kinajina
Ummm
Oya kalleni
'Daga kanta tai amman idanta arufe suke
Kibud'e idanki mana
A'a kayi hkr
Sunkuyawa yay yad'auki bra d'inta yami'ka mata yace saka
Amsa tai ta saka idanta yana zubar da hawaye sosai
Rigarta yamayar mata sannan yagyara wandonsa
Kallonta yay yace daina kukan nan
Shiru tai yasaka tongue d'in sa yalashe sauran hawayen
Hijab d'inta yasaka mata
Yajanyota tadawo jikinsa yace wannan 'kawar taki da kikaga muna magana da ita basanta nakeba
Gaya mata komai daya faru yay sannan yace Allah babu wadda ta ta6a canja mun tunani da lissafi lokaci d'aya sama dake
Randa nafara ganinki natabbatar da ina sanki
Dan Allah kidaina kula kowa
Zan tafi makaranta gobe nabaki amanar kanki inkika kula wani wlh ban yafe mikiba
Kuma kibawa wannan yaron hakuri inba hakaba wlh duk abunda nai masa ke kika janyo
Dan wlh zan iya kisa akanki
Zaro ido tai atsorace tace kisa kuma
Kina mamaki ne, to kidaina
Amman inkika d'auka wasa gobe yazo kifuta wlh zakiga d'anyen aiki, ina fatan kin fahimta
Ummmm
Oya muje
Bud'e kofar yay ahankali yafuto itama ta futo saida yaga ta shiga ciki sannan yazauna azauren dan bazai iya shiga ba ahaka duk ta tashi amike take sosai
Haka yazauna yana le'kenta saida yaga tashiga d'aki sannan hankalinsa yakwanta dan yaga Hapsatu tana kiching tana aiki
Saida Fahat yazo sannan suka shiga shiya d'aki yashiga direct bai zauna tsakar gidaba
Itadai tunda abun yafaru takejinta awani yanayi nadaban kuma batasan menene yasaka ba
Da'kar tasamu bacci yad'auketa
Awajensa shima hakan ne takasance gwara itama babu ciwo
Shikuwa da matsanancin ciwon mara ya kwanta sai juyi kuma dayake tayi
WASHE GARI
Haka koda ta tashi sam batasan ta had'a hanya dashi dataji muryarsa take 6oyewa
Koda saurayinta yakiratama 'kin d'auka tayi
Test tai masa akan yayi hkr anbada ita, baiji dad'iba ko kad'an amman sai yay tunanin kodai jan ajiii take masa
Yau ko tsakar gida saida sand'a take futowa Hapsatu ta tambayeta lpy tace lpy qlu
Shikuwa yayi sintiri yakai goma shaaa amman baigantaba
Koda kaliss tazo yay tunanin zata futo sutafi Makaranta amman saitai 'karyar ciwon kai
Har lokacin tafiyar Nauphal yay amman bata futoba, kuma daya shiga d'akin saita shige bathroom 🛀 sosai yadamu yakira wayarta akashe kuma
Saida suka futo rakasa su Hapsatu sannan Fahat yace ina Nusaiba take
Hapsatu ce tace tana d'aki kanta naciwo tad'an samu baccine datasha magani
Ok toh mutafi
Shidai Nauphal kasa jurewa yay harsun tafi yace yayi mantuwa yakoma gidan
Lokacin daya shiga gidan tana tsaye abakin 'kofar d'akin su da wasu ka..................✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻
Keep waiting my fan's🤔🤗🤔🤗
Hallmarth ce 💕💖💕
👑👑👑👑👑👑👑👑👑
🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃
*DASHEN ALLAH*
*WRITING ASSOCIATION*
*'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔*
_Story and written by_
*SADIYA •A• UMAR*
*{UMMUH FATEEMAH*}
🅿---
8⃣3⃣&8⃣4⃣
.............Da wasu kayan baccin ta riga da wando, do gone wandan har 'kasa
Batasan ma yafutoba dan doguwar sumar kanta take gyarawa tanata tajeta
'Karasowa wajen ta yay yakauda kansa daga kallonta yace shine kika 'ki futowa kirakani ko
