think am in love with her? Murmushi ya saki tare da fad'in you will leave her as my house girl not as my wife course I won't accept you as my wife never ever, ko manyan mata ban zaba ba, balle ke karamar yarinya mara kunya, tsaki yaja tare da k'ara rufe ido yana fad'in gaba d'aya ta shigo cikin rayuwata tasa na Fara abunda Banyi, tasa na Fara nonsense tunani, gaba d'aya ta shigar min rayuwa, dama an d'aura mata auren yasa mata HIV din mara kunya May be za tayi hankali, ni bamma yarda bashi dashi ba, domin daka ganinshi idonshi ya bud'e Sosai
Haka najeeb yaita tunani tare da neman hanyar dazai kuntata ma ibtisam wanda za taji ta tsani kanta da komai....
Shigowan Najwa ne yasa najeeb din kallon kofar d'akin, ganin Najwa ce yasa ya kauda kai gefe tare dajan tsaki mara sauti
Najwa zuwa inda yake tayi tahau kan jikinsa tare da kwanciya akanshi, zaiyi magana tasa bakinta cikin nashi tare da kissing d'inshi, tsotsan bakinshi take tana had'awa da lebenshi tana saki Tana kamo harshen shi, tana tsotsa tana saki
Tayi wajan minti biyar tana haka sannan ta cire bakinta cikin nashi, tare da furta mishi Kalman am so sorry plz
Najeeb ido ya lumshe alaman ya sauko kenan, ganin haka Najwa ta Fara shafa Mai jiki tana fad'in I love you so much my guy najeeb..
Idonshi na lumshe bai bud'e ba, yana dai sauraranta, lokaci d'aya ya bud'e ido tare da fad'in am hungry, d'agashi tayi tare da fad'in muje muci abinci nima yunwa nake ji Sosai
Najeeb yace Nop just wait for me am coming, fita yayi tare da nufa kofar d'akin ibtisam ya fara Mata nocking
Ibtisam dake kwance tana faman rawan sanyi Tana jin nocking d'inshi amma ta kasa tashi, ita tsoro nema ya kamata, domin ita yanzu a duniya tsoran rashin imanin da NAJEEB ya mata gaba d'aya ya kamata, domin tayi mugun tsorata da irin abunda yayi mata, ta tabbata zai iya aikata komai
Najeeb jin ta'ki bud'e kofar yasa ya koma ya d'auko wani key
ibtisam da taji ya daina nocking din tashi tayi dakyar ta k'okarin tahu gadon d'akin ta kwanta Aiko ya bud'e ya shigo, Waigawa tayi da sauri..
Cikin zafin rai Yace oh dama kina jina kikai Banza dani?
Ibtisam kasa magana tayi domin bakinta rawa yake mata
Lokaci d'aya ya kalli fuskanta dake a kumbure, ga ciwon dake gashinta ido ya kura mata yana kallonta.....
Lokaci d'aya kuma yayi tsaki tare da fad'in am hungry Ina son abinci, and Najwa bata cin irin abincin mu, balarabiya ce make sure ki Mata irin nasu, yanzu nake so ban son bata lokaci
Yana k'okarin fita yaji muryanta tana fad'in bazan iyaba bani da lafiya
Najeeb tsayawa yayi cak tare da kallonta, yace I don't care, this should be d first and d last da zan k'ara saki Abu kice min bazaki iyaba, make sure kin kammala abunda na saki nan da 1hr course I can't wait for long...yana fad'in haka yayi waje abunsa ya barta nan
Ibtisam kuka ta saka, lallai babu mutun mara imani da tausayi a duniya irin NAJEEB, bata taba ganin mara imani ba sai shi.
