da yanda zakuyi dani so I stand with ubangida na dayamin komi" yay maganan yana dafa kafadar Waleed takowa shamsiyan dayakeso tazo ahankali tace "Allah zai sakama Teacher, na zauna gidan marayun nan ko bangaren mata baka taba shigowa kai kadai ba saida izinin Mama Iyami, sanan saita sanar damu cewa Dakta zai shigo mu gyara sanan zasu shigo tare yay kome yazoyi yagama duk tana tsaye tareda shi, Hassana, Rukayya, Farida, Hauwee, Bushira, Laila, Adama, Kabira, Razika kuji tsoron Allah, flat dinmu daya, daidai dasau daya bantaba ganin yanayinku ya chanza ba balle har adanganta shi da anmuku fyade, inkun gaji da gidan saiku tafi amman basaikun ma bawan Allah nan shairi b..... " "shut up there" babban cikinsu ya daka mata tsawa daidai lokacin antaho dasu Widad da kowa nacikin asibitin harda su nurses da Dr, mutumin yace "listen inhar kawuce ko kakai 18yrs you have the right to choose, ko kubimu akaiku safer orphanage kokuma kuyi gate kufita kuyi duk duniyan dakuka ga daman, as for this young folks dabasu kai matakin kansu ba they're all coming with us, now move to the car" yay maganan yana nuna musu marcopolo da aka bubbude, ahankali ake tafiya yara na shiga manya na shiga staff ma na shiga, mutumin ya juya ya kalli wayanda suka kawo daga asibiti yace "ku shiga mota, Dr kukai patient dinku mota" da sauri Dr yace "what's happening here" tsaki mutumin yaja ya kalli wanda ke kusadashi yace "sa yan asibiti cikin motan" kama yan asibitin ya shigayi yana kaisu mota Widad na tsaye tana zaro ido tana kallon kowa dan bata taba ganin mutane da yawa hakaba, kuka tasaki ahankali, mutumin nadawowa yazo zai kama hannunta wani irin wawan ihu ta kwara da saida Waleed yajishi har cikin kirjinshi mutanen wajen suka taushe kunnuwansu dan Widad akwai murya, tsaki mutumin yaja yace "are you stupid zaki fasamin dodon kunne ne let's go" makemai kafada tayi tana kuka sosai tana komawa baya tana kalle kalle, cikin fushi Mama Iyami tace "itama bazata biku ba ai tawuce 18yrz wanan so akyaleta" wani irin kallonta officials din sukayi ta daure fuska tawuce tai wurin Widad data makale abango tana kuka sosai, anatse Mama Iyami tace "ke baturiya ishuru nan ga oga chan je wajenshi tunda kema bakiso kibisu ki tsaya abayanshi, tai maganan tana mata pointing Waleed" bin hannun Mama Iyami tayi da kallo tana kuka, Waleed datagani zaune kanshi akasa yasa dawani irin gudu tai wajenshi tana zuwa batai wata wataba tafada kan jikinshi tasaki kuka tana nunamai officials din da hannu, tunda ya zauna akasa dazu yakasa dago kanshi sai akanta, yanayin idanunshi data gani yasa ta sauka daga jikinshi da sauri tana leka fuskarshi, saikuma takara fashewa da kuka duwatsun wajen ta kwasa dan yanayin shi data gani tasa tagane wayanda sukai harassing nata ne sukai mai shima, da sauri ta mike zata wurga musu dutse chak taji an kama hannunta da sauri tajuyo, da Waleed suka hada ido girgixa mata kai yayi hakan yasa ta zubar da duwatsun tasake fashewa da kuka tana wani irin kallonshi.