Jitai gabanta yafad'i taisaurin tattara gashinta awaje d'aya ta d'ago kanta tana kallonsa atsotace
'Daki tainiyyar komawa yace Uuuu'ummm karki shiga babu abunda zan miki
Tambayata anan shine meyasa kika 'ki futowa kirakani, kuma duk yau ban ganki koda atsakar gida ba meyasa
Shiru tai
Yace ba tambayar ki nakeba
Kai nane yake ciwo
Ummm, sannu
Yanzu muje kirakani
Bazan iya tafiyaba sbd yanzuma ruwa zan zuba masa kozanji sau'ki
Ok tom shirya sai muje asibiti ko
A'a nidai katafi kawai zan je daga baya idan Ummerh tadawo daga rakakaaa
Yayi kyau
Matsowa yay kusa da ita
Itakam sai jaa baya take yana 'kara matsota, saida takai 'karshen bango sannan yasaka hannunsa yatokareta yakalli cikin idanta yace kalleni
Kallonsa tai, amman suna had'a ido tasauke kanta 'kasa dan bazata iya kallon cikin idan saba
My wife to be in sha Allah, kinajina
Saida taji wani dummm sannan tadaure tace, Ummm
Good girl
Zan baki amanar kanki, kinji ko
Karki sake ki, 'kara futa babu ni'kaf
Sannan kuma karki 'kara kula wani d'a namiji koda wasa, idan naji labarin hakan ranki zai 6aci
Sannan banasan yawo atsakar gida babu hijab
Koda bana nan akaremun dukiyana, akulan sosai da ita, kinajina
Ummmm
Good
Duk abunda kike da bu'kata ki kirawoni kinji ko
Sannan banasan yawan 'kawaye d'aya ta isheki kinji
Kimun al'kawrin zakiyi Dukkan abunda nace miki kinji
Shiru tai
Yace bakice komai ba
Ummm tace
Toh amman ai bakice kinyi al'kawrin ba, zakiyi komai dana saki
Hmmm I promise you I will do everything that you positioning me to do
Hmm Allah yashiryeki
Yanzu babu rakiya
Nace maka bazan iya zuwabafa
Yanzu zantafi har tsawon 2years hubbi amman bazaki rakaniba
Kika sani ko Acan ma in mutu bazaki sake gani naba
'Dago kanta tai dasauri jin abunda yace wai yamutu
Girgiza masa kai tayi idanta nacikowa da kwallah tace Uuuu'ummm
Bakyasan in mutu
Ummmm
Meyasa to
Shiru tai
Murmushi yay yace saboda kinasan yaron mijinki ko
Tureshi tai tajuya masa baya
'Dan takowa yay yace ko 'karya nayi
Shiru tai masa
Yace toh nizan tafi, hubbie taaa
Adawo lpy Allah yatsare ka yakaika lpy yadawo dakai lpy
Wowwwww ngd sosai dear
Shammatar ta yayi yasakar mata kiss awuyanta yace byeeee
Wani numfashi tasauke dan ba 'karya taji Wannan kiss d'in sosai
Juyowa tai ta kalle sa yana futa daga gidan
Acikin nafef yasamu su Hapsatu sunata jiransa
Kallonsa tai tace waimeka manta naga baka d'auko komai ba
Ummerh banganshiba fa
To menene shi d'in
Ummerh...... Ummerh...
Fahat ne yay saurin cewa ko P-cap d'inka kaje nema
Ummm.... Ummm.... Ita naje nema
To ai nad'auka tana cikin kayana inasantane
Ok amman baka gayamunba
Nasan kanasantane shiyasa na'ki gaya maka
Itakam Hapsatu kallonsu tai kawai tayi Murmushin dan tasan ba haka zancen yake ba
Amman tunda sun nuna sunajin kunyar sanar da ita bari ta kyalesu karsu dainajin kunyarta kuma
Haka suka kaisa tasha yahau mota sannan suka dawo bayan sunga tashin su
Koda suka dawo Nusaiba takammala gyaran gidan tana ta sallamar masu siyan abunci wanka tashiga tabar mai Mm suwaiba agurin tunda tazo
Aikin suka cigaba dayi ita da Hapsatu dan haka ake wuni kullum tun daga safe har dare
Washe gari suka raka fahat shima yatafi makaranta duk da tasa acikin garin take
Haka ma........