Jikinta na ciwo ga jiri jiri Tana ji haka ta fita tayi kitchen ta d'aura abinci Kala biyu, d'aya nashi daya na Najwa wanda ita ibtisam bata san ko ita wacece ba, itama kanta ibtisam din yunwa takeji amma bata tunanin zata iya cin wani abu, tana kitchen Tana jiyo maganan mace a falon ita da NAJEEB suna magana, Koba ta tambaya ba tasan shida wacce ya kira Najwa dinne a falon suke fira
Ibtisam cikin lokaci kad'an ta gama inda ta fito da abincin tana jin jiri kaman zata fad'i, tunda ta fito Idan Najwa ke kanta, ta rasa dalili gaba d'aya bata son ibtisam din
Ajiye abincin ibtisam tayi tare da k'okarin yin gaba
Najeeb yace hey come back
Ibtisam tsayawa tayi cak tare da dafe kanta Tana sauraran Mai zaice Mata
Yace zoki zuba mana
Ibtisam bata ce komai ba sai juyawa da tayi dan ta zuba musu kaman yanda yace, zuba ma Najwa indomie tayi wanda shine ta dafa mata dan tasan kowa nacin indomie, shiko najeeb jallop rice tayi mishi ta zuba Mai, ta d'auko abincin zata Kai musu inda suke idonta gaba d'aya ya rufe ta fad'i tayi k'asa.......
Read and leave it, dnt share to anyone*IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI*
*WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN*
3138831065 Firstbank Maryam Alhassan
*SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY*
*KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI*
Da sauri najeeb ya tashi ya nufeta tare da d'agota yana jijjigata tare da kiran sunanta ibtisam ibtisam...... Cire mata hijab din dake jikinta lokaci d'aya yaji jikinta zafi dau kaman garwashin wuta, jin jikinta zafi Sosai gata a k'asa a sume yasa ya d'auketa cak da sauri yayi d'akinshi da ita inda ya kwantar da ita akan gadon d'akinshi ya shiga toilet da sauri ya jik'o towel da ruwa yazo ya d'aura Mata a saman gashinta, jin ruwan jikin towel din yasa ta sauke wani irin ajiyan zuciya alaman ruwan yasa ta Farfad'o daka sumar da tayi
Idonta na lumshe bata bud'e suba.
Najeeb ido ya k'ura mata yana kallon fuskanta, mamaki yake a Ina taji wannan ciwon a goshinta Wanda ya kumbura mata fuska haka??
Tashi yayi ya kowa falo inda yaga Najwa na faman sintiri domin ita Tana bukatar sanin wacece wannan wanda taji ya kira da ibtisam dinnan, ita abunda ta Sani tasan dai ba kanwarshi bace, domin tasan inda sister dinshi ce zai fad'a mata, toh who is she????
Najeeb kallo d'aya ya mata tare da kauda kanshi, d'aukan wayarshi yayi inda yayi dialing number din Dr akan yazo gida emergency, Bayan ya gama waya da Dr din yace mishi ga shinan NAJEEB ya kashe wayar
Har ya juya zai koma ya tsaya tare da waigowa ya kalli Najwa yace ki kwashe wannan abincin daya zube mana
Najwa kallonshi tayi ganin fuskanshi babu wasa yasa tace toh
Najeeb ciki yayi, koda ya koma ganinta yayi tana bacci tare da kudun dune jikinta alaman sanyi takeji sosai, ido ya kura mata wanda yau shine rana na farko daya ganta haka, jikinta babu hijab domin ya cire mata rigace top a jikinta wanda nononta da bata saka brezia ba suka ciko rigan, yayi wajan minti uku yana kallon kirjinta Kafin yayi k'asa wanda skirt ne a jikinta dogo, a hankali ya lumshe ido, jin k'aran wayarshi yasa ya d'auka ganin Dr ne yasa ya fita har zai wuce kuma ya tsaya ya kalli kofar d'akinta Kai tsaye ya koma ya shiga tare da nufa wajan wardrobe d'inta ya bud'e wani hijab ya d'auko ya fito tare da komawa d'akin da take yasa mata hijab din