Loda yan gidan marayun akayi suka cika marcopolo fam, wayanda suka tsaya da Waleed are just mutane 8, Baba Mani, Mama Iyami, Nura, Shamsiya, sai staff dinshi guda biyu sai Widad, shi Dr Ayo bacin rai yasa ya shige motarshi yabar gidan marayun, cikeda rashin mutunci baban su yazo gaban Waleed yace "all set you have lessthan a minute kabar gidan nan kaida fadawan ka, and mind you Mr Waleed you are advised not to leave the country or the state dan zamu iya nemanka at anytime" ganin ko motsi yakasa har lokacin Baba Mani da Nura suka kama hannunshi suka mikar dashi ahankali, da kyar Waleed ya iya standing on his feet Widad sai kallonshi take tana kuka gani take kaman anmishi wani abune ko mugayen nan sunmai duka ne, ahankali ya kalli Nura yace "je office dina ka daukomin car keys, da keys din wani mota a garage dazaku dauka" gyadamai kai yayi da gudu yatafi hawaye na zuban mai bashi akama shairi ba but he wanna cry for Waleed, dan dariya mutumin yayi yana kallon Waleed yace "ahaka kaman bazaka iya abinda akace kayi ba, da farko da aka kawomana case din ni kaina na musa halinka ne not u till lokacin da aka kawo evidence nagani" dan murmushi da za'a kira murmushin ciwo Waleed ya sakinmai, ahankali yace "I have just 1 request please, badanni ba ku kaisu good orphanage da za'a lurada su da kyau dan most of kananun yaran nan have medical condition" tabe baki mutumin yayi yace "you don't have to worry about that, sabon orphanage fill zamu kaisu, infact sune first set of yara da zasu fara shiga orphanage din, jiya jiyan nan akai commissioning orphanage din, sunan gidan marayun ARHAM DAN MALAMAI ORPHANAGE HOME AND HOME OF THE DISABLES wanda wani matashin arziki yabude mai suna ARHAM ABDALLAH!!! ba Waleed kadaiba hatta su Nura da zuwanshi kenan wajen dasu Baba Mani saida sukaji wani iri, murmushi Waleed yayi yace "inhar Arham ne mai gidan marayun then I can relax hankalina ya kwanta dan nasan waye Arham yaran nan zasu samu kulawa daya dace" "Allah ka sakama Waleed, Arham bamu yafe makaba! Cewan Mama Iyami da baya iya shiru, murmushi Waleed yasake yi da clearly za'a kira data dariya ya karbi key mota daya daga hannun Nura sanan yace "je garaj ka dauko mota ka kwashi dukanku zan tura maka address din inda zaku tawaya" da sauri Nura yatafi ya dauko mota ya yadawo sienna ce motar dayake ya iya tuki dan Waleed na yawan basu mota, ahankali yakalli su Baba Mani da Mama Iyami data jona Widad suna kuka sosai da wani irin tausayi Waleed din taji yana bata yace "ku shiga mota kutafi zan biyoku" Baba Mani ne yafara shiga gaba itakuma Iyami ta shiga baya Shafa ma haka, ahankali yajuya ya kalli Widad dake kuka sosai yawani irin daure dan baiso tasashi kuka yace "enter d car Saheeba" makemai kafada tayi tana kallonshi tana kuka, lumshe ido yayi da karfi sanna ahankali yace "please get in karki sani surutu" ganin yanda yake yasa Shafa tafito hannun Widad dake tutturje mata takama ta shigar da ita mota tana kwala uban ihu tana kallon Waleed suka zazzauna, sanan staff din suka shiga seat din tsakiyan motan, ahankali Waleed yarufe musu kofan yace "kutafi" Nura yaja motar sukabar wajen sanan batare daya kalli security ba yadaga kafanshi ahankali yafara tafiya yaje har inda motarshi yake pake ya shiga, "oya oya you are wasting our time " cewan official din, ahankali yadaukey motar yasaka ya kunna motar ahankali yaja motar yana kallon marcopolo da yaranshi ke ciki suna kallonshi kananun namai bye bye, da sauri ya dauke kai, gate yayi yafito yanaso yama security magana kan ya sallamesu amman yakasa dan kuka zaiyi yawuce kawai yay hanyar gida baima gadi da kyau dan duhu duhu yake gani.




Ikon Allah ne kawai ya kaishi gida lafiya, parking yayi yafito daga motar yay flat din Ammi da sauri zuciyarshi namai nauyi tana wani irin rawa da hayaki, bude kofar falon yayi ya shiga baima tsaya maida kofan ya kulle ba yay stairs da sauri ganin Ammi bata falo, ahankali yabude kofar dakin Ammi ya shiga, Ammi na zaune kan doguwan kujeran dakin tana duba wata takarda tana sanye da shiga irin ta alfarma, jin an shigo dakinta ba sallama yasa ta dago kanta, hada ido sukayi da Waleed, ganin yanayin idanunshi yasa ta tsareshi da ido, baki Waleed ya bude cikeda zuciyanshi datamai wani irin nannauyan nauyi cikin irin sigan nan da yaro keyi idan zaikawoma mahaifiyar shi kara idan an cuceshi awaje yace "Am.......m...." kasa maganan yayi tsabagen yanda zuciyanshi ya kumbura kawai yataho dagudu yawani irin fada jikinshi Ammi yadaura kanshi kan kirjinshi yafashe da kukan da bata tabajin Waleed yay irinshi ba, cikin kuka sosai yace "Ammi mutuwa zanyi, Ammi daman haka akeji in aka maka shairi and bakada wata hanya dazaka nuna shairi aka maka ba gaske bane? Ammi na dan Allah nataba raping any yarinya tunda kika haifeni? Ammi tayaya zanyi raping mata ba daya ba, ba biyu ba, har guda takwas, Ammi sunce I rape 8girls" yawani irin fashe da kuka Ammi could feel yanda jikinshi ke bari tanajin yanda zuciyanshi ke bugu, cikin kuka sosai yace "Ammi please don't let them take my orphanage from me, this is what I dedicated my life to, Ammi inason gidan marayu na with every part of my life, Ammi kinga king....." yakasa magana sai kuka, kasa jurewa Ammi tayi dudda tana fushi dashi sosai, dagoshi tayi daga jikinta takai hannunta kan fuskarshi ta sharemai fuskan shi tace" Waleed menene? Calm down kamin magana da kyau, suwa suka maka shairin rape"? Hannun Ammi dakekan fuskarshi ya rike gam yace "Ammi please tell me the truth am I a bad person, kinga kin sanni sama da kowa, menama Arham? Ammi what have I done to Arham? Menamai? Arham yabude gidan marayun shi yasa an rufemin nawa, sanan ya kwashemin yaran gidan marayuna duka, yasa akamin shairi da kazafi, Ammi my heart is bleeding" kasa jure yanda Waleed ke kuka Ammi tayi duk juriyanta saitahau kuka dan her heart was shrinking dudda bataji labarin nashi in details ba but she clearly understands abinda Waleed keso yafada mata, cikin wani irin muryan so da tsantsan tausayi tace "Waleed Arham ne yay hurting naka to this extend"?
[22/10, 21:33] Aishat Muhammad: 💫 _TWO DIFFERENT WORLD_💫