****************
Wazan gani su doctor faruq ne suka futo da waliyyansa
Shiga sukai cikin gidan harda wani namiji wanda a'kalla zaiyi 47-48,kyaky kyawane ajin farko shima
Shiga sukai cikin gidan suna kallon gidan sosai azauren gidan suka tsaya ganin Alhaji yana shirin futowa
Yana kallonsu gabansa yafad'i nuna wani yafarayi acikinsu hannunsa yana karkarwa sai kuma yafad'i yasuma
Salati suka fara suna d'aukar sa zuwa cikin gidan su kuma wakilan doctor faruq suka futa
Anjuma kafun Alhaji yafar fad'o kallonsu yay yace ina yake
Waaaa fa baba, inji doctor faruq
Wannan saurayin yana ina
Wanene baba
Wanda naganku tare yanzu
Sun futa ai
Dan Allah kiramun su
''ko'karin tashi yafarayi
A'a baba kahuta bari inkira makasu
'Daukar wayarsa yay yace dasu Alhaji magaji su shigo
Ok gamunan
Kashe wayar yay sannan yamaida dubansa akansa yace gasunan zuwa
Toh zama yay yana zubda kwalla acikin ransa sai ro'kon Allah yake Allah yasa hasashensa yazama gaskiya
Suna shigowa
Yaga babu shi aciki, harzaiyi magana sai yagansa yashigo
Dasauri yatashi yarungume sa yasaki kuka
Mamakine yakama su
Shikansa Ibrahim mamakin yake dan dai baisan saba bai ta6a ganin saba amman kuma yarungume sa
Ba nuna 'kyama ko wani abu shima yarungume sa yana bubbuga bayansa ahankali yaji gabansa yana tsananta fad'uwa
Sakinsa yay yakalli doctor faruq yace doctor Wannan d'anane wlh d'anane ba 'karya zan mukuba Allah d'anane shi
Sosai abun yabawa kowa mamaki amman sai sukace haba baba daga ganin yaron mu sai kace d'ankane Wannan d'an mune kuma jininmu family'n mu
Shid'in gudan jinin d'an uwanane
Meyasa zakace haka Baba
Wlh Alhaji wannan d'a nane kuma ni nahaifesa
Zan iya nuna muku shaida idan baku yaddaba
A'a bari akira baban sa tukunna dan abun da d'aure kai
Kallon faruq yayi yace kira baban ku maza, kace masa muna san ganinsa agidan Alhaji Ibrahim mai shaddah kaji
'Daukar wayarsa yay yakira shi kamar yadda aka umar cesa haka yafad'a
Lpy meyafaru faruku naji kamun irin wannan kiran
Daddy, Uncle ne yace ince maka haka
Ok yana ina, bashi wayar
Mi'ka masa yay kamar yadda yace
Amsa yay yagaya masa komai daya faru, jummmm yay kafun yace gani nan zuwa
Aransa yace wannan shine ranar wanka ba'a boyon cibi
Tashi yay yakalli hajiya habiba yace mata kishirya muje idan su Alhaji Ibrahim mai shaddah
Inna lillahi mezamuyi musu
Hjy tashi muje kawai
Tashi tai tafara Shiryawa
Shima yashirya sannan suka futo
Mota suka hau driver yakaisu har 'kofar gidan nasu dan sunga Motocin suma agurin
Tun kafun su futa hjy habiba tasaka kuka tana fad'in shikenan yau za'a'kwacemun d'ana
Da'kar Uncle sulaiman yalalla6ata tayi shiru sannan suka shiga sallama tai tashiga sannan aka basu izinin shigowa
Shiga sukai suka zauna a d'akin Alhaji, yasaka anas yakawo musu ruwa da lemo dama
'Karowa akai harda cincin
Amman babu wanda yaci ko yasha
Zama Uncle Sulaiman yayi itama hjy habiba tazauna
'Kara mai maita musu komai akai kamar yadda Uncle yagaya masa
Kallonsu yay yace naji kuma nafahimta, shikuwa Ibrahim In banda kuka babu abunda yake dan yakasa gane komai