Bayan ya gama saka mata sannan ya fita, wajan Dr din ya nufa inda ya ganshi a falo Najwa kuma na zaune fuska a d'aure tadai kwashe abunda yace ta kwashe daka wajan
Kallon Dr yayi tare da fad'in Dr plz muje
Kai tsaye Dr din ya shiga inda ya iske ibtisam na bacci, wayar NAJEEB ne ya fara K'ara wanda ya duba yaga Mai kiran daka inda yake aiki ne, dole ya fita tare da d'aukan wayar, yayi wajan 5mnt yana wayar sannan ya shigo d'akin cikin bacin rai, tare dayin dana sanin d'aukar wayar domin neman gaggawa ake mishi, a office
Najeeb kallon Dr yayi tare da fad'in Bari in tasheta
Dr yace inaga asibiti zamu wuce da ita, domin fever take Sosai jikinta akwai zafi, muna bukatar Ayi mata tests musan maike damunta
Najeeb yace OK kaje yanzu zan kawota, Dr yace why ka Bari muje tare mana
Najeeb yace Nop just go, yanzu zan fito zan tawo da ita
Dr yace OK, tare da fad'in ka kawota da wuri domin daka duka alama tana jin jiki Sosai
Najeeb ba komai bane yasa ya'ki yarda tabi Dr d'inba sai dan baiso ya taba ibtisam amma yasan duk da ana nemanshi emergycy a office inya kaita hospital din daukanta za'ayi a Keken marasa lafiya tunda kaman bata san inda kanta yake ba, Najeeb kaya yasa cikin sauri yana gama shiri ya d'auketa Kai tsaye yayi mota da ita, Najwa dake falo Abun ya d'aure Mata Kai, gashi taga najeeb cikin shiri wanda hakan ya tabbatar Mata da airport zashi, ranta taji ya baci
Shiko NAJEEB saka ibtisam yayi a mota ya tada sukai hospital din, daukanta akayi akai ciki da ita cikin abun tura mutane.
Najeeb yaso ya shiga amma Anata kiranshi a office Wanda yasa dole ya wuce da niyan zaije ya dawo
Ita kam ciki akai da ita inda aka fara dubata, tare da Mata taimakon gaggawa
Najeeb kam tuk'i yake yana tunanin maiya sameta? Shi babban abunda yafi damunshi ya akayi taji ciwo a goshinta? Kodai ita taji ma kanta da gangan? Kai no taya mutum zaiji ma kansa ciwo, kai no way akwai wani dalilin dai, but Zan bincika inji
Koda ya k'arasa airport Kai tsaye ya shiga inda yaje ya tadda abunda ya jagula Mai lissafi domin wai wanda zai tashi jirgi zuwa k'asar Spain yana hanyar zuwa airport yayi accident shine aka kira NAJEEB, haka dole ya zauna badan yaso ba, sai dai Dan babu yanda zaiyi, dan tsaki yayi tare da kiran Najwa
D'auka tayi tace hello
Najeeb yace Najwa zani Spain right now am in airport....
Katseshi tayi da fad'in inzo ne mu tafi tare?
Najeeb yace no, tare da fad'in ina son kije hospital din da ibtisam take kiga ya jikinta yake sannan ki dinga zuwa Kafin in dawo kar a barta ita d'aya
Najwa tace why? Mai yasa zani
Najeeb yace saboda na saki
Najwa tace plz Najeeb nifa I hate that girl....
Baiko tsaya ya gama sauraranta ba Ya kashe wayarshi tare dajan tsaki, kiran Dr din yayi amma baiyi picking ba, ya kirashi wajan sau uku ba'a d'auka ba, dole ya tashi ya shiga cikin jirgi badan yaso ba
Lokacin Tashin jirgin nayi ya d'aga suka bar k'asar
Ibtisam kam gaba d'aya bata san inda kanta ke mata ciwo ba, an saka mata drive, lokacin da ruwan ya k'are a lokacin ta farka tare da bud'e ido da yake mata dishi dishi, ganinta a asibiti yasa ta k'ara wage idonta tare da tunanin maiya sameta? Lokaci d'aya ta Fara tunawa sai kuma ta saki kuka Sosai
Dr ne ya shigo cikin d'akin inda ya kura mata ido tare da fad'in ta daina kukan ta fad'a mishi inda yake mata ciwo, cikin harshen turanci yake maganan
Dakyar ta samu tayi shuru tare dayi ma Dr bayanin yanda jikinta yake mata zafi, da kuma rad'adi, ciki harda kafafunta dake mata zafi.....
