wlh tashiga uku da masifa
Murmushi kawai daddy yayi
Bud'e mota yay yami'ka mata wata leda yace ungo kikaiwa Ummerh ki wannan kuma nakine maza kitafi gida
Toh daddy angode amsa tai tana tafiya
Bye bye 👋 tai masa sannan tashiga gidan, dasauri ta 'karasa ciki tana cewa Ummerh ta
Na'am "yar ummerh ya akai
Shiga d'akin tai ta mika mata tace inji daddy wannan kuma nawane
Kai baya gajiya toh daga yau karki 'kara amso mini komai daga gurinsa kinji koh
Kice angode
Bud'ewa Nusaiba tafarayi taga tura tukane da mayukan gyaran jiki baki d'aya sai su snacks da chocolate
Itama kuma Hapsatun hakane amman harda atamfofi da lace guda shida anata
Murmushi tai tana 'kara duba kayan
Wayyo Allah na Ummerh kayana sun 'kone
Sun 'kone kuma
Ey wlh
Garin yaya
Guga nake natafi siyan kwakwar manja bangan shiba anan nahau nafef nabishi da amashin yake ina siyowa kuma nadawo zan shigo gida kenan Bintu ta tsareni ashago muna hira saiga daddy nan yazo natsaya
Allah mai iko duk kin d'aura ayon akan kayan kika tsaya wannan abubuwan ko
Kallonsa tai tace ina ruwanka eyeeee, ni inbansa da mutum ba banasan yad'aukar mun kashi wlh
Banza yay mata yatako zuwa wajen dagudu tai kan bed din bayan Hapsatu ta tsaya tace ummerh kice yayi hkr mana nadaina wlh nibadashi nakeba
Toh zan gaya masa sakko gakayan nakican kid'auka
Yeeee basu 'koneba
Rungume Ummerh tayi tace Ummerh na kekika goge mun ko, ngd ngd sosai ummerh na ta gogemun kayana
A'a bani nagoge mikibafa
Wayeto yagoge mun
Yayan kine
Kai Ummerh wannan yaron ne yayana ai 'kaninane wlh
Toh ban gode maka ba
Allah yasama baka 'konamun Kayaba nikam bari inje in duba
Tashi tai tashiga ban d'aki
Kallon ta yay yagir giza kai yafita
Itakam Hapsatu abun nasuma dariya yake bata sosai, saidai tasharesu kawai taci gaba da safgar ta
Wanka tai tafuto tazauna takama shiri, kwalliyar ta ta tsara abunta tayi mata kyau sosai
Tafara d'aurin d'ankwali lokacin su Nauphal sun dawo daga masallacin juma'a
Wajen 2:40pm amman har lokacin kwalliya takeyi
Sallama sukai suka shiga d'akinsu, Fahat ne yace ummerh mun dawo
Sannu da zuwa brother
Yawwa sisina nagode, inkin gama abunda kike kawo mana abuncin mu
Toh brother yanzu ma kuwa
Saida ta kammala tsap sannan tayafa mayafinta tad'auki tiren abuncinsu tashiga d'akin da sallama
Amsawa sukai
Ta ajiye musu abuncin tace gashinan bro, ko azubo maka
Ey zubo mun
Idansa yanakan wani littafi yake maganar
Nauphal dayake gaban jakarsa yana jera kaya yabata baya baisan ma ayaya takeba
Saida tazuba ta Mi'ka masa sannan yakalleta
Aaaaaa Aaaaa aaaa sisina ina zuwa kuma wannan wankan haka
Amman dai bada wannan mayafin za'afutaba, kinga karkuzo kina fad'a keda yayanki
Kai brother wanene yayana kuma
Gashi can
Sai lokacin ma yawaigo suka had'a ido wata harara tabanka masa
Tace Allah yakiyaye inyi wa dashi wannan yaron d'anye shakaf dashi
Zaro iso fahat yayi yace Nauphal d'inne yaro
Ey mana wannan 'yan 2020 ne fa brother
Laaaa ilaaaa babu ruwana wlh
Yakai fa 24 yanzu, koyanzu Ummerh tai masa aure aizama zaiyi da matar
Ta6 amman matar tashiga uku dan saita gama renonsa sannan
Kaiii Allah yaahiryeki sis maza kije kitsanja wannan mayafin asaka babba ko kuma aduba hijab asaka
Jiyo muryarsa sukai yana cewa in kika saka mayafi ko wanne irine kiyi zamanki agida
In kinasan futa kisaka hijab da ni'kaf inba hakaba kuma kinsan sauran
Aikwasa tai da gudu tayi gurin Hapsatu tana cewa Ummerh kinga yaya konwai bazan futa da mayafiba saida hijab da ni'kaf kumafa faty zamuje Ummerh
Kiyi hkr kisaka hijab d'in amman banda ni'kaf
Ummerh fa....
