/>
turowa.
“Aki
waɗannan
fa?
Ko
tsofi ne?”
Ta
tambaya
da
ɗan
ƙarfi,
dan ta
ji
ya
kunna
ruwa,
alamun
wanka
zai
yi.
“Satin
da
ya
wuce
aka
aiko
da
su!”
Shi
ma
ya
bata
amsa
daga
cikin
bayin, Gulzar
ta
buɗe
ɗaya
daga
ciki,
sannan ta
fara
karantawa a
bayya
ne.
“Zuwa
ga
kyakkyawan
tauraron
wasan
fencing da
babu
kamarsa
a
MK
fencing
acadamy.
Haƙiƙa
ka
iya
sarrafa
takobi
cikin ƙwarewa, kana
bawa
takobi
umarni
cikin
iko
da burgewa,
ka
haɗu
sosai
Arman!...”
Gulzar
ta
zaro
ido
tana
rufe
bakinta.
“Aki
ai
wanna
'yar
makarantarku
ce”
Tana
jiyowa
dariyarsa
a
cikin
bayin,
kafin
taji
ya
bata
amsa
da.
“Ba
ɗaliba
ba
ce,
malama
ce!”
Ita
ma
Gulzar
ɗin
kwashewa
ta
yi
da
dariya,
sannan ta
aje
wadda
ke
hannunta
ta
ɗauko
wata
ta
shiga
karantawa,
har
Armaan
ya
fito
daga
bathroom ɗin
sanye
cikin
blue
polo
shirt
da
baƙin
cargo
trouser.
Ya
tsaya
a
jikin
dressing
mirror
yana
busar
da
sumarsa
da
ya
jiƙa
yayin
wankan
da
ya
yi.
“Ke
dan
Allah
ki
aje
wannan
wasiƙun
da
ba
ƙarewa
suke
ba”
Gulzar
ta
kalle
shi
ta
cikin
madubin
da
yake
tsaye
a
gabansa, sannan
ta
aje
wasiƙun
agefe,
ta
saka
hannunta a
cikin
jakar,
ta
fito
da
tikitin Coca-cola
Arena
da
suka
siya
ɗazu.
Ta
karanta
tikitin,
sannan ta
kalli
Arman
tana
faɗin.
“Wai
yau Chris Brown ya
yi
live
performance
kuma
ka
je
amma ba
ka
faɗa
min
ba?”
Ta
tambaya
tana sauƙa
daga
kan
gadonsa,
Arman
ya
aje
dryer dake
hannunsa,
sannan
ya
juyo
ya
kalleta.
“To
ai
abin
ne
ya
zo
a
ƙurace!”
Gulzar
ta
iyo
kansa da
gudu
tana
faɗin.
“Ai
ka
iya
ɗaukan
abokanka
zuwa
wurin!
Ni
kuma
ka
barni
a
nan”
Shi
ma
gudun
ya
saka
ya
fice
daga
ɗakin,
tana biye
da
shi
har
zuwa
saman
gidan,
dake
ɗauke
da
sitting areas,
daku ma
runfunan
shaƙatawa.
Masu
aikin
gidan
kuma
ma
aikin
tsaftace
wurin,
Arman
ya
zauna
a
kan
kujera
yana
kallonta.
“Ki
yi
hakuri
mana
me
gashi”
Gulzar
da
take
a
fusace,
ta
sa
hannu
ta
mayar
da
gashinta
da ya
suƙo
mata kan
fuska
zuwa
baya
tana
huci, sannan
ta
zauna
kusa
da
shi
tana
ture
shi.
“Ni
dai
ka cuceni”
Ta
faɗa
tana
sake
ture
shi, hakan
ya
sa
glasses
ɗin
dake
idonsa
ya
faɗi
ƙasa,
duhu
ya
mamaye
sashin
ganinsa,
dan
daga
zarar
ya
rabu
da
glasses
ɗin
babu
abin
da
yake
gani
face
duhu.
Cak
ya
tsaya
yana
motsa
idonsa
da
babu
abin
da
yake
gani
da
shi,
hannunsa
ya
miƙa
kan
inda
yake zaune,
yana
laluben
glasses
ɗin
nasa,
dan
ko
tafin
hannunsa
ba
ya iya
gani, ita
ma Gulzar
ɗin
sai
a
lokacin
ta
lura
da
shi.
“Ya
Ilahi
ana
asfe
aki”
(Wayyo
Allahana
ka
yi
haƙuri
Yayana)
Ta
faɗa
tana
ɗaukan
glasses
ɗin
nasa
da
ya
faɗi
ƙasa,
ta
goge
shi
a
jikin
rigarta,
sannan ta
saka
masa
shi.
