Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
MAI GASA    Aharkarsa ta kasuwancine yahadu da mahaifiyata    Wato hjy Maryam macece wadda take da hkr da kuma neman nakanta bata dogara da mijinta yana dashiba  Ita bata zama wai sai abunda miji yay mata    "Tunda suke da daddy na bata ta6a tambayar sa kud'i ba saidai idan shine yad'auka yabata"    Neman kudin ta take dan ita lauya ce babba sannan kuma tana saida atampopi da shaddoji da less kala2 order su ake mata daga waje    wannan dalilin ne yasa kowa yatsaneta a family dan tunaninsu duk shi yake Mata komai     Ita kuwa dukkan wulakancin dasuke mata bata ta6a tanka musu ba    Haka sukayi suka gaji amman bata ta6a tanka musu ba koda sunyi habaici saidai tayi murmushi kawai Ummerh ni dan asalin garin Abuja ne kuma anhaifeni acikin unguwar WUSE 2 anan nagirma nayi karatun primary school da secondary dina Ina rayuwa cikin jin dadi da kwanciyar hankali kafin family dina su tar watsamun rayuwa ta hanyar saka daddy na 'kara aure Lokacin da daddy yafara shirin 'kara aure nikuma awannan lokacin ne nake 'ko'karin fata zuwa Makarantar gaba da secondary Akwai wata rana dana dawo ina murna mun gama ajin farko anbamu hutu Naahigo gida dan sanar da mom dina sai na iske hajiya babba dasu hjy kareema da uncle saminu sunzo inda suka saka daddy na agaba saiya 'kara aure Hajiya babba harda cewa idan bai amun ceba zata tsine masa ta sallama shi daga cikin "yayan ta     Haka suka saka daddy na yayi aure badan yana soba yayiwa mom dina kishiya    Koda wasa bata ta6a nuna musu 6acin ranta ba    Ita ta had'a masa kayan lefen ma tayi komai na bikin    Lokacin da akai biki gidan su d'aya da amaryar daddy wanda shiba santa ma yake ba      Akwana atashi amaryar daddy hartakai shekara 2 bata ta6a ko 6atan wata ba      Sun shiga cikin tashin hankali sosai Sannan taga komai tace yay mata bayayi intace tagani agurin mommy na sai yace mata bashi yay mata ba         Ita taiwa kanta itama ta kama sana'a intanaso tayi    Abun yana mata ciwo sosai hakan yasa tafara neman yadda zatai tarabasu    Tafara shiga malamai tana neman magani kota ko ita      Tun bata nasara har Allah yabata sa'ata yi nasara     Ranar wata juma'a wadda bazan manta da itaba ranar mom d'ina tafara rashin lpy sannu sannu ciwo yaringa gaba2 kamar wasa komai na mom yakoma gun amaryar daddy ita take duk wani kasuwanci da mom takeyi dan mom yakai yakawo har bata iya Tashi saidai in mata komai    Daddy baya kulamu komai ni nake mata duk wani magani ko abunci    Takai tun munacin kud'in mu harsun 'kare saida nakoma saida komai namu har yakai sai naje kasuwa nayi dako sannan muci abunci ko insai mata magani     Kullum mom acikin yi mun wa'azi take akan inyi hakuri in yi biyayya akan duk umarnin da akai mun kazamo mai biyayya     Ranar wata lahadi da safe natafi kasuwa bayan nayiwa mom komai nayi wanka nasaka kayana    Tayimun nasiha sosai sannan tabarni natafi haka naji jikina yayimun sanyi kamar kar inje kasuwar    Amman haka natafi dan babu kud'in dazan siyo mata magani kuma nata yakare   Bayan nadawo da yamma naganta tana zaune akan sallayar ta da Al lkur'ani akan 'kafarta    Murmushi nai na 'karasa na ajiye ledar dana siyo mata abunci da kuma maganinta 'Dauko plate nai najuye nadauki kunun gyadar shima najuyeshi acikin cup na 'karasa na ajiye mata akusa da kafarta na ajiye mata maganin ta Natashi zuwa wanka