Sorry my start gold 🌟 ked'in tamusamman ce kinji karki damu maza kije kisaka hijab d'in ki zakiyi kyau kinji
Toh Ummerh shiga d'akin tai tacire mayafin tad'auko hijab d'in tasaka sai taga yayi mata kyau sosai fiye da tunanin ta
Futowa tai tace Ummerh natafi sai 3:00pm sukace yanzu 'karfe nawa,
Yanzu 3:37pm kinyi latti
Bari inje ummerh
Adawo lpy kin d'auki kud'in motar ki
Ey ummerh nad'auka
Toh Allah yakiyaye ya tsare kinji
Toh Ummerh ta
Tana futa tagan....................
**********************
............ Duk danginsu Fauziyya sun hallara, amman babu ko mutum d'aya daga dangin ango
Kiran wayar Alhaji akai yad'auka akace kuna gurin d'aurin aure ko yace eyyy gamunan babu kowa acikinku
Toh kucewa kowa yatafi wannan auren an d'agasa sbd anrasa ango ko sama ko 'kasa tun jiya da dad dare
Innalillahi wa inna ilaihi raji'un toh shikenan bari in sanar da su
'Daga murya akai akagayawa kowa sa'kon da aka fad'a
Kowako yafara watsewa
Mutane nata gulma sunata zumd'e
Wasu suce gwara haka
Wasu suce Allah yakiyaye
Wasu kuma sunata shewa da murna
Aikam zance yana zuwa kunnen Fauziyya ta fad'i 'kasa ta suma
Da'kar ta farfad'o ana watsa mata ruwa tana 'kara suma
Asibiti suka kaita itama
Aka kira Anas akagaya masa yace Allah yabata lpy shi yana wajen Mm Balaraba yana kula da ita
Wasa² saida aka d'auki tsawon sati 3 amman ba'aga doctor faruq ba anatadai bincike ko Allah zaisa agansa amman dai shiru kakeji mlm yaci shirwa
Yau kusan satin Fauziyya 4kenan a Asibiti amman dai jikinta babu sauki saidai Allah yabata lpy
Haka akai ta magani, aka kira Kakah Hajja aka gaya mata tace ita wannan badamuwarta bace Allah yabasu lpy
Saida mama Balaraba tai wata 5 a Asibiti sannan aka sallameta
Itama Fauziyyan an sallameta suka dawo gida
Alhaji kuwa................. ✍🏻✍🏻✍🏻
Keep waiting my fan's🤔🤗
Hallmarth ce 💕💖💕
[04/02, 8:02 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 👑👑👑👑👑👑👑👑👑
🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃
*DASHEN ALLAH*
*WRITING ASSOCIATION*
*'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔*
_Story and written by_
*SADIYA •A• UMAR*
*{UMMUH FATEEMAH*}
🅿--- 7⃣5⃣&7⃣6⃣
................Alhaji kuwa yarasa meke masa dad'i yake kamar abubuwan dasuka faru arayuwarsu kamar film ne
Yakan tuno wasu abubuwan dasuka faru amman dazarar yazurfafa tunanin sa sai yaji kansa yad'auki zafi saiya manta komai
Amman babban abun mamaki anan shine bai damu da halin da su Mm Balaraba suke cikiba safgarsa yake
Sannu ce kawai tsakaninsa dasu kuma sai yaji yana jin haushinsu sosai
Yan biyu kuwa kullum suna manne dashi tare sukecin abunci su zauna abakin shagonsa suyita hirarsu, har bacci ma tare sukeyi
A6angaren Jazuli kuwa annemesa anrasa kwata² bayanan
Da acikin garin RANO yake amman yanzu anrasashi sam
Wata motace tafaka abakin 'kofar gidan su Mm Balaraba wazan gani su........................