Bayan ta gama fad'a mishi Dr din yace anyi sex dake ba tare da kina so bako? Right
Ibtisam shuru tayi tana jin nauyin bashi amsa
Yace what I mean anyi raping d'inki ne??
Ganin bazata iya bashi amsa ba, yasa ta kwanta wanda ya danna wani abu saiga wata Dr ta shigo ita da nurse Wanda duka turawa ne
Kallon Dr din yayi tare da fad'a mata yana son ta duba ibtisam domin yana tunanin anyi raping d'inta ne
Dr din duba ibtisam tayi, taga anji mata ciwo, kallonta tayi tare da fad'in how many guy sukai raping d'inki? Sannan kin zubar da blood lokacin da sukai miki hakan?
Ibtisam cikin kuka tace ba raping d'ina akayi ba, Dr din ta kura mata ido, tare da fad'in that mean anyi sex dake da karfi??
Ibtisam shuru tayi ganin haka yasa dr din tunanin tunda tayi shuru hakane, nan dai aka fara bata magani, ta farasha
Kwananta Biyu babu wanda ya le'ko dama batai tunanin NAJEEB zaizo ba, tama gode Allah daya kawota hospital din tunda gashi yanzu ciwon kafar da takeji ya daina, da kuma ciwon kai wanda duk stress ne yasa take jin hakan
Kwanan ibtisam hud'u a hospital din, sune suke bata abinci, domin suna bama patient d'insu abinci a hspt din, duk cikin kudinku ne kuke ci
Gaba d'aya babu abunda ke damunta yanzu ta warke tayi garau abunta, har yau da Dr yazo ta buk'aci ta koma Gida, domin a gobe zata koma Nigeria, Dr ya dubata babu wani matsala inda aka bata magani Wanda zata dinga sha, ta ro'ki Dr akan yasa a kaita gida domin bata san hanya ba, gashi bata da kud'i, hakan ko akayi Dr yace tazo a kaita tare da fad'in mai takeyi gidan pilot NAJEEB?
Ibtisam tace ita sister d'inshi ce, domin bata son dogon tambaya balle harta dan ganta NAJEEB da sunan mijinta, tir Allah ya kyauta ta fad'a cikin ranta
Dr yace muje koh, koda suka fito suna tafiya dr na baya ita Tana gaba, kabir dake zaune domin yanzu yakan zauna sai dai bai cika magana ba, kawai yaga ibtisam da sauri ya tashi tsaye yana goge idonshi, fita yayi da sauri amma koda ya fita Bai ganta ba, abun mamaki ya bashi kodai imagination ne? Kai dole inbar k'asar nan yau ko gobe bazan iya zama a nan ba, gwara in koma Nigeria domin in banga ibtisam ba akwai matsala Sosai
Zama yayi a wani kujera dake wajan tare da d'aura Hannu akai
Ibtisam kam Dr yaba driver ya kaita gida, koda suka k'arasa ibtisam ta ro'ki driver din akan yayi hakuri ya jirata ta dibo kayanta ya kaita airport
Driver din yace OK
Shiga cikin gidan tayi Kai tsaye bata ga kowa ba, hakan yayi mata dad'i tafiya take a lambo kaman barauniya, harta isa d'akinta inda ta zuba kayanta cikin akwati tare da saka jallabiya ta canza kaya ta yafa gyalen jallabiyan ta d'auki su passport d'inta tayi waje, kai tsaye motar ta shiga driver din ya kaita airport tare da sauketa
Shiga tayi inda taga wasu kujeru masu kyau ga sanyi wajan, dan gobe ne tafiyanta kuma jirgin 10 zata hau, ibtisam dai a nan ta kwana, sannan harta sallah a nan tayi, duk da turai ne babu ruwan wani da wani amma sunyi mamaki da suka ga tana sallah a nan, wasu harda daukanta video
Koda Dr ya dawo ciki yaga KABIR zaune shi d'aya, dr mamaki abun ya bashi, ta wani gefen kuma dad'i yaji daya ganshi haka, kenan shida kanshi ya tashi harya fito yazo nan ya zauna
Dr yace wow badai kaika fito da kanka ba??