Tashiyay yadawo kusa da daddy Sulaiman yace daddy kagaya musu gaskiya niba d'ansu bane
Kuka daddy yasaka dan tausayin d'an nasa sosai
Dakewa yay yakalli Alhaji yace, Alhaji Ibrahim wace shaidace kake da ita wadda kace zaka nuna
Tashi Alhaji yay yabud'e durowar sa yad'auko.....................✍🏻✍🏻✍🏻
👑👑👑👑👑👑👑👑👑
🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃
*DASHEN ALLAH*
*WRITING ASSOCIATION*
*'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔*
_Story and written by_
*SADIYA •A• UMAR*
*{UMMUH FATEEMAH*}
🅿---
8⃣5⃣&8⃣6⃣
............Tashi yay yad'auko wata jaka sannan yarufe yadawo yazauna
Bud'ewa yay yad'auko wani pic d'in sa na ranar da aka haifesa ansaka masa kayan sanyi a asibiti ne ma yana kwance kusa da Ummerh'n sa
Mi'ka musu yay yace wannan hotonsane lokacin da aka haifesa da daddare
Kallo sukai sannan Ibrahim ya amsa yaga tabbas yanada wannan photon amman nasa akwai mom d'in sa agurin ba wannan matar bace sannan kuma dasu daddy agurin dawasuma
Kallonsa yamaida kan daddy Sulaiman yace dad wannan hoton iri d'ayane danawa amman kuma anawa babu wannan matar saidai ku dasu mom
Kwallace tazubowa daddy Sulaiman yace kayi hkr d'ana yau zan gaya maka abunda naita 6oyewa sama da shekara 47
Kallonsa su Uncle sukai da mamaki dansu kansu basusan komai ba
********************************
FLASH 📹 BACK 🔙
......Akwai wata ranar laraba wadda bazan manta da itama mun taho da family na zamuzo garin kano akan hanyarmu ta zuwa sai motata tai facii
Sai nai parking agefen titi natsaya ina jiran wani abun hawa yazo wucewa in hau motarsa inje cikin gari inkai faci
muna tadai zaune shiru kuma gashi ita uwar d'akin nawa bazata jure zaman motaba dan bansan bata da lpy bama saida muka taho, sbd tanada tsohon ciki
Sannan kuma awatan ta na haihuwa muke
Wani mai mashing ne yazo wucewa natsayar dashi, shiya taimaka mun muka kunce tayar yakaini akai faci sannan muka dawo muka sakata
Amman gamamakina sai naga babu hjy habiba amotar dan nai tunanin ko bacci tayi abayan mota
Dan haka saida muka gama na lura, gayawa mutumun nayi nan muka juya dan nemanta
Hangota mukai tana tahowa da yaro ahannunta sai kuka yakeyi sosai yana 'karawa
Kallonta nai da mamaki kuma ga cikin tanan ajikinta amman kuma gayaro ahannunta
Saida ta 'karaso nace mata ina kika samo wannan d'an
Sai mai machine d'in yace aikam dai a ina kika samo sa
Zama tai acikin mota sannan tace mun
Bayan tafiyarku ba'a dad'e ba naji inajin futsari saina sauko nazagaya dan inyi futsari
Bayan nagama sainaji kukan yaro kamar an muntsilesa
Dabazan jeba sbd nai tunanin ko aljanune tunda gurin jeji ne sosai
Amman saina daure nafarabin sautin kukan yaron
Abakin wani ruwa nagansa an kwantar dashi wanda da alama ba'adad'e da haihuwar saba
Saina d'aukosa nafuto daga gurin inata sauri inzo ince maka kutaho masa da madara sainaganku kuma
Toh Alokacin mukace da mutumun ko in basa yaron amman saiyay fafur yace a'a sbd bashi da aure