***************************
...................... Abakin 'kofa taganshi yana tsaye kallonsa tai ta watsar tacigaba da tafiyarta
Kallonta yay yace mena ce miki
Tafiyarta taci gaba dayi
Binta yay yace ba magana nake miki ba
Gani tai yamata kwarjini
Tace yeah gurin faty fa zamu tayaya zan daka ni'kaf
Kai gurin faty kuma
Ummm
Muje
Ina
Me kika ce
Gurin faty'n zani dakai
Ey
Ta6 salon suce wannan yaron shine saurayina
Matsowa yay daf da ita yasaita bakinsa wajen kunnenta yadda zataji yay mata rad'a
Banjime yace ba, saidai gani nai Nusaiba ta zaro ido tayi gaba tana toshe baki
Binta yay suka tsayar da nafef suka shiga
Sam takasa had'a ido dashi
Agurin datai kwatance anan me nafef yatsaya, sauka sukai Nauphal yabiyashi kud'insa suka shiga holl d'in
Kowa sai kallonta yake
Dan sunyi mugun dacewa da juna sosai
Kallonshi tai tace kazauna anan zanje wurin 'kawayena
'Kawayenki kuma
Ey
Muje tare, salon kuyi gulmata kunga d'an saurayi d'as²
Allah ya kiyaye meza'agulmata akai
Wannan d'anyen yaron dakai wanda ko girma baka gama ba
Hmm haka kikace ko
Ummm
To matar 'katon gardi
Gardi kuma
Ey jeki kidawo ina jiranki
Tafiya tai tana murgud'a masa bakin ta
Girgiza kansa yay yace bazata dainaba sai randa na nutsar da ita tukunna
'Kawayentane suka had'a baki tana 'kara sowa sukace irin wannan mai zafin haka, ina kika samo mana shi
Dama shiyasa kike d'aga mana hanci kice da saurayin naki kike tafe
Aaaaaa ko kuma muce mijin naki ko, amman fa kun dace sosai wlh Nusy
Itakam kalisss dariyar ciki take dan tasan yau saita zazzage musu kwandon bala'i dan wani mugum kallo takebin su dashi
Kai dallah can wannan ne mezafi yarone fa d'anye shakaf
Ai irinsu sunfi dad'in love 'kawata wata 'yar ajinsu ta fad'a
Allah yakiyaye wlh wannan yazama saurayina, ta6
Wannan yazama saurayina ai rainonsa zanyi saiya bala................. ✍🏻✍🏻✍🏻
Keep waiting my fan's🤔🤗
Hallmarth ce 💕💖💕
[04/02, 8:02 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 👑👑👑👑👑👑👑👑👑
🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃
*DASHEN ALLAH*
*WRITING ASSOCIATION*
*'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔*
_Story and written by_
*SADIYA •A• UMAR*
*{UMMUH FATEEMAH*}
🅿---
7⃣9⃣&8⃣0⃣
..................Shida wata yarinyace kuma ko kamun kai bata da sai rawa take yana mata li'ki
Abun yabawa Hapsatu mamaki tooo wacece wannan yarinyar kuma ina yasamota
Yi shiru 'yar Ummerh taso muje kiyi wanka, kicanja kayanki, kici abunci
Zaizo yasameni wlh
Tashi tai idanta yayi luhu² fuskar tayi jaaaa sosai abunka da farar fata