duk tuna nina karatun datake ne yasa batayimun magana ba Har nafuto nasaka kayana nadawo naga komai yana gurin kamar yadda nabarshi 'karasawa nai na ta6ata amman me sai naga t................. ✍🏻 Ina ganin comment dinku inajin dadi sosai my fan's Allah yabar 'kauna💖 *Hallmarth ce💕* 💖💕   [04/02, 7:56 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰:    🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7 🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ 💞NAH💞 SADIYA ABDULLAHI UMAR 💞UMMUH FATEEMAH💞 🅿---3⃣5⃣&3⃣6⃣ Ta fad'i gefe ina 'kara ta6ata naji jikinta ya saki duddubata nafarayi naji babu numfashi atare da ita sam     Kuka nasa nafuta nakira kishiyar mom ina gaya mata amman abun mamaki saima wata dariya tasaki tana gud'a tana fad'in burinta yacika     Futa nai nakira masu mana aiki na ari wayar mai gadi nakira daddy na nagaya masa amman sai cewa yay Allah yajikanta yakashe kiran naji haushi sosai    Haka akai wa sutura aka kaita gidanta nagaskiya amman babu kowa namu    Haka rayuwa tacigaba da tafiya yau fa dad'i gobe akasinsa    Harna kammala degree na A6angaren karatun likita lokacin ina da shekara 17 kowa yakanyi mamakin yadda d'an shekara 17 yakammmala degree amman babu mamaki aciki saboda tun ina 3years nake zuwa Makaranta kuma ansha kaini ajin gaba idan akaga 'ko'karina wannan dalilin ne yasani kammala degree na asaukake     Bayan wannan lokacin nahad'auki takarduna dan zuwa neman aiki ne ban samuba nadawo nazauna agida ad'akina sai naji ana magaba 'kasa 'kasa nad'an la6e inaji anan naji amaryar daddy ita taiwa mom d'ina asiri kuma ita tahana daddy na yayi mana komai    Dariya suka saka anan suka fara shirin sawa a kasheni    Nan hankali na Yatashi  sosai dan bansan yadda zanyiba    Da dare yayi kulle d'akina nayi na kwanta amman sam nakasayin bacci saboda yanayin tashin hankalin danake ciki    Ina cikin wannan tashin hankali wasu mutane suka cire window glass din dakina suka shigo fuskarsu duk arufe suka yo kaina    Dasauri natashi dan guduwa suka rikeni wani abu suka d'auko suka sha'kamun ahanci daga nan bansan inda nakeba sai ganina nai acikin wannan shagonai 'kosan ana cinikin mu aka bata kud'i akace za'a zo ad'aukemu     Saina had'u da Nauphal wanda yakasance yanata kuka yake gayamun yadda akai suka daukesa suka rabashi dake natausaya masa hakanne yasa nayi masa alkawarin zamu gudu in sha Allah kafun sud'aukemu      Kallonsa tai tana murmushi tace amman kayi namijin 'kokari sosai arayuwarka Fahat    Kuma ka dage dayiwa mahaifiyarka addu'a     Sannan kuma kasani dukkan abunda mahaifinka yayi maka yayi maka ne badan yana soba tunda aikin asirine    Natabbata wata rana zai nemeka kaji d'an 'kanina kadaina kuka     Sannan kuma bazan maidakai gida ba harsar ranar daka bu'kata da kan ka     Rungumeta sukai su duka suna kuka sosai da'kar ta iya lallashinsu     Tace toh yanzu maza atashi ayi abunyi dan yamma tayi sannan munemi guri muzauna dan inasan muyi shawara gaba daya dan gane da sabuwar rayuwar da zamu fuskanta     Toh Ummerh bari mud'an tattare gurin muyi sallah    OK maza Tashi sukai kowa yakama aikin dazaiyi, bayan sungama suka shiga d'ankin kusa da ita suka zauna     Takallesu tace inasan gobe da safe bayan mun gama karyawa mud'an futa mu duka sbd inasan muga yanayin garin sannan musan wace sana'a zamu kama     Sannan kuma musan a ina zamu farayi agidane ko akasuwa