Glasses
ɗin
na
hawa
kan
fuskarsa
ya
fara gani,
sai
ya
raintse
idonsa,
sannan ya
buɗe.
“Mein
bahut
off-sori
hoon
bhradaar,
mein
iss
ka
matlab
nahin
tha...”
(Ka
yi
haƙuri
Yayana,
ba
da
niyya
na
maka
hakan
ba)
Ta
faɗi
cikin
harshen
Urdu
tana
dafa
kafaɗunsa,
sai
ya
riƙe
hannunta yana
girgiza
mata
kai.
“Ma
fi
shi, insi
halla
(Ba
komai
fa, ki
manta
kawai)”
Gulzar
ta
jinjina
kanta,
sannan ta
miƙa
hannu
ta
ɗauki
Hummus
daga
cikin
kayan
maƙulashen
dake
kan
teburin
kusa
da
su,
ta
miƙa
masa.
“Za
ka
ci?”
Ya
ɗan
yi
murmushi
yana
gyara
zaman
glasses
ɗinsa,
sannan
ya
karɓa
daga
hannunta, ita
ma
ta
ɗauki
wani
bowl
ɗin
suka
fara
ci
tare.
“Yau
mun
haɗu
da
Faisal
a
Coca-cola
Arena”
Arman
ya
faɗa
yana
kallonta, ita
ma sai
ta
kalle
shi
tana
gyara
zama.
“Ya
faɗa
maka
wani
abin
ko?...
Kuma
me ka
masa?”
Ta
jero
masa
tambayoyin, sai
ya
yi dariya
yana
shafa
sumarsa
dake
cikin
askin
curly
top,
dan
har
sauƙowa
take
kan
goshinsa.
“Ban
masa
komai
ba,
kuma
ban
ce
masa komai
ba,
Ivana
ma
da
ta
yi
ƙoƙarin
ce
masa wani
abin
hanata
na
yi”
Gulzar
ta
harare
shi.
“Shi
ya sa
gaba
ɗaya
ya
bi
ya rainaka,
ba
finka
ya
yi
a
haife
ba
amma
kullum
gainka
yake
kamar
ƙaninsa.
Ni
ba
za
ka
burgeni ba
sai
ka
yarda
ka karɓi
shugabancin
Alhadi.
Ba
ma
ni
kaɗai
ba
daga
lokacin
za
ka
bawa
kowa
na
ahalin
nan
mamaki”
Arman
ya
ɗaga
kansa
sama
yana
kallon
taurarin
dake
ko
ina
a
sararin
samaniya.
“Shugabancin
babban
kamfani
kamar
Alhadi Group of Companies ya
fi
ƙarfin
makaho
kamar
Arman,
bara
a
gefen
hanya
ita
ce
tafi
dacewa
da
shi!”
Gul
ta
ja
tsaki
tana
aje
bowl
ɗin
hannunta.
“Wannan ra'yin wasu mutane ne da ban, kuma idan har ka ci gaba da faɗin haka kana
nufin shugabancin ya
fi
dacewa
da
shashashan
mutum
kamar
Faisal?”
Armaan
ya
kalleta
yana
ɗage
kafaɗunsa.
“Ban
sani
ba!”
Gulzar ta
ɗauke
ka
tana
juya
idonta, kuma
idon
nata
bai
sauƙa
a
ko
ina
ba
sai
a
kan
saman
gidan
su
Faisal
dake ɗan
gaba
da
nasu.
Daga
nan
inda
suke
tana
iya
hango
Faisal
da
ƙanwarsa Sakina
zaune
a
saman
nasu
gidan,
masu
aikin
gidan
zaune
a
wurinsu
suna
musu
hidima.
“Kalli
can”
Arman
ya
kalli inda
take
kallo.
“Yanda
Sakina
take
ji
da
kanta
kai
kace ita
matar
sarkin
Dubai
ce.
Ko
a
makaranta
ba
ta
da
ƙawaye
sai
'ya'yan
masu
kuɗi.
Kullum
jin
kanta
take
kamar
wata
sarauniya,
tana
kashe
kuɗi
ta
yi
yanda
ranta
yake
so.
Shi
kuma
Faisal,
lalataccen
ɗan
da
babu
uban
da
zai yi
alfahari
da
shi,
a
ƙalla
'yan
matansa
sun
kai
sha
bakwai,
babu
hotel
ɗin
da bai
taɓa
zuwa
ba
a
Dubhai,
har
ɗaki
yake da
shi
a
Burj Khalifa,
yanda yake
wadaƙa
da
kuɗi
za
ka
ɗauka
cewa
babansa
ne
a
kan
kujerar
shugabancin Majmu'at Shirkat Alhadi, daga
an
taɓasu
za
su
ce
su
ne
Faisak (FAISAL AND SAKINA)!