Da'kar Hapsatu ta lalla6ata tayi wanka taci abunci tasaka kayan bacci, bata panadol tai tasha sannan ta lalla6ata ta kwanta
Har lokacin Nauphal bai dawoba
Itakam inna fakaici idon Hapsatu saita share kwallarta
Yitai kamar tayi bacci sai Hapsatu taja mata bargo sannan ta futo
Sai alokacin ma takula da kayan data shigo dasu da wayarta duk agurin tabarsu har hand bag 👝 d'in tama
Kwashe kayantai taga babu abunda zai lalace aciki takai matasu d'akin ta ajiye
Saida akai sallar Isha'i sannan yadawo shida Fahat
Da sallama suka shigo
Da'kar Hapsatu ta amsa musu sallamar
Zama sukai akusa da ita suka gaisheta
Nam ma ada'kile ta amsa tana tashi daga gurin
Nauphal yasan dashi ake wannan fushin sbd yata6a mata 'yar gold d'in ta
Shikuwa Fahat dabaisan komaiba tashi yay yabita yace Ummerh me mukayi kuma
Nauphal kansa yana 'kasa baice komaiba
Shiii bai gaya maka ba
Ummerh bai gayan komai ba
Tunda lokacin da muka had'u da magriba ne munayin sallah aka shiga karatu
Da aka kammala kuma akayi sallah, sannan muna idarwa akai addu'a kowa yataho gida
Kaje yafad'a maka
Ummerh nifa bansan menaiba kiyi hkr dan Allah ko wani abun akace namiki
Ban saniba
Kasamun yarinya kuka
Kun tafi tare meyasa bazaku dawo tareba shine kazauna kanawa wasu shasha shayyy li'ki ko
Sannan harda rawa da tafiya hira kabarmun yarin yata ita kad'ay
Wayace kabita inkasan bazaka zauna tare da itaba
Ummerh budur watace fa
Ok budur war taka tafita kenan ko
A'a Ummerh
Hakane mana gashinan kafad'a
Toh bari kaji zan aurawa yarin yata wanda yafika komai kuma zaka gani
Itakam Nusaiba akan kunnenta akai komai jitai gabanta yafad'i da Hapsatu tace zata aura masa wata
Dama jibi hutunku zai 'kare koh
To yau kashirya kayanka
Gobe ka kama hanya katafi banasan ganinka agidan nan kaji na fad'a maka ko
Ummerh Allah ni......
Banasan jin komai kuma koda wasa kadawomun gidan nan ba Bayan 2year ba sai ranka ya6aci kajidai nagaya maka koh
Kallonta yay atsorace yace Ummerh na dan Allah kiyi hkr mana Allah nifa ba wani abu naiba
Itace tace batasona ni yarone
Kuma Ummerh nasamu wadda take sona,shine fa muke hira
Allah ni babu abunda nai mata kuma cewa nai tajirani
Shine fa tai tafiyarta nibanma san ta tafiba Allah
Ina zaka sani tunda kasamu wadda kakeso
Ummerh Allah ni fa babu abunda nai mata
Kumafa ita tace batasona
Kumani aure nakeson yi
Ita da bakinta tace maka batasan ka
Ey wlh Ummerh tace nai mata 'kan'kanta
Bangaya maka metaceba tunkan wannan lokacin
Ummerh toki tambayeta wlh kiji
Allah itace tace batasona
Nikam bansan menai mataba ta tsaneni