Sai nace kozai kaimu wajen mai gari
Yace a'a shibaisan mai garin wannan unguwarba
Nandai yace kawai bari ya amshi number wayar mu koda zaiji masu d'an saiya kiramu
Muma muka amshi tasa
Saina sallamesa nabashi dubu 30 yatafi mukuma muka shiga mota
Zamu cigaba da tafiya sai hjy habiba tacemun karmu sauka a family house 🏚 d'inmu mutafi gidanmu kawai
Haka na amsata koda muka shigo garin kano agidanmu muka sauka dayake sharad'a
Bamu dad'e dasaukaba itama tafara na'kuda dan haka na d'auketa zuwa d'akin haihuwa nan akaita fama abu kamar wasa saida takai wajen 12:30pm sannan ta haihu d'anta namiji
Bayan komai yalafa angyarata itada baby sai muka yanke shawarar inkira "yan uwana ince musu habiba tahaifi 'yan biyu
Haka kuwa akai nagaya musu ta haifi 'yan biyu kuma suka yadda
Saboda shaida yasaka bamu sauya maka kayankaba mukai hoto dasu
Haka taci gaba da shayar daku amman tunda muka tsinci Ibrahim bayashan nonon habiba saidai madara kawai
Bayan suna da kwana uku sai Allah yayiwa d'anmu rasuwa munyi kewarsa sosai
Amman babu yadda zamuyi haka Allah yaso sai muka rufe sirrinmu muka cigaba da kula da Ibrahim
Saida Ibrahim yacika shekara 6 sannan habiba ta 'kara haihuwar d'anta namiji sai muka saka masa UMAR ake kiransa da faruq
Haka muka cigaba da rayuwa muna d'an binciken sirri ko zamuji ina iyalan ka suke amman shiruuu
Anan nan sai akamun canjin gurin aiki nakoma England 🇬🇧 da zama tunda muka tafi bamu dawo Nigeria 🇳🇬 ba saida mukai shekara 27 sannan muka dawo
Muna zuwa sai faruq yace shi agarin Rano yakesan muzauna sbd yanasan yarin'kayin aiki a asibitin nan danya tai makawa marasa lpy garin
Haka akai muka tare atsohon gidan mu sai muka saka aka fara gina mana babbar estate Acan saida aka kammala sannan muka dawo
Haka muka cigaba da zama gaba d'aya family d'inmu
Amman kusan koda yaushe muna bincike wajen ganin mungano ina family d'inka suke
Lokacin da faruq yazo mana da zancen auren sama Ibrahim baya GARI da tare zasuzo, dan cemana yay "yar gidan Alhaji Ibrahim mai shaddah zai aura
Saida d'aurin aure yarage saura kwana 1 sannan mukaji ashe "yar da yake ri'ko ce "yar Mm balaraba dangin bala'i, shine muka rasa yadda zamuyi akaucewa wannan auren, sai kawai mukace muce muku faruq ya6ata kawai sai afasa auren bayan haka da d'an kwanaki sai muzo muyi muku jawabi akan dalilinmu
Toh shine fa su Uncle d'insu waliyyansa kenan sukace zasu taho sai sukace faruq yabiyosu
Sai shima Ibrahim yace zashi, sai suka taho gaba d'ayan su
Sosai abunda Uncle sulaiman yafad'a yasaka Ibrahim da alhaji kuka dan sunyi masa ri'kon Allah da Annabi basu ta6a nuna masa wani mugun haliba ko kuma su nuna masa wani abu nacewar basu suka haife saba
Alhaji ne yace Tabbas wannan shine 'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔 Tabbas zai tsone maka idooo
Allah mai iko
Akunnen Mm Balaraba akai komai dan anfuto da ita tsakar gida tasha mamaki sosai da sosai
Abunda sukai gashinan duk taji dan itada kakah Hajja suka kai jaririn nan bakin ruwan nan suka ajiyesa sannan sukai tafiyarsu