Humm!
Abin
haushi”
Ta
ƙarashe
tana
mayar
da
gashinta
dake
kan
kafaɗunta
zuwa
bayanta,
Arman
ya
yi
dariya.
“Komai
lokaci
ne
Gul, ki
ƙara
haƙuri”
Ta
masa
wani
irin
kallo,
sannan
ta
ɗauke
kai.
“Lokacin
ba
zai
ƙare
ba
har
sai
ka karɓi
shugabancin Alhadi.”
“Wannan
lokacin
ba
zai
taɓa
zuwa
ba”
Arman
ya
bata
amsa
zuciyarsa
ɗaya.
Da
Gulzar
ta
ga
takaicin
ɗan
uwan
nata
na
neman
kasheta
sai
ta
miƙe
ta
bar
shi
a
wurin.
“Gobe
laraba,
ka
shirya
zan
rakaka
wurin Doctor
Ƙuraishi”
Ta
faɗa
tana
barin
wurin,
Armaan
ya
yi
dariya,
Dr
Kuraishi
shi
ne
likitan
idon
da
yake
duba
shi
tun
yana
ƙarami.
*House
No.
34,
Street
12,
Al
Mankhool,
Bur,
Abu
Dabhi,
Dubai.*
ADAM POV.
A razane ya kalli tvn da Maama ta ƙure Volume ɗinta, razannaniyyar ƙarar da ta fito daga cikin tvn ce take naiman sawa ya saki fitsari yana zane.
“Maama dan Allah ki rage Volume ɗin nan”
Ya faɗa yana marairaicewa, kuma cikin harshen hausa, dan a gida sam ba ya larabci ko wani yaren da ba hausa ba, sai idan ya shiga cikin abokansa ne yake magana da wani harshen, tun da su larabawa ne, saɓanin shi da ya kasance ɗan bahaushe.
Maama ta yi tsaki, sannan ta kashe kayan kallon gaba ɗaya, ta dawo ta zauna kusa da shi kan sofa, inda yake zaune a tsorace yana cin abinci, Maama ta dungure kansa tana faɗin.
“Kai dai ka ji jiki. Na rasa a ina ka kwaso wannan shegen tsoron, kai ba mace ba, amma tsoro kamar farar kura, na rasa yaushe za ka daina wannan tsoron, ni dai ina jiye maka ranar da tsoron nan naka zai kasheka kana tsaye.”
Ya ƙifƙifta idonsa yana haɗiyar abincin dake bakinsa.
“Ya kamata gobe ka je wurin aiki, tun da yau ba ka je ba”
Ya jinjina kansa, dan har yanzu a dame yake.
“Akwai sauran wani aiki da shugabanmu ya bani. Ina so na ƙarasa kafin gobe”
Maama ta ɗauki wayarta, sannan ta miƙe tana faɗin.
“Ya kamata dai, kuma saura ka sake kallon wani film ɗin ban tsoron, wallahi ko ta kanka ba zan bi ba”
Sai ya ɗan yi murmushi yana kallonta, har ta bar shi nan zane a falon, a ƙalla yanzu kimanin shekaru biyar ke nan da rasuwar mahaifinsa. Kuma tun bayan lokacin ya rage daga shi sai Maama ne kaɗai suke rayuwa a gidansu. Mahaifinsa yana aiki a wata asibiti dake nan Dubai, kuma aikin shi ne abin da ya rabo shi da mahaifarsa wato Zamfara Nigeria. Dan shi kansa Adam ɗin ma a nan Dubai aka haife shi, kuma har bayan rasuwar Mahaifinsa ba su koma Nigeria ba, saboda shi ma yana aiki a nan.
Salma Ahmad Isah ✍️
_Har yanzu somin taɓi ne, domin muna duba da rayuwar jaruman namu ne, kafin mu tsunduma cikin labarin... Ku fai kada ku gajiya, ku biyoni domin jin yanda za ta kaya..._
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
. 🪄
...JUYIN
KWAƊO...
🪄
©️Salma Ahmad Isah
SalmaAhmadIsah
@ArewaBooks
SalmaAhmadIsah
@Wattpad
Page-3
*Moorfields Eye Hospital, 20 street Al Razi Building 64, Block E, floor 3, Dubai.*
ARMAN POV.