sannan musis siyo abunda muke da bu'kata nadaga kayan sawa sabulu da mai    Toh Ummerh ke atunanin ki meyakamata mufara saidawa dan gina goben mu     Toh Fahat nidai da tunanin danai mushirya muje kasuwa sai musan mezamu siyar      Nauphal ne yakalleta yace Ummerh kinga unguwar nan babu gurin da ake saida kayan shago akusa kuma abuncima nasiyarwa sai anje kasuwa mezai hana mufara siyarwa kawai     Fahat ne yace tabbas Ummerh Nauphal yayi gaskiya yakamata mufara saidasu kuma Allah zamuyi ciniki IN SHA ALLAH    Toh amman me yakamata musissiyo goben   Ummerh duk kayan da ake daidawa ashago mana   Toh bari in d'auko kudin inga nawane       Jakar kud'in tadauko tacirosu gaba d'aya tafara 'kirgawa tana mikawa Fahat yana 'kirgawa shima yana ajiyewa      Saida suka 'kirga dubu tamanin da tara da d'ari biyar      Sai wayar da gara yabata 'Dauko wayar tai taga babbace sosai zatai kud'i da yawa     Tacewa Fahat gobe zamuje kasuwa amman bamusan inda ake saida wayoyi ba damun sayar da wannan    Amman kaduba mana kaga ko menene about dinta      Toh Ummerh amsa yayi ya duba yace kai Ummerh babbace wlh kinsan yadda zamuyi cewa zamuyi nawa suke saida ta sakan in suka fad'a saimuce musu nawa zasu siya tamu sai muji     Toh shikenan yanzu dai muyi niyyar Kwanciya da wuri dan gobe mutashi da wuri    Toh Ummerh d'akin suka tafi tarakasu saida ta tabbatar da sun kwanta sannan ta rufe musu kofa takoma itama ta kwanta ad'ayan dakin ***     *** Kanta tayo da gudun masifa tace jazuli kuma wlh kin cuceni Fauziyya yanzu kirasa wazaki bi sai jazuli shine uban shegen cikin nan naki aikam yazama dolema acire wannan cikin dan bazan iya renon cikin shegeba    Kuma dad'in da d'awa babanshi d'an shaye shaye wannan wace irin mummunar 'Kaddarah😭 ce      Dukanta tafara da dukkannin 'karfin ta tana fad'in kin cuceni wlh kin gama dani faiziyya     Abban Hafsatu ne yajiyo ihun kukanta da gunjinta shine yataho yana buga d'akin da karfi,  yace kibud'e Balaraba kinajina koh kibud'e maza      Kin budewa tai   Saida taji yace idan bata bud'eba abakin aurenta shine ta taho da sauri ta bud'e kofar    Shiga yay yatarar da Fauziyya kwance cikin jini, yace Subhanallahi    Wannan wani irin danyen aikine kika aikatawa yarinyar nan yanzu idan ta illata fa Balaraba Hmm niba wannan bane yadame ni tajecan taita jigatarta indai wannan jarababben cikin zai zube ban damuba na nemaata magani     Cicc... Ciiccc.... Cciiiikkkkkk........ Cik...... Ciiccc... Ciiii... kiiiii kuma Balaraba ban ganeba    Aaaaaaa..aaaa.... Aaa..... Aaaaa'aaaaaa.... Baka fahimta bane ina jimamun yadda Hapsatu ta tafi da cikin shegen nan ne batare da'an zubar dashiba     Ok Bari Allah yakyauta kawai nima wannan kayan bakin ciki yana damuna    Amman kuma me Fauziyya tai miki kike dukanta yarinya mai biyayya    Wlh ina takaicin yadda akai tabar Hapsatu tabar gidan nan ne saikace wata sakara takasa tsaydata daga tafiyar datai    Wlh inajin kewar ta sosai wlh ina tunanin yadda za'ai muyi da abun kunyar datai    Yanzu ko ina tayi oho🤔 Alhajine yace hakane Allah yashiryata Yanzu abunda yakamata mukai yarinyar nan asibiti sbd kinga yadda take zubar da jini sosai    Toh bari in samo d'an sahu sai mu tafi   Futa tayi tasamu anas awaje kallonsa tai ta had'e rai tace kazo ka kaimu chemist    Toh tashi yay badan yana soba suka tafi chemist din     Koda sukaje da'kar aka kar6eta suka dubata