Kuma harda su amasu neman sa suna kukan munafurci
Alhaji ne yace kosuwaye sukai mun haka bazan yafe musuba har abada wlh dansun cutar dani sosai
Fashewa da kuka yay
Ibrahim yataso yarungumesa yana kukan shima
Da'kar suka samu sukai shiru sannan Alhaji yace wa Ibrahim babana inga bayanka
'Daga rigarsa yay saiga wannan SHAIDAR TASU TA FUTO RAMMM
Yawwa kunga shaidar danake nuna muku, sannan akwai ta ajikina ma bari in nuna muku
Haba Alhaji aibasaika nuna ba komai yatabbata Ibrahim d'an kane dan haka babu abunda zamuce mu
Sallama akai ana saka kuka kuma muryar namijine babba kuna
Futowa sukai dasauri suna kallon bakin 'kofar d'an gidan Alhaji H................ ✍🏻✍🏻✍🏻
Keep waiting my fan's🤔🤔🤗🤗
Hallmarth ce 💕💖💕
Keep waiting my fan's🤔🤗
Hallmarth ce 💕💖💕
👑👑👑👑👑👑👑👑👑
🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃
*DASHEN ALLAH*
*WRITING ASSOCIATION*
*'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔*
_Story and written by_
*SADIYA •A• UMAR*
*{UMMUH FATEEMAH*}
🅿---
8⃣7⃣&8⃣8⃣
.................'Dan gidan Alhaji Hamisune yaketa kuka yana kiran Alhaji
Futowa yay yace lpy meya faru kuma, kaka Hajja ce da daddy sukai accident ankaisu asibiti
Salati suka saka sannan suka futo motoci suka shiga sukai asibitin acan suka tarar da an'ki amsar su ance sutafi cikin kano bazasu iyaba
Doctor faruq ne ya'karasa ya saka aka shiga dasu cikin OPERATION ROOM
Sun kwashi sama da awa 5 akan su kafun aka samu nasarar ceto rayuwarsu
Sun jigatane sosai dan shi Hamisu yasamu karaya 5 acinya dai gocewa dayay ahannunsa da kafad'arsa
Fuskar sa kuwa in kaganta bazaka iya ganetaba sam dan ta murzu
Kaka Hajjah kuwa ta samu gocewa a'kugu sannan kuma 'kafarta guda d'aya ta cire dan wata mutar ce ta murje mata ita tass da hannunta guda d'aya
Sai kuma spinal cord d'inta data samu matsala
Ta bugu akanta sosai dan da'kar aka samu aka tai maka mata jini baije kwakwal wartaba
Saida sukai mata tankwall sannan aka samu nasarar yi mata aiki
'Dakin hutu aka kaisu sannan aka dawo dan biyan kud'in aiki dana magungunan su
Uncle sulaiman ne yabiya komai sannan aka cigaba da kula dasu
Sai bayan Isha'i sannan suka dawo gida inda akabar matar Hamisu tana kula da kaka Hajjah shikuma babban d'anta yana kula da baban sa
Uncle sulaiman ne yace dama munzone muce abar wannan zancen auren nasu Umar dan gaskiya bazan bari d'ana ya auri dangin wannan matar ba
Babu komai gaskiya nima bansan haka sukeba dabazan kawo kubama daddy
Hakadai aka bar magana aka basu sauran kayan lefen su
Amman uncle sulaiman yace a'a abarsu sun yafe taci gaba da amfani dasu
Tafiya sukai Alhaji yanata musu godeeya, nan Ibrahim yace bazai tafiba zai zauna awajen mahaifinsa nanda 2weeks sannan yadawo
Basuyi masa musuba suka barsa anan suka koma gida hjy Habiba banda kuka babu abunda take
Saida Ibrahim yayta bata ha'kuri sannan taha'kura
Suka tafi
Suna shiga gida Mm Balaraba tafara kuka tana cewa Alhaji kayafeni kozan samu salama acikin rayuwata
Kallonta yay da mamaki yace