“Buɗe idon a hankali”
Dr Ƙuraishi ya bawa Arman umarnin yayin da ya gama duba masa idonsa. Arman ya buɗe idonsa a cikin hasken da Dr Ƙuraishi yake haska idonsa. Amma babu abin da yake gani face duhun da ya saba gani, saboda shi bai san banbancin da yake tsakanin idonsa na a rufe ko a buɗe ba, tun da duka biyun abu ɗaya yake gani.
“Kana iya ganin wannan hasken?”
Dr Ƙuraishi ya tambaya.
“Ba na ganin komai Dr babu komai sai duhu”
Dr Ƙuraishi ya kashe fitilar da ya haska idon nasa, sannan ya ɗauki glasses ɗinsa dake aje a gefe, ya mayar masa shi idonsa yana faɗin.
“Za ka iya sauƙowa”
Arman ya gyara zaman glashin, sannan ya sauƙe ƙafafunsa ƙasa, ya ɗauki canvas ɗinsa dake aje a ƙasa, ya saka a ƙafarsa, sannan ya dawo cikin main office ɗin Dr Ƙuraishi, inda Gulazar ke zaune tana jiransu.
“Babu wani ci gaba!”
Dr Ƙuraishi ya faɗa yana miƙawa Gulzar takardun lafiyar idon Arman ɗin. Gulzar ta karɓa, sannan ta kalli ɗan uwanta da shi ma yake kallonta.
“Za mu iya tafiya?”
Ya tambaya yana murmushi, shi sam bai ga wani abin shiga damuwa ba, dan ya san sam babu ci gaba a lafiyar idon nasa, ba dan Gulzar ɗin ta takura masa ba ma da ba zai zo ba, dan tun daren jiya ta yi booking appointment. Gulzar da gaba ɗaya take a dame ta miƙe, sannan ta ɗauki bag ɗinta ta rataya a kafaɗarta, ta bi bayansa suka bar office ɗin.
Suna tafiya a hanya ya dafa kafaɗarta yana bata haƙuri, kamar ita ce marar lafiyar ba shi ba. Har suka shiga mota suka nufi hanyar gida Gulzar ba ta sauƙo ba. Sai da suka kusa kaiwa unguwarsu kiran PAn Abby ya shigo wayar Gulzar.
“Alo Falak ya kike?”
Ta faɗa bayan ta ɗaga kiran, daga ɗayan ɓangaren Falak ta amsa, sannan ta faɗi dalilin kiran nata.
“Agha (Honorable person) Iƙlab ne yake son ganinki yanzu a kamfani”
Ta tattare girarta tana ɗagawa Arman hannu alamun ya dakata, ya dakatar da motar yana kallonta.
“Lafiya yake naimana?”
“Eh yace yana son ganinki ne”
“Ɗayib jaye! (Okay gani nan zuwa)”
Ta sauƙe wayar tana kallon Arman.
“Abby yana son ganina a kamfani, dan Allah ka kaini can”
Ba tare da yace komai ba ya jinjina kansa yana gyara zaman glashin dake idonsa, sannan ya ja mota ya juya akalar tuƙin nasa zuwa Alhadi Group of Companies. Duk kuwa da ya jima rabon da ya je kamfanin, amma tun da ta buƙata ba zai ƙi kaita ba.
*Majmu'at Shirkat Alhadi, Al Saaha street, Lobby C, Downtown Burj Khalifa, Abu Dhabi, Dubai.*
“Jininka ya hau da yawa Sayid Iƙbal (Mr Iƙbal). Ya kamata ka riƙa sauƙaƙawa kanka”
Faɗin likitan Sayid Iƙbal, yayin da yake tattare blood pressure monitor ɗin da ta yi amfani da shi wurin duba hawan jinin nasa, saboda haka kawai ɗazu ya yanke jiki ya faɗi ba gaira ba dalili. Zaune yake a kan wata boudoir chair, yayin da suit ɗin da ya cire daga jikinsa ke rataye a jikin chair ɗin. Ya lumshe idonsa yana shafa damtsen hannunsa da aka cire abin blood pressure monitor ɗin a jiki. PAnsa na tsaye a gefe, haka ma babban abokinsa Sayid Nusayr (Mr Nusayr), duka sauna cikin karafaren office ɗinsa dake ma'aikatar ne.
“Ni zan wuce”
Cewar Dr, yayin da ya gama haɗa kayan gwajinsa, sai a lokacin Sayid Iƙbal ya buɗe idonsa, sannan da ido ya yi wa Falak alama da ta raka Dr, ta jinjina kanta tana nunawa Dr hanya.
“Mu je na rakaka Dr”
Daga haka suka fice daga office ɗin. Suna fita Sayid Nusayr ya zauna kusa da Abby yana masa sannu.