Har gayawa 'kawayenta takefa
Ummerh dan Allah kiyimun afwa Allah bazan 'karaba
Kuma kitambayeta indai tace namata yaro shikenan bazan 'kara kula taba
Banza Hapsatu tai masa shikuwa fahat dariyace take cinsa kamar me
Abuncinsu yad'auko dan yaga yau Ummerh tasu bazata basu ba
Itakam Nusaiba kukan ta tacigaba har bacci yad'auketa
Hapsatu ma d'akin ta tafi tayi shirin kwanciya tai bacci abunta
WASHE GARI
Koda gari yawaye ma daurewa tai tayi ayyukanta tayi komai yadda tasaba ta nunawa kowa babu komai aranta
Yau babu Makarantar boko saidai islamiyya dan haka tashirya tai tafiyarta ahanya suka had'u da kaliss sukaita hirarsu, tasha mamaki kaliss dan batai tunanin zatazo Makaranta ba
Lokacin da aka tashi daga makaranta abakin get suka had'u da wani kyankyawan farin saurayi yana tafiya zai shiga motar sa
Kallon su yay yaga Nusaiba tana murmushi, jiyay har cikin zuciyarsa
Binsu yarin'ka yi har bakin gidan su Nusaiba, yayi parking
Sallama yay musu suna ''ko'karin shiga gidan
Amsawa sukai suna Juyowa
Kallon kaliss yay yace dan Allah inasan ki aramun "kawar mu kona 5m ne please
Ok
Kallon ta tai ta had'e rai dan badan kaliss tari'ke mata hannu bama da tuni tashiga ciki
Besty ana magana fa
Inaji ai
To amman kije mana kiji dame yazo kinga dai wannan ba yaro bane bakuma tsoho bane
Murmushi tai tace ke kooo
Kije nidai dan Allah
Juyawa tai ta taka zuwa inda yake
Sallama tai masa kawai ta tsaya
Amsawa yay yana murmushi yace gimbiya sarautar mata
Hmm
Barka da yamma
Hmm
Yagida, ya makaranta kuma
Alhmdllh tace ada'kile
Masha Allah
Nidai sunana muktar kuma nagankune yanzu anan zaku futo daga makarantar islamiyya nabiyoku, nazo gurin wani abokinane naganku
Kuma gaskiya dagaske nake ina sanki aurenki zanyi
Dan Allah kitai makamun kar kice a'a
Ni d'an gidan mlm sulaiman ne
Wanda akafu sani damai shadda
Yana aikine a company alhaji Ibrahim mai shadda baban hassan da husaini
Kuma ashirye nake da in aureki ba wasa yakawoniba Allah
Nayi karatuna a6angaren business ne
Kuma ni banada wata matsala da iyayena dan burinsu guda d'aya yarage musu suga nayi aure kawai
Dana Allah karki watsan 'kasa acikin idona
To dan Allah kabani lokaci zanyi tunani kaji
Toh shikenan kamar zuwa yaushe kenan zan dawo
Toh kamar rana ai tayau
Haba gimbiya ta so kike in mutu
Zuwa dai gobe dan Allah
Gobe kuma
Umm mana dan Allah karkice a'a
Toh bada wuriba
Kamar yaushe kenan
Bayan mundawo daga makaranta
Toh Allah yakaimu naga ai 5:00pm kuke tashi ko
Ummm
Toh nagode ga number ta nan
Kibani taki kinji
Ai....