akace mata cikin.......... Hallmat ce 💖💕💖 [04/02, 7:56 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7 🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ 💞NAH💞 SADIYA ABDULLAHI UMAR 💞UMMUH FATEEMAH💞 🅿--- 3⃣7⃣&3⃣8⃣ Amman cikin nan dai yana nan babu abunda yasamesa    Balaraba jitai kamar ta mutu Haka aka gama mata komai suka koma gida suka fara shirin kud'in dazasu shirya tafiya cikin garin kano gobe    Duk wata ajiyarta saida ta had'ata ta tattarata aguri d'aya dan ko nawane zata biya indai cikin nan zai rabu da ita    Ko baccin kirki bataiba dan abun ya tsaya mata sosai aranta    Da asussuba suka fara shirin tafiya babu wanda tasanarwa da inda zasu kama hanya tai tunkafun gari yafara haske suka d'aware ita da Fauziyya da tulin kayan su acikin leda mai ba'ki da fari     Saida suka samu mota sannan hankalin Balaraba yakwanta     Koda suka isa cikin garin kano suna sauka tasamu d'an sahu tai masa kwatancen inda aka gaya mata suka isa     Sun sha wahala kafun su ga likitan suna shiga  office d'insa ya nuna musu gurin zama     Suna zama Balaraba tafara rattaba masa bayani komai ya jinjina kai yakalleta yace ok toh yanzu bazan yi mata aikiba sai an ajiyemun 500k inna gama sai acikimun sauran     Nawa kake nufi kasan nibasanin wannan yaren nai ba     Ok toh ina nufin zanyi wannan aikin ne akan million d'aya    Afara bani dubu d'ari 500 idan nagama sai acikamun sauran    Amman idan baku cikaba zanyi mata allurar mutuwa ta mutu    A'a likita duk batakai ga hakaba yanzudai menene ragi dan Allah    Bana yin ragi ninan da kika ganni idan bazaki iya biyaba toh zaku iya tafiya    Amman dan Allah katai makamun wlh yanzu dubu d'ari 700 ne agurina bani da komai wlh gaba d'aya tattalin arzikina na had'o nataho asibitin nan katai makamun dan Allah     Hhhh😁😁 tai mako lallema kinga nayi kama damai taimakonki ne    Dakinsan baki da kud'in aikin ta kika kamo hanya kika taho     Toh kinga gahanya nan maza tashi kufutarmun daga office kinaji na    Dappptahh Dappptahh dan Allah katai maka    Meeeeee? Menaji kina fad'a?   Dapta menene kuma dapta eyeeeee? Kayi hkr likita dan Allah karkamun haka     Toh ya zan miki? Afara aikin zan koma gida kafun agama zan dawo in cika mata sauran kud'in dan Allah wlh inkamun haka    Asirina zai tonu Toh kawo wanda suke gurin ki yanzu zamu fara shirin aikin in baki cikaba daga yau xuwa gobe    Toh kema kinsan sauran dan zanyi mata allurar mutuwane kin gane ina fatan kina fahimta      Ey nayarda cikin sauri tad'auko jakarta tabud'e zata d'auki kud'in tabawa likitan............. **  **    ** Ta kwanta ad'ayan d'akin saida tayi alwala tayi nafila wannan takwanta bayan tayi addu'ar bacci     Koda asuba tayi da'kar ta tashi saboda gajiya sosai datayi tad'auki ruwa tai wanka tai alwala suma tashi su tai sukai wankan sukai alwala sannan sukayi masallaci dan anata hafamar shiga sallah Bayan tayi sallah itama karatu tazaunayi sannan ta tashi tafara shirin had'a musu abunda zasu karya sbd suje duk inda zasu sutafi dawuri sudawo kar dare yayi musu     Sai wajen 9:00am suka kammala komai sannan suka futa    Koda sukaje kasuwa zasuyi siyayya sai suka fara zuwa wajen wani mai saida shinkafa sukace zasu sara     Yace kamar yaya suke da bu'kata, hapsatu ce tace kamar kwano 10 ,yace kamata yay kuje cikin 'kauyen nan kusiyi komai akan sari Amman anan gaskiya akwai tsada wlh    Toh shikenan baba