“Bai
turowa.
“Aki
waɗannan
fa?
Ko
tsofi ne?”
Ta
tambaya
da
ɗan
ƙarfi,
dan ta
ji
ya
kunna
ruwa,
alamun
wanka
zai
yi.
“Satin
da
ya
wuce
aka
aiko
da
su!”
Shi
ma
ya
bata
amsa
daga
cikin
bayin, Gulzar
ta
buɗe
ɗaya
daga
ciki,
sannan ta
fara
karantawa a
bayya
ne.
“Zuwa
ga
kyakkyawan
tauraron
wasan
fencing da
babu
kamarsa
a
MK
fencing
acadamy.
Haƙiƙa
ka
iya
sarrafa
takobi
cikin ƙwarewa, kana
bawa
takobi
umarni
cikin
iko
da burgewa,
ka
haɗu
sosai
Arman!...”
Gulzar
ta
zaro
ido
tana
rufe
bakinta.
“Aki
ai
wanna
'yar
makarantarku
ce”
Tana
jiyowa
dariyarsa
a
cikin
bayin,
kafin
taji
ya
bata
amsa
da.
“Ba
ɗaliba
ba
ce,
malama
ce!”
Ita
ma
Gulzar
ɗin
kwashewa
ta
yi
da
dariya,
sannan ta
aje
wadda
ke
hannunta
ta
ɗauko
wata
ta
shiga
karantawa,
har
Armaan
ya
fito
daga
bathroom ɗin
sanye
cikin
blue
polo
shirt
da
baƙin
cargo
trouser.
Ya
tsaya
a
jikin
dressing
mirror
yana
busar
da
sumarsa
da
ya
jiƙa
yayin
wankan
da
ya
yi.
“Ke
dan
Allah
ki
aje
wannan
wasiƙun
da
ba
ƙarewa
suke
ba”
Gulzar
ta
kalle
shi
ta
cikin
madubin
da
yake
tsaye
a
gabansa, sannan
ta
aje
wasiƙun
agefe,
ta
saka
hannunta a
cikin
jakar,
ta
fito
da
tikitin Coca-cola
Arena
da
suka
siya
ɗazu.
Ta
karanta
tikitin,
sannan ta
kalli
Arman
tana
faɗin.
“Wai
yau Chris Brown ya
yi
live
performance
kuma
ka
je
amma ba
ka
faɗa
min
ba?”
Ta
tambaya
tana sauƙa
daga
kan
gadonsa,
Arman
ya
aje
dryer dake
hannunsa,
sannan
ya
juyo
ya
kalleta.
“To
ai
abin
ne
ya
zo
a
ƙurace!”
Gulzar
ta
iyo
kansa da
gudu
tana
faɗin.
“Ai
ka
iya
ɗaukan
abokanka
zuwa
wurin!
Ni
kuma
ka
barni
a
nan”
Shi
ma
gudun
ya
saka
ya
fice
daga
ɗakin,
tana biye
da
shi
har
zuwa
saman
gidan,
dake
ɗauke
da
sitting areas,
daku ma
runfunan
shaƙatawa.
Masu
aikin
gidan
kuma
ma
aikin
tsaftace
wurin,
Arman
ya
zauna
a
kan
kujera
yana
kallonta.
“Ki
yi
hakuri
mana
me
gashi”
Gulzar
da
take
a
fusace,
ta
sa
hannu
ta
mayar
da
gashinta
da ya
suƙo
mata kan
fuska
zuwa
baya
tana
huci, sannan
ta
zauna
kusa
da
shi
tana
ture
shi.
“Ni
dai
ka cuceni”
Ta
faɗa
tana
sake
ture
shi, hakan
ya
sa
glasses
ɗin
dake
idonsa
ya
faɗi
ƙasa,
duhu
ya
mamaye
sashin
ganinsa,
dan
daga
zarar
ya
rabu
da
glasses
ɗin
babu
abin
da
yake
gani
face
duhu.
Cak
ya
tsaya
yana
motsa
idonsa
da
babu
abin
da
yake
gani
da
shi,
hannunsa
ya
miƙa
kan
inda
yake zaune,
yana
laluben
glasses
ɗin
nasa,
dan
ko
tafin
hannunsa
ba
ya iya
gani, ita
ma Gulzar
ɗin
sai
a
lokacin
ta
lura
da
shi.
“Ya
Ilahi
ana
asfe
aki”
(Wayyo
Allahana
ka
yi
haƙuri
Yayana)
Ta
faɗa
tana
ɗaukan
glasses
ɗin
nasa
da
ya
faɗi
ƙasa,
ta
goge
shi
a
jikin
rigarta,
sannan ta
saka
masa
shi.