Tarar numfashinta yay yace ai meee
Dan Allah karki hanani kibani number kinji gimbiya ta
Murmushi tai ta karanta masa yarubuta
Amman daaa batai niyar basaba
Murmushi yay yace ngd gimbiya ta Allah yabar 'kauna
Hmm natafi kar anemeni
Ok agaimun su mom
Ummerh dai
To agaidamun su
Duk abunda akai akan kunne Nauphal akayi jiyay kamar yamutu dan ba'kin ciki shiyayi mata nawasa ita nagaske zatai masa kenan
Gida tashiga abunta ta tarar da kaliss sunata hira da Ummerh ta atsakar gida
Ummerh ce ta kalleta tace sirikin nawa yatafi
Kunya taji tashiga d'aki kawai
Haka sukaita tsokanarta
Bayan magriba ta taraka kaliss tahau nafef ta tafi gida azaure tazo shiga taga mutum atsaye yahad'e rai fuskar nan babu annuri
Kallonta yay yace keeeee...............✍🏻✍🏻✍🏻
Keep waiting my fan's🤔🤔🤔
Hallmarth ce 💕💖💕
[04/02, 8:02 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 👑👑👑👑👑👑👑👑👑
🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃
*DASHEN ALLAH*
*WRITING ASSOCIATION*
*'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔*
_Story and written by_
*SADIYA •A• UMAR*
*{UMMUH FATEEMAH*}
🅿---
7⃣7⃣&7⃣8⃣
................Sai ya Balaga sannan sai mufara rayuwar aure dashi
Kallonta sukai suka kwashe da dariya, yanzu wannan gayen meye aibunsa ai wannan sune nafuta shopping wlh, nazuwa taron kece raini
Aaaaaa kudai gaya mata
Dan Allah inkika rasa wannan damar zai wahala kisamu yaro mai jini ajika irinsa
Wannan sabon jinin ai saida sabon jini, irinki, inkikayi wasa kyaji asalansa wlh kiga yasamu wata ke kuma ki losing wlh
Wata wadda ake cewa sumy itace tace aikam ni yamun ahakansa wlh bari kiga inje musha love
In mi'ka masa sa'kon dayake zuciya ta dan tunda nagansa bugun zuciyata yasauya alamar yasamu mahad'insa kenan
Kallonsa Nusy tai sai tace aranta inkinjema zakisha wula'kanci sosai
Tafiya sumy tai
Sukuma su Nusy suka 'karasa wajen wani table suka zauna amman suna hangosu
Shikuwa tun tafiyar Nusy gurin yasan maganar sa sukeyi
Amman yau saiya 'kuntata mata itama zaiyi abunda zaiga tana sansa ko kuwa
Lokacin da sumy taje gurin gaban Nusy sai fad'uwa yake dan bata ta6ajin irin hakaba
Amman saita daure ta basar tacigaba da safgar ta kawai jira take yaci mata mutunci taji dad'i
Shikuwa lura da yadda take satar kallonsu yasakashi fasa yiwa sumy wula'kanci
Tanayin sallama ya amsa yacigaba da danna wayarsa
Cewa tai Ammm dan Allah inasan yin magana dakai yayan mu
Uhummm
Yawwa inbazaka damuba inasan number wayarka
Kallonta yay yayi murmushi yace kiyime da ita
Inkiraka, sabida tunda naganka naji babu wanda nakeso da ''kauna aduk duniyar nan kamar ka kuma zan iya rayuwa dakai acikin kowane hali
Ngd sosai da wannan karamcin amman ansamun rana kiyi hkr
'Dan had'e rai tayi
Yayi murmushi yace sorry 🙇 mana 'yan mata yana had'a hannunsa guri d'aya
Yace amman inasan mubuga wani game dake dan Allah
Ok wani irifa
Inaso akoda yaushe kinunawa Nusaiba soyayya muke sosai dan haka yanzu zan amshi number d'inki kuma zamu fara daga yanzu
Toh babu damuwa zanyi hakan sbd kaid'in farin ciki nane
Dama Allah zai bani damar mallakar ka amatsayin miji danaji dad'i duniya da lahira
Kallon su dayaga Nusaiba tanayine yasashi sakin wani lallausan murmushi yace karki damu Allah zai baki wanda yafini koma, yana nuna kansa
Wani dad'i taji
Yace to tashi mud'an zagaya
Tashi tai tanata gwalli tana rangwad'a ita adole mai saurayi