Shin zaka iya kwatanta mana koh kuma ka had'amu da wani yanuna mana     Toh bari in had'aku da yaron shagona yasan gurin sarin sosai    Toh baba ngd sosai Allah yasaka da alkhairi      Amen yarinyata aiduk taimakon kaine idan ka kyautatawa wani kaima sai Allah yakyautata maka      Kiran yaron yay suka tafi tare saida suka hau taxi sannan suka shiga daga bakin gurin suke lodi har ciki naira 50'2 saida yakaisu har gurin sannan yafara nuna musu komai da inda yafi sauki da inda yafi kyau     Siyayya suka fara itadasu Fahat sunyi siyayyar kayan abunci danye sosai da kuma doya da dankalin hausa dana turawa      Shinkafa, wake, gero, masara, bushashshen kayan miya da d'anye da kuma kuka, ku6ewa, daddawa, barkono, karkashi,     Sunsiyi kaya sosai inda saida suka kashe dubu 60 sannan suka samu mota sukai mata Lodi takawo musu bakin titin      Yaron shagon neyatai maka musu suka samu wadda zata kaisu har gida     Hapsatu tabashi dubu 2k amman sam ya'ki amsa shiyabada kud'in motarma     Tafiya sukai bayan sun kar6i number wayarsa, sun dan juma kafun suka isa gida dan sai wajen 1:47 sannan suka isa akan layin yasaukesu suka d'auki kayan suka fara shiga dasu gida inda Allah yataimakesu babu kowa duk anyi masallaci har 'yan zaman majalisar ma babu    Cikin 'kan 'kanin lokaci suka kwashe komai suka shiga dashi gida     Acikin d'akin da Hapsatu ta kwana nan suka ajiye komai sannan suka fara gyagy gyarasu    Fahat ne yadaura musu taliya da manja sukuma suka 'karasa aikin    Sai wajen 4:30 sannan suka samu nutsuwa lokacin sun gama komai sunyi wankama sun gyara gidan     Washe garima kasuwar suka tafi sukai siyayyar kayan had'a lemo da manja, man gyad'a, omo, sabulun wanda dana wanki, maggi had'i kala2,dasu citta, kanin fari, masoro,sukai had'in kori, Kayan shayi suka siya masu yawa Sannan tad'aura su Fahat da Nauphal zuwa gida ita kuma taje gurin shagon baba mai hatsi tayi masa godeeya inda take tambayar yaron sa    Yace mata tad'an jira yanzu zai dawo Zama tai bata dad'eba yadawo da bandir din leda ahannunsa   Murmushi yay sosai yace Ummerh'nsu Fahat ce    Itama murmushin tai tace ey nice 'Karasowa yay suka gaisa suka d'anyi hira, anan take tambayar sa shin yasan inda ake saida waya    Yace mata sosai ma kuwa ai shima yanada shago a kasuwar waya, tace Allah, ey   Dan Allah kaga waya tace nakeson saidawa sbd inasan kud'i    Amman bansan ko nawa bace yazu gaskiya tunda nayi amfani da ita    Toh mugani wacce irice Ummerh Ciro wayar Hapsatu tai daga cikin jaka ta nuna masa   Amsa yay sai yaduba yace Ummerh wannan ai babbace sosai ma kuma gashi ba'a ta6a bud'e taba sannan kuma bataji jikiba sosai    Ey nawa zaka siya Gaskiya Ummerh bani da kud'in dazan siyi wannan wayar, amman akwai wani mai gidana acan muje shi nasan zai iya siya    Toh ngd katambayi baba saimu tafi Toh zuwa yay yagaya masa cewa zai rakata tasaida waya yace toh babu damuwa suje sai sun dawo    Tafiya sukai yakaita shagon ogan nasu yabashi wayar yakalla, yace nawa zaki siyar    Tace a'a kafad'a mana idan naji yayimun sai in siyar idan kuma baiyiba sai in ce kad'an 'kara    Toh ni gaskiya magana d'aya nasiya dubu 65k   Toh amman ogah bazaka 'kara komai ba gaskiya d'aya nagaya miki banasan muzauna kace nace     Yaron babane yace ogah adai duba wayar nan bata dad'eba matsalace ta taso mata ta kud'i dabazata siyar ba    Toh gaskiya daga wannan bazan