Glasses
ɗin
na
hawa
kan
fuskarsa
ya
fara gani,
sai
ya
raintse
idonsa,
sannan ya
buɗe.
“Mein
bahut
off-sori
hoon
bhradaar,
mein
iss
ka
matlab
nahin
tha...”
(Ka
yi
haƙuri
Yayana,
ba
da
niyya
na
maka
hakan
ba)
Ta
faɗi
cikin
harshen
Urdu
tana
dafa
kafaɗunsa,
sai
ya
riƙe
hannunta yana
girgiza
mata
kai.
“Ma
fi
shi, insi
halla
(Ba
komai
fa, ki
manta
kawai)”
Gulzar
ta
jinjina
kanta,
sannan ta
miƙa
hannu
ta
ɗauki
Hummus
daga
cikin
kayan
maƙulashen
dake
kan
teburin
kusa
da
su,
ta
miƙa
masa.
“Za
ka
ci?”
Ya
ɗan
yi
murmushi
yana
gyara
zaman
glasses
ɗinsa,
sannan
ya
karɓa
daga
hannunta, ita
ma
ta
ɗauki
wani
bowl
ɗin
suka
fara
ci
tare.
“Yau
mun
haɗu
da
Faisal
a
Coca-cola
Arena”
Arman
ya
faɗa
yana
kallonta, ita
ma sai
ta
kalle
shi
tana
gyara
zama.
“Ya
faɗa
maka
wani
abin
ko?...
Kuma
me ka
masa?”
Ta
jero
masa
tambayoyin, sai
ya
yi dariya
yana
shafa
sumarsa
dake
cikin
askin
curly
top,
dan
har
sauƙowa
take
kan
goshinsa.
“Ban
masa
komai
ba,
kuma
ban
ce
masa komai
ba,
Ivana
ma
da
ta
yi
ƙoƙarin
ce
masa wani
abin
hanata
na
yi”
Gulzar
ta
harare
shi.
“Shi
ya sa
gaba
ɗaya
ya
bi
ya rainaka,
ba
finka
ya
yi
a
haife
ba
amma
kullum
gainka
yake
kamar
ƙaninsa.
Ni
ba
za
ka
burgeni ba
sai
ka
yarda
ka karɓi
shugabancin
Alhadi.
Ba
ma
ni
kaɗai
ba
daga
lokacin
za
ka
bawa
kowa
na
ahalin
nan
mamaki”
Arman
ya
ɗaga
kansa
sama
yana
kallon
taurarin
dake
ko
ina
a
sararin
samaniya.
“Shugabancin
babban
kamfani
kamar
Alhadi Group of Companies ya
fi
ƙarfin
makaho
kamar
Arman,
bara
a
gefen
hanya
ita
ce
tafi
dacewa
da
shi!”
Gul
ta
ja
tsaki
tana
aje
bowl
ɗin
hannunta.
“Wannan ra'yin wasu mutane ne da ban, kuma idan har ka ci gaba da faɗin haka kana
nufin shugabancin ya
fi
dacewa
da
shashashan
mutum
kamar
Faisal?”
Armaan
ya
kalleta
yana
ɗage
kafaɗunsa.
“Ban
sani
ba!”
Gulzar ta
ɗauke
ka
tana
juya
idonta, kuma
idon
nata
bai
sauƙa
a
ko
ina
ba
sai
a
kan
saman
gidan
su
Faisal
dake ɗan
gaba
da
nasu.
Daga
nan
inda
suke
tana
iya
hango
Faisal
da
ƙanwarsa Sakina
zaune
a
saman
nasu
gidan,
masu
aikin
gidan
zaune
a
wurinsu
suna
musu
hidima.
“Kalli
can”
Arman
ya
kalli inda
take
kallo.
“Yanda
Sakina
take
ji
da
kanta
kai
kace ita
matar
sarkin
Dubai
ce.
Ko
a
makaranta
ba
ta
da
ƙawaye
sai
'ya'yan
masu
kuɗi.
Kullum
jin
kanta
take
kamar
wata
sarauniya,
tana
kashe
kuɗi
ta
yi
yanda
ranta
yake
so.
Shi
kuma
Faisal,
lalataccen
ɗan
da
babu
uban
da
zai yi
alfahari
da
shi,
a
ƙalla
'yan
matansa
sun
kai
sha
bakwai,
babu
hotel
ɗin
da bai
taɓa
zuwa
ba
a
Dubhai,
har
ɗaki
yake da
shi
a
Burj Khalifa,
yanda yake
wadaƙa
da
kuɗi
za
ka
ɗauka
cewa
babansa
ne
a
kan
kujerar
shugabancin Majmu'at Shirkat Alhadi, daga
an
taɓasu
za
su
ce
su
ne
Faisak (FAISAL AND SAKINA)!