Wani tu'ku'kin ba'kin ciki ne yatokare Nusaiba jitai kamar tayi hauka dan ba'kin ciki da takaicin dayake damunta
Daurewa tai ta kauda kanta tacigaba da kallon masu rawa
Ta gabanta suka wuce zuwa kan step d'in da ake rawar
Sumy tafara takawa
Hannunsa yasaka a aljihunsa yaciro "yan 200h yafara li'ka mata yanata murmushi yadda kasan masoyan gaske
Sosai Nusaiba tacika tayi fammm saida sukayi mai isarsu sannan suka futo
Zama sukai akan table d'in dayake opposite danasu Nusaiba suka cigaba da hirarsu
Murmushi yake sakar mata yana tayata hirar shima
Servings d'in mutane aka fara cikin lokaci 'kan'kani aka kammala sannan aka saka kid'a mai dad'i anaji
Abunci sumy tad'auka kad'an tayi wajen bakin Nauphal dashi tana fad'in my dear kaci mana
Uhummm juyar da cokalin yay zuwa bakinta yace faraci, tukunna idan kika 'koshi sai in ci nima
Ok
Bata yarin'kayi tanaci tanata wani kwar kwa sa da shagwa6a abunta
Takaicine yazowa Nusaiba wuya ita kanta batasan kona menene ba
Tashi tai taje wajen dayake zaune tace nagama katashi mutafi
Amm ni kuma ban gama ba kozaki tafi nataho daga baya
Bazan tafiba katashi mutafi
Aaaa kinga mutum yace bayanzu zai tafiba kibarsa mana shida ba yaro bane bare kice zai 6ata
Ina ruwanki ne dake nake magana koda d'an uwana karki 'kara sakamun baki alamarina
Aaaa d'an uwa manya nikuma miji nane kinga tsakanin nidake wayafi mahimman ci yaba kulawa
my dear tashi mu koma can ko mad'an samu sukuni ko
Ok dear muje
Tashi yay suka jera suka fara tafiya
Nusaiba jitai dama ta sani tasaka ni'kaf d'inta datayi kuka yanzu ta gode Allah babu wanda yaganta
Had'iye kukan tayi tadaure zucitarta sannan ta gyara zaman hijab d'in wuyanta
Juyawa tai takalli inda amaryar take tace wa kalis muje muyiwa khadeeeja Allah yasanya alkairi mutafi koh
Ok
Tashi tai sukaje sukaiwa amarya alasanya alkhairi sannan suka ce mata suzasu wuce
Aaaa tun yanzu gaskiya banji dad'i ba amman hakan ma nagode kalis kicewa ikilima tabaku
Mefa
Kedai kice tabaku kawai injini
Ok
Tafiya sukai ita Nusaiba ma bata tsayaba kaliss ce ta amso musu manyan jakun kuna guda hud'u biyu iri d'aya ² tafuto taga Nusy harta tsare me nafef tana masa kwatance
Tana 'karasawa suka shiga tafiya suke babu wanda yacewa kowa 'kala
Abakin gidan su Nusaiba aka tsaya tabata jakunkunanta guda biyu sannan suka tafi
Tana shiga da sallama abakinta tadure kayan atsakar gida
Direct d'akin su tashiga ta kwanta akan bed tasaka kuka wanda batasan dalilin yin kukan nataba
Lokacin hapsatu batanan taje gidan su Bintu sai Bb mlm kawai ad'aki yana karatun Alkur'ani mai girma
Saida tai kukanta tagaji
Ta'ki tashi har bayan magriba bata tashiba lokacin Hapsatu tashigo taji shashshekar kukan ta
Dasauri tashiga cikin d'akin tana fad'in "yar ummerh meya faru dake menene yake damun ki
'Yar Ummerh lpy kuwa d'agota tai taji jikinta yayi zafi sosai
Innalillahi wa inna ilaihi raji'un menene wai Nusaiba me aka miki acan gurin faty'n
Ummerh ba yayah bane
Meyay miki Nauphal ne ko
Eyyy
Meyay miki fad'amun inadai badu kanki yayba
Ummm
Toh me yay miki
Ummerh kinga fa za..............
Kasa fad'a tai dan to in yana zance ina ruwanta dahakan zai sata kuka
Amman kuma mezatacewa Ummerh ta yanzu ta'kwaci kanta
Nusaiba kinyi shiru kifad'amun meyay miki kinji
Ummerh kinga zan taho nace yazo mutafi ya'ki tahowa
Yatsaya sunata surutu da.....