kara ba inta siyar dubu 70k to   In kuma bata siyar ba toh kawai ta amsa    Amman oga kasan wayar nan zatakai 85k fa amman kad'an 'kara mana    Nidai nagaya maka indai bazata siyar hakaba toh shikenan Toh yaya kika gani Ummerh Toh yabari zan dawo jibi A'a hjy kikawo zan siya 75k basai jibi ba Toh amman saidai zan baka wayar amman transfer zakamun zanje bank yau inyigyra OK  to Allah yakaimu Toh ngd Bashi wayar tai ya rubuta mata komai na yarjejeniyarsu sannan ita da Habu yaron baba mai hatsi suka tafi yarakata banki anan Allah yataimaketa dayake yasan wasu akai mata wasu abubuwan da sauki    Sai wajen karfe 6:00pm sannan tasamu ta taho gida akan gobe takoma ta amshi account number dinta     Lokacin dataje harsunyi komai sunkira mai yin yar rumfa yazo yarufa musu    Kudin tabashi tace gaskiya tayi kyau sosai amman saidai tana bu'katar 'yar karamar kwantena wadda zasu zuba kayan shago aciki     Haka sukai ta  fad'i tashi akan su........... Hallmarth ce 💖💕💖    Keep waiting my fan's👨‍👨‍👧‍👧👨‍👨‍👧‍👦👨‍👩‍👦👨‍👩‍👦‍👦👨‍👩‍👧👩‍❤️‍💋‍👩💑💃💃💃💃💃 Love you [04/02, 7:56 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7 🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ 💞NAH💞 SADIYA ABDULLAHI UMAR 💞UMMUH FATEEMAH💞 🅿--- 3⃣9⃣&4⃣0⃣ .............. Haka sukaita fad'i tashi akan suga sun gina kansu sosai hapsatu take 'kori ganin ta gina rayuwar yaranta guda biyu   Kasuwanci kuwa sosai yake gara mata gasu Fahat, Nauphal suna suna goyon bayan dukkan abunda ta bullo musu dashi     Har kwantaina ta siya ta shago anzuba kaya sosai acikin sa    Runfar kuwa anan Nauphal yake saida so6o, jusi, lemon Ginger, kunun aya, da kayan snack's kowanne akwai     Suna girmama dukkan wanda suka had'u dashi    Agida kuwa Hapsatu tanayin abunci dafaffe nasiyarwa ko kwano nawa ta d'aura saiya 'kare kafun dare         Yau yakama ranar alhamis suna zaune aphalo lokacin Fahat ma ya rufe shago yadawo gida    Bayan sunci abunci dan akwano d'aya sukecin abunci     Hapsatu ce takallesu tace Fahat, Nauphal kubani aron hankalin ku da nutsuwarku    Atare sukace toh Ummerh Hapsatu tace inasan ku koma mkrnt yaya za'ai     Mkrnt Ummerh Ey kuke had'a baki mkrnt nakeson ku koma tunda Allah ya hore mana kuma muna da halin da kowannen ku zai koma mkrnt in sha Allah ta dai2 tamu     Toh Ummerh ni takadduna basanan suna gida    Toh yanzu yaya za'ai Ummerh kawai in hkr   A'a Fahat zuwa zamuyi kad'aukosu Ummerh so kike suganeni    Aa Fahat ba haka zamujeba ai nasan yadda zamuje babu wanda zai gane ka    Toh Ummerh Gobe juma'a saimu tafi da wurwuri, yadda zamu dawo acikin lokaci    Toh Ummerh Kai kuma Nauphal sai mun d'auko nashi sannan zamuje taka tunda kai nataho maka da naka    Toh Ummerh Allah yakaimu Dahaka suka kuma kama hira sai wajen 12:00pm sannan suka tafi kowa ya kwanta     Koda gari yawaye kamar yadda tafad'a haka kuwa akai dan sun gana had'a kayan lemon Nauphal sun fasa 'kan'kara akai sun rurrufe kulolin    Hapsatu kuwa fankasu kawai tai sai wainar da suka soya tayi miya suka zuzzuba akula aka sakawa Nauphal acikin shago sannan suka d'auki hanya itada Fahat wanda aka canja masa kala tahanyar yi masa make up irin na buzaye itama Hapsatu tayi shiga irin ta buzayen     Sosai kamar su ta canja suka tafi tasha, Nauphal kawai suka bari agida suka kama hanya su kuma     Basu dad'e da zuwaba suka samu mota aikam 7:00am suka tashi    Sund'ansha hanya kafun suka shiga cikin garin abuja,  babu wani 6ata lokaci suka samu mota sukai unguwar wuse2 a'kofar gidan aka saukesu suka biya sannan suka isa bakin 'kofa suka fara nock, baba mai gadi ne yace waye, sukace mune, daga ina kuma, hjy tasan da zuwankune?    