Humm!
Abin
haushi”
Ta
ƙarashe
tana
mayar
da
gashinta
dake
kan
kafaɗunta
zuwa
bayanta,
Arman
ya
yi
dariya.
“Komai
lokaci
ne
Gul, ki
ƙara
haƙuri”
Ta
masa
wani
irin
kallo,
sannan
ta
ɗauke
kai.
“Lokacin
ba
zai
ƙare
ba
har
sai
ka karɓi
shugabancin Alhadi.”
“Wannan
lokacin
ba
zai
taɓa
zuwa
ba”
Arman
ya
bata
amsa
zuciyarsa
ɗaya.
Da
Gulzar
ta
ga
takaicin
ɗan
uwan
nata
na
neman
kasheta
sai
ta
miƙe
ta
bar
shi
a
wurin.
“Gobe
laraba,
ka
shirya
zan
rakaka
wurin Doctor
Ƙuraishi”
Ta
faɗa
tana
barin
wurin,
Armaan
ya
yi
dariya,
Dr
Kuraishi
shi
ne
likitan
idon
da
yake
duba
shi
tun
yana
ƙarami.
*House
No.
34,
Street
12,
Al
Mankhool,
Bur,
Abu
Dabhi,
Dubai.*
ADAM POV.
A razane ya kalli tvn da Maama ta ƙure Volume ɗinta, razannaniyyar ƙarar da ta fito daga cikin tvn ce take naiman sawa ya saki fitsari yana zane.
“Maama dan Allah ki rage Volume ɗin nan”
Ya faɗa yana marairaicewa, kuma cikin harshen hausa, dan a gida sam ba ya larabci ko wani yaren da ba hausa ba, sai idan ya shiga cikin abokansa ne yake magana da wani harshen, tun da su larabawa ne, saɓanin shi da ya kasance ɗan bahaushe.
Maama ta yi tsaki, sannan ta kashe kayan kallon gaba ɗaya, ta dawo ta zauna kusa da shi kan sofa, inda yake zaune a tsorace yana cin abinci, Maama ta dungure kansa tana faɗin.
“Kai dai ka ji jiki. Na rasa a ina ka kwaso wannan shegen tsoron, kai ba mace ba, amma tsoro kamar farar kura, na rasa yaushe za ka daina wannan tsoron, ni dai ina jiye maka ranar da tsoron nan naka zai kasheka kana tsaye.”
Ya ƙifƙifta idonsa yana haɗiyar abincin dake bakinsa.
“Ya kamata gobe ka je wurin aiki, tun da yau ba ka je ba”
Ya jinjina kansa, dan har yanzu a dame yake.
“Akwai sauran wani aiki da shugabanmu ya bani. Ina so na ƙarasa kafin gobe”
Maama ta ɗauki wayarta, sannan ta miƙe tana faɗin.
“Ya kamata dai, kuma saura ka sake kallon wani film ɗin ban tsoron, wallahi ko ta kanka ba zan bi ba”
Sai ya ɗan yi murmushi yana kallonta, har ta bar shi nan zane a falon, a ƙalla yanzu kimanin shekaru biyar ke nan da rasuwar mahaifinsa. Kuma tun bayan lokacin ya rage daga shi sai Maama ne kaɗai suke rayuwa a gidansu. Mahaifinsa yana aiki a wata asibiti dake nan Dubai, kuma aikin shi ne abin da ya rabo shi da mahaifarsa wato Zamfara Nigeria. Dan shi kansa Adam ɗin ma a nan Dubai aka haife shi, kuma har bayan rasuwar Mahaifinsa ba su koma Nigeria ba, saboda shi ma yana aiki a nan.
Salma Ahmad Isah ✍️
_Har yanzu somin taɓi ne, domin muna duba da rayuwar jaruman namu ne, kafin mu tsunduma cikin labarin... Ku fai kada ku gajiya, ku biyoni domin jin yanda za ta kaya..._
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
. 🪄
...JUYIN
KWAƊO...
🪄
©️Salma Ahmad Isah
SalmaAhmadIsah
@ArewaBooks
SalmaAhmadIsah
@Wattpad
Page-3
*Moorfields Eye Hospital, 20 street Al Razi Building 64, Block E, floor 3, Dubai.*
ARMAN POV.