KABIR ya d'ago tare da sakin murmushi yace nina fito da kaina, na gaji da zama a nan ina bukatar in koma Gida
Dr murmushi yayi tare da fad'in tashi kayi tafiya mu gani
Tashi kabir yayi yana dingishi domin inmai karatu bai manta ba, sanda yayi accident k'arfe ya bula Mai k'afa Wanda shine yasa yake d'ingishi
Dr yace kafarka har yanzu tana bukatar samun kulawa
KABIR yace eh, but ni kawai Ina son a sallameni, zanci gaba da kula dashi inna koma Nigeria
Dr yace ya Bari ya k'ara kwanaki Kafin a sallameshi
Amma KABIR ya dage akan shifa dole gida zai koma, so yake a sallameshi
Dr yace OK za'a sallameshi amma yayi hakuri nan da kwana biyu
Haka kabir ya amince badan yaso ba
Koda su hafsat suka zo asibitin da mamanshi da kaninshi, sunyi mamaki da suka ganshi ya fito hakan kuma yayi musu dad'i Sosai
Hafsat kallon kabir tayi cikin so da kauna, tace sannu ya jikin naka?
KABIR bai kalleta ba, ya amsa da lafiya kalau, Alhmdlh, jiki da sauk'i
Mamanshi zama tayi kusa dashi tana fad'in kaika fito ko fito dakai akayi?
KABIR murmushi yayi tare da fad'in dakai na, nah fito, domin naji sau'ki yanzu so nake ma in koma Gida, na gaji da zama a nan, ina son in koma inje inga mahaifin ibtis......
Sai kuma yayi shuru
Hafsat wani irin hawaye ne Mai zafi ya zubo mata, da sauri tasa hannu ta goge domin karsu gani
Maman Kabir tace KABIR bazaka koma ba har sai ka warke, domin bazan bari kayi wasa da rayuwarka ba, kasan lafiya shine komai, dan haka dole ka nemeta
KABIR shuru yayi ba tare da yace komai ba, lokaci d'aya kuma ya tashi yana dingisawa tare da shiga cikin d'akin da yake danya kwanta, koda ya shiga ya kwanta akan gadonshi na marasa lafiya, ba komai yake ba sai tunanin ibtisam, wani irin hawaye Mai zafi ya zubo mishi. Lallai Kabir yana son ibtisam Sosai, Abu mai wuya ne kaga namiji yana zubda hawaye, amma gashi akan son ibtisam yanayi, lallai so dafi ne, sannan shi so baya tsufa, duk girman mutum ko kankantarsa yana kamashi, shi so babu ruwanshi
Hafsat kam zama tayi a nan inda kabir ya tashi, mahaifiyar kabir ta lura da hafsat, irin halin data shiga.