✍️ M SHAKUR








Gyadama Ammi kai yayi yana wani irin kuka, yace "Ammi wai nai raping mata guda takwas, Ammi nataba ma any mace fyade eh Ammi?" girgiza mai kai Ammi tayi tanajan majina trying tahana kanta kuka ta girgixa mai kai takai hannayenta kan fuskarshi tana sharemai hawayen sanan tai cupping face nashi tace "Waleed nina haifeka nakuma raineka I know who is my son, nasan what you can do and wat u cannot do, Waleed nasan cewa bazaka taba yima yara mata fyade ba, bazaka tababa, Arham ne yamaka shairin nan kuma yama kanshi, zakaran da Allah ya nufa da chara ko ana ha maza ha mata saitayi, kadena zubar mai da hawaye come here Waleed dina" Ammi takama kanshi ta daura akan kirjinta tana bubbuga bayanshi tana wani irin kuka mara sauti hawaye, tamafi Waleed jin ciwon abinda ya samai, but yanzu he should calm down first yay shiru tukunna kafin taji full labarin abinda yafaru, takai almost 20min lallashin shi take, jinshi shiru yana sauke ijiyan zuciya ahankali yasa tagane bacci yayi ahankali taja cinyarta ta tashi tsaye tana rikeda kanshi a kirjinta kaman dan jariri sanan ta kwantar da kanshi ahankali kan kujeran tana kallonshi idanunshi sun kumbura sosai sabida kuka fuskarshi yay ja, same da lips dinshi dayay jajir sabida tsabagen kuka, tashi tayi ahankali tadauko bargon saman gadonta tadawo ta lullube shi da bargon sanan tadau wayarta tabude kofar dakinta tafita daga dakin kirjinta na tafarfasa, sauka tayi kasa tazauna kan dogon kujeran ta shiga contact dinta number Mama Iyami ta nemo tai dialing number, ringing daya Mama Iyami ta dauka, Mama Iyami zata fara surutunta Ammi ta tsareta tace "please Mama Iyami, abinda nakeso kawai shine ki sanar dani maiya faru banson surutu kaina ciwo yake sosai, ina jinki" ahankali Mama Iyami ta shiga mata bayanin duka abubuwan dasuka faru har zuwa kan address din da Waleed yatura musu cewa yanzu hakama suna gidan, shiru Ammi tayi duk tana jinta sanan ta sauke ijiyan zuciya tace "ok nagode zansa akawo muku kayan abinci sabida kudinga girki" "to Hajiya mun gode Allah saka da Alkhairi, sanan Allah ya fitar da Waleed ya wanke shi daga wanan shairin" katse wayan Ammi tayi ranta na boiling takira Mom, tana daukan wayan tace "kizo gida yanzun nan" katse wayan tayi direct takira number vice president din Nigeria Osijoban.


Ringing daya, biyu ya dauka yace "Hello Hajiya" "don't call me Hajiya Osijoban" Ammi tafada da fushi sosai dan zuciyarta tafarfasa yake sosai tace "after all that I've done for you, banji kyashin baka all kudaden dakake bukata ba for you campaign, because my late husband kafin yarasu consider you his close one nima haka na dauka shine da ranka da lafiyan ka har alakama d'ana shairi sanan a kulle mai gidan marayu kayi shiru, no

Please Login or Register in order to submit comment