“Buɗe idon a hankali”
Dr Ƙuraishi ya bawa Arman umarnin yayin da ya gama duba masa idonsa. Arman ya buɗe idonsa a cikin hasken da Dr Ƙuraishi yake haska idonsa. Amma babu abin da yake gani face duhun da ya saba gani, saboda shi bai san banbancin da yake tsakanin idonsa na a rufe ko a buɗe ba, tun da duka biyun abu ɗaya yake gani.
“Kana iya ganin wannan hasken?”
Dr Ƙuraishi ya tambaya.
“Ba na ganin komai Dr babu komai sai duhu”
Dr Ƙuraishi ya kashe fitilar da ya haska idon nasa, sannan ya ɗauki glasses ɗinsa dake aje a gefe, ya mayar masa shi idonsa yana faɗin.
“Za ka iya sauƙowa”
Arman ya gyara zaman glashin, sannan ya sauƙe ƙafafunsa ƙasa, ya ɗauki canvas ɗinsa dake aje a ƙasa, ya saka a ƙafarsa, sannan ya dawo cikin main office ɗin Dr Ƙuraishi, inda Gulazar ke zaune tana jiransu.
“Babu wani ci gaba!”
Dr Ƙuraishi ya faɗa yana miƙawa Gulzar takardun lafiyar idon Arman ɗin. Gulzar ta karɓa, sannan ta kalli ɗan uwanta da shi ma yake kallonta.
“Za mu iya tafiya?”
Ya tambaya yana murmushi, shi sam bai ga wani abin shiga damuwa ba, dan ya san sam babu ci gaba a lafiyar idon nasa, ba dan Gulzar ɗin ta takura masa ba ma da ba zai zo ba, dan tun daren jiya ta yi booking appointment. Gulzar da gaba ɗaya take a dame ta miƙe, sannan ta ɗauki bag ɗinta ta rataya a kafaɗarta, ta bi bayansa suka bar office ɗin.
Suna tafiya a hanya ya dafa kafaɗarta yana bata haƙuri, kamar ita ce marar lafiyar ba shi ba. Har suka shiga mota suka nufi hanyar gida Gulzar ba ta sauƙo ba. Sai da suka kusa kaiwa unguwarsu kiran PAn Abby ya shigo wayar Gulzar.
“Alo Falak ya kike?”
Ta faɗa bayan ta ɗaga kiran, daga ɗayan ɓangaren Falak ta amsa, sannan ta faɗi dalilin kiran nata.
“Agha (Honorable person) Iƙlab ne yake son ganinki yanzu a kamfani”
Ta tattare girarta tana ɗagawa Arman hannu alamun ya dakata, ya dakatar da motar yana kallonta.
“Lafiya yake naimana?”
“Eh yace yana son ganinki ne”
“Ɗayib jaye! (Okay gani nan zuwa)”
Ta sauƙe wayar tana kallon Arman.
“Abby yana son ganina a kamfani, dan Allah ka kaini can”
Ba tare da yace komai ba ya jinjina kansa yana gyara zaman glashin dake idonsa, sannan ya ja mota ya juya akalar tuƙin nasa zuwa Alhadi Group of Companies. Duk kuwa da ya jima rabon da ya je kamfanin, amma tun da ta buƙata ba zai ƙi kaita ba.
*Majmu'at Shirkat Alhadi, Al Saaha street, Lobby C, Downtown Burj Khalifa, Abu Dhabi, Dubai.*
“Jininka ya hau da yawa Sayid Iƙbal (Mr Iƙbal). Ya kamata ka riƙa sauƙaƙawa kanka”
Faɗin likitan Sayid Iƙbal, yayin da yake tattare blood pressure monitor ɗin da ta yi amfani da shi wurin duba hawan jinin nasa, saboda haka kawai ɗazu ya yanke jiki ya faɗi ba gaira ba dalili. Zaune yake a kan wata boudoir chair, yayin da suit ɗin da ya cire daga jikinsa ke rataye a jikin chair ɗin. Ya lumshe idonsa yana shafa damtsen hannunsa da aka cire abin blood pressure monitor ɗin a jiki. PAnsa na tsaye a gefe, haka ma babban abokinsa Sayid Nusayr (Mr Nusayr), duka sauna cikin karafaren office ɗinsa dake ma'aikatar ne.
“Ni zan wuce”
Cewar Dr, yayin da ya gama haɗa kayan gwajinsa, sai a lokacin Sayid Iƙbal ya buɗe idonsa, sannan da ido ya yi wa Falak alama da ta raka Dr, ta jinjina kanta tana nunawa Dr hanya.
“Mu je na rakaka Dr”
Daga haka suka fice daga office ɗin. Suna fita Sayid Nusayr ya zauna kusa da Abby yana masa sannu.
“Bai