Nan ta zauna ta Fara fad'in hafsat ina son kiyi hakuri dan Allah, shi rayuwa komai Mai wuce wane, Idan kikai hakuri komai zai wuce insha Allah
Hafsat dai bata ce komai ba, domin ita da kanta tasan son maso wani takeyi, domin so d'aya dai KABIR yaba yarinyar da yake so
Washe gari wani irin sanyi ibtisam keji ga yunwa, amma haka tayi hakuri tare da kudundune jikinta, tana nan zaune har lokaci ya kusa ta tashi ta shiga Bayan an duba passport d'inta tare da jakarta, sannan ta wuce ciKi inda passenger ke zaune suna jira a Fara shiga cikin jirgi
Bata wani dad'e ba, aka fara shiga cikin jirgin, ibtisam kam ganinta cikin jirgin yasa ta lumshe ido cikin jin dad'i, domin gani take kaman taga Kabir, lokaci d'aya ta Fara hawaye Domin tunawa da abunda Najeeb yayi mata, yanzu wani irin kallo kabir zai Mata? Anya KABIR zai yafe mata kuwa? Bazai ce taci amanarshi ba kuwa? Jin maganan ana fad'in su saka belt, tare da musu bayani akan koda jirgi yayi hatsari ga tai makon da za suyi ma kansu wajan saka saukan lema, ibtisam share kwallan dake idonta tayi, lokaci d'aya jirgi ya d'aga
Ibtisam jin jirgi ya d'aga ta sauke ajiyan zuciya, cikin jin dad'i cikin ranta tace nida k'asar nan har abada, domin na barta kenan, sai dai Inba nida KABIR nazo ba
Najeeb Washe gari zasu dawo America, gaba d'aya inda yake bai samu ya rintsa ba, gashi yana son yin waya da Dr yaji ya jikin ibtisam amma bashi da Layin k'asar Spain din, amma Abu d'aya ya Sani Yadai San Tana hospital kuma ya tabbata komai zaizo da sauk'i, wannan tunanin da yayi yasa ya d'an rage tunani, sai Abu d'aya daya tsaya mishi a rai, shine irin kayan dake jikinta sanda ya kaita hspt, wanda ya tabbata sai sun cire mata hijab, lokaci d'aya ya lumshe ido tare da Fatan gobe yayi yabar k'asar ya huta....
Washe gari Bayan NAJEEB ya sauka a k'asar America, tun a airport ya kira Dr, Dr Ya d'auka tare da fad'in pilot
Najeeb yace ina patient din daya kawo?
Dr yace aita dawo gida, nasa driver Ya Mai data....
Jin haka najeeb Ya kashe wayar tare da nufa gidan Kai tsaye, koda ya shiga gidan yaga duk yayi kura, tun a falo ya kira number din Mai aikin Gidan akan ta dawo taci gaba da aiki, yana fad'a mata ya kashe wayar
Najeeb Kai tsaye ciki ya shiga inda yaga kofar d'akin ibtisam a bud'e, shiga yayi amma yaga bata ciki, abun mamaki ya bashi tare da tambaya ina ta shiga ne haka?
Ganin wardrobe d'inta a bud'e yasa abun ya bashi mamaki, tare da tunanin ina ta shiga? Ganin kaman babu kaya cikin wardrobe din hakan ya nuna mishi tabar gidan ne, dan haka kiran Dr din yayi tare da k'ara tambaya kota dawo hospital dinne?
Dr yace a'a, tare da fad'in ina zuwa let me ask my driver domin shine Ya kaita, ya fad'a maka da kanshi
Dr din fita yayi inda yaga driver d'inshi ya bashi wayar
Najeeb Ya fara mishi tambaya ina ya ajiyeta?
Driver din yace na kaita gidan da aka fad'amin, daka nan kuma tace in tsaya in kaita airport t......
AI NAJEEB baima tsaya sauraranshi ba Ya kashe wayar, tare da fita, kai tsaye airport ya nufa inda Ya fara dube dube ko zai ganta amma babu ita balle Mai kama da ita, kai tsaye binciken Wanda suka tafi Nigeria yasa a mishi cikin satin nan
Aiko ana dubawa yaga hotan ibtisam wacce ta tafi jiya, hannunshi Biyu Ya buga tare da fad'in damn..