Ey, toh bari in bud'e muku zuwa yay yabud'e musu suka shiga, saida suka gaidashi sannan suka wuce direct phalon gidan suka tunkara    Lokacin da suka shiga babu kowa acikin phalon sallama sukai amsawa mai aikin tai sukace hjy fa, tace tana tare da ba'ki    Toh sai yaushe zata futo, gaskiya ban saniba    Toh inta futo kice mata tanada ba'ki, toh shikenan, ruwa da lemo takawo musu ta futa    Fahat ne yatashi yayi wajen part din mom d'insa yana turawa yaga gurin yayi datti sosai yayi 6ura kwallace ta zubo masa ya share sannan yashiga d'akin sa yafara dubawa, inda ya ajiye takaddunsa yaga babu, hankali tashe yashiga cikin d'akin mom d'insa anan yagansu awatse dan ranar dazasu d'aukesa ranar ne yaje neman aiki bai samuba     Haka tafara tattara su yana had'awa dukkansu yagansu acikin 'yar jakar data zuba anan yamayar dasu yad'uki wayarsa daya ganta acikin durowa Wadda shiyay tunanin ma yasaida ita ashe tana nan    Futowa yafara shirin yi sai yaji muryar amaryar daddy ita da 'kawayenta suna hira harda shewa da'lama futowa suke    Maza yay yasaka jakar takaddunsa acikin 'katuwar jakar daya taho da ita yasassaka komai aciki sannan yad'an leko yaga suna bakin kofar phalo suna saka takalma    Futowa yay ahankali yalalla6o yabar bakin part d'insu    Amaryar daddy ce taganshi tace kai daga ina suwaye ku kuka shigomun gida har phalo     'Kawayen ne suka juyo sukace daga ina kuke    Hantar cikin Hapsatu saida ta kad'a Kai kuma meya kaika wannan part d'in waye kai................ ****   **** **** Cikin sauri tad'auko jakarta tabud'e zata d'auki kud'in tabawa likitan Amman me babu kud'i babu dalilin su     Ihuuuuu ta rapka saita sulale tafad'i 'kasa sumammiya     Likitanne yayo kanta yana fad'in baba, baba, lpy kuwa    Fauziyya itama kan mama Balaraba tai tana kuka d'aukarta akai aka d'aurata akan gado aka fara duddubata da'kardai tadawo dai2 anan likita yasallamesu, yace maza tabiyashi kud'in dubata dan kati dana magani da allurar da akai mata     Tace bata da kuma ita yanzu batasan yaya zatai ba ankwashe mata kud'in data taho dasu gaba d'aya    Da'kar likitan nan yahakura da kudin maganin daya bata suka tafi, shima saida mutane suka saka baki sannan yabarta   Haka suka tafi gashi babu nasara kuma babu kud'i, kuma ciki yana nan ba'kin cikin ne yayi wa mama Balaraba yawa      Lokacin da sukaje tasha basu da kud'in mota dan dama dan canjin dayake hannun Fauziyya ne sukai kud'in zuwa tashar dasu haka suka wuni tsurrr acikin tasha basu samu wanda zai biya musu kud'iba     Daga 'karshe bara suka kama itada Fauziyya da'kar suka samu d'ari 500  suka siyi abunci suka d'an ci na d'ari sannan suka roki alfarma da'kar suka yadda akan zasu kawosu dari 400 amman saidai suyi goyo amaleji    Haka suka hkr dan babu yadda zasuyi, lokacin da suka shiga garin rano abakin hanya aka saukesu da 'kafa suka isa gida duk sun gala baita sosai dan ba'kar wahala     Suna zuwa abunci suka d'auko suka kamaci suka sha ruwa agurin sukai bacci    Da gari yawaye balaraba tashin Fauziyya tai suka tafi gurin nakan tsauni, nan suka gaya masa komai daya gabata, yace musu mafuta d'ayace

Chapter 6 of 16