Shidawa dama binki yay
Ummm
Toh yi shiru, shidawa suke surutun
Shida wata ya.............✍🏻✍🏻✍🏻
Keep waiting my fan's🤔🤔🤗
Hallmarth ce 💕💖💕
👑👑👑👑👑👑👑👑👑
🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃
*DASHEN ALLAH*
*WRITING ASSOCIATION*
*'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔*
_Story and written by_
*SADIYA •A• UMAR*
*{UMMUH FATEEMAH*}
🅿---
8⃣1⃣&8⃣2⃣
.................Keeee waye yazo gurinki d'azu
Ko kallonsa bataiba tasakai zata wuce sa
Hannunta yari'ko
Tace kasakeni mana banaso
Tambayar, ki nake waye yazo gurin ki d'azu, kuna meyazoyi
Au tambaya kake
Taune lips d'insa yay na'kasa yace eyyy
Ok mijin dazan aurane
Zance kuma yazo
Kiyayy wani dummm akan zuciyarsa
Kallon ta yay yace shi wannan d'in ba yaro bane kenan
Ey ba yaro bane kuma yayi mun sosai, my husband to be Insha Allah
Whatttt kinsan me kike fad'a kuwa Nusaiba
Nasani ko kanada jaaa ne
Acikin satin nan zai turo in sha Allah
Kana yaro dakai meka sani
Sakanmun hannu na
Nine yaron
Ey ko kana jaaa ne
Ey zan nuna miki aikin yarinta yanzun nan
'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔 WLH YAU ZAN TSONE MIKI IDO DASHI
HMMM 🤔 fuzge hannunta tai zatai cikin gida
Ai batasan lokacin daya janyotaba tafad'a kansaba
Le'kawa yay d'akin Bb mlm yaga bayanan
Aikam yajata ciki kulle 'kofar yay yakunna wutar d'akin yace bari in nuna miki a idon ki kisan niba yaro bane
Janyota yayi jikinsa yasaka bakinsa akan nata yafara aika mata da kiss turesa tafarayi tana cewa yadaina amman ina banza yay mata yad'aura daga inda yatsaya
Hannunsa yakai cikin rigarta yafara zuge mata zip har lokacin bakinsu ahad'e yake
6alle mata bra d'inta yay yafara ''ko'karin cire mata rigar tata gaba d'aya
Kuka tasakar masa tanaso ta ro'kesa amman babu hali ya had'e bakinsu gam
Kuma takasa motsawa ko d'aya
Jikin bango yamaidata ya yarda rigarta a'kasa yasaka hannunsa zai kunce mata zani tari'ke masa hannun gamm
Tana girgiza masa kai
Kallonta yay da idanunsa dasukai jaaaaa
Yakama hannunta yakai kan joystick d'insa
Girgiza masa kai ta'karayi
Cire bakinsa yay daga nata
Yasaka hannunsa yatoshe mata bakin yazo da bakinsa dai² kunnenta yace wannan bazata ishekiba kike tunani
Hannun ta ya'kara mayar wa kan joystick d'insa
Girgiza masa kai tayi
Yace ko in gwada miki
Girgiza masa kai ta'karayi
Yace in baki yaddaba in gwada mikiiiii
Muryar tasa da'kar take futa
Kiban amsata kuma wlh karkimun kuka dan idan kikai mun kuka wani yazo, wlh bazan 'kyalekiba saina yi abunda nai niya
Kinga idan yaso sai amun hukunci da hujja
'Daga masa kai tayi alamar tayadda
Sakin mata bakin yayi ya'kara matsota jikinsa sosai yanajin yadda dukiyar fulaninta take tokare sa ga kan nipple's d'inta duk sai susa suke masa
Maida hannunta yay kanta yace wannan tayi miki kad'an kike nufi
Cikin muryar kuka tace A'a
Menene ajikina yay miki 'kan'kanta gayamun inji
Babu komai
Hannunsa yakai kan na shanunta yace ko kina tunanin bazan iya sarrafa subane
Uuuu'ummm
To daga yau karki 'kara cewa ni yarone, inba haka ba zakiga aikin yarinta
Kuma wlh in kika 'kara tsayawa da wani Namiji saina yi miki abunda yafi haka
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 12 Chapter of 16