Ya dad'e a tsaye Kafin daka bisani ya kad'a kafad'a tare da fad'in let her go, I don't care
Fita yayi daka airport d'in inda ya koma Gida, yaga Mai aikinshi tazo Tana ta goge goge, gaidashi tayi ya amsa tare dayin ciki, danya samu yayi wanka
*NIGRRIA*
Koda ibtisam ta sauka a airport kunna wayarta tayi, har zata kira Abba ta fasa, kawai ta fita inda tahau mota ta shiga ta fad'a musu inda zasu kaita, kai tsaye gida aka kaita, ta shiga da sallama
Granny dake zaune ita d'aya a tsakar gida tace muryan wa nakeji kaman na ibtisam?
Sakar baki granny tayi tare da Mata kallon mamaki Tana fad'in Mai zan gani haka? Maiya samu goshinki aka saka miki plaster ?
Ibtisam tace Granny ki bani kud'i Inba Mai adai daita sahu
Granny ciki ta shiga cikin damuwa ganin ciwo a goshin ibtisam, taje d'auko mata kud'i, Bayan ta d'auko mata kud'in ta bata
Ibtisam fita tayi ta biya motar kud'inshi Sannan ta dawo ciki da kayanta
Granny tace wai Mai ya samu goshinki ne ibtisam???
Ibtisam tace maiko ya sameni, Inba jikanki dake neman illatani ba
Granny salati ta saki tare da fad'in Innalillahi'wa inna ilaihirajiun, garin yaya Toh??
Ibtisam ta saki kuka tare da fad'in Wlh Granny kasheni yake son yi, kin San Mai yamin kuwa? F.....
Da sauri tayi shuru domin kunyar abunda take son fad'a tayi, lallai bazata iya fad'an abunda ya shiga tsakaninta dashi ba, domin wlh abun kunya ne....
Granny duk da bata fad'a mata ba, ta fahimci abunda ibtisam keson fad'i, wato NAJEEB ya nemeta ta k'arfin tsiya, tayi mishi musu shine yasa mata karfi har taji ciwo
Granny wani irin dad'i taji da taji wannan Labarin lallai, jikarta ta zama babban mace yanzu, ji take kaman ta tashi ta taka rawa, cikin ranta tace Allah yasa an samu rabo
Ibtisam jin Granny tayi shuru yasata fad'in ina ummi???
Granny tace taje kasuwa, amma Nasan ta kusa dawowa
Granny tace ina najeeb din??
Ibtisam kaman tace ban sani ba, amma inta fad'i hakan za'ayi zargin wani abu, domin in aka zargi wani abu za'a sata ta fad'i abunda ya faru har a gano yayi mata wani abu
Ibtisam tace yana can America
Granny tace y'an Ameka, ai Kema kinsha Ameka din Sosai
Tashi ibtisam tayi ta shiga ciki domin ita yunwa takeji Sosai..
Kitchen ta shiga ta had'a tea tasha tare da bread, Bayan tasha sannan tasha maganinta
Kai tsaye toilet ta shiga tayi wanka, koda ta fito ummi ta dawo, ibtisam fitowa tayi tare da gaida Ummi, ummi kallonta tayi sai taga tayi fayau
Inda badan Granny ta fad'a mata Karta tambayi ibtisam ba, danta fad'a mata dalilin ciwon Nata, amma sai taga kaman ibtisam din ta rame ta k'ara haske, lokaci d'aya kuma saita kawar da tunanin tunawa da tayi tana cikin tashin hankalin rashin kabir dole ta rame
Ummi tace ansha hanya, ina NAJEEB din?
Ibtisam tace yana can
Ibtisam ganin Ummi bata tambayeta dalilin jin ciwonta ba yasa taji dad'i tare da sakewa Anata fira
Koda Abba ya dawo shima bai tambaya ba, domin ummi ta mishi bayani shima
Wajan karfe tara ibtisam na daki saiga kiran Zarah Ya shigo cikin wayarta
D'auka tayi da sauri tare da fad'in baki
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Chapter 34
Chapter 35
Chapter 36
Chapter 37
Chapter 38
Chapter 39
Chapter 40
Chapter 41
Chapter 42
Chapter 43
Chapter 44
Chapter 45
Chapter 46
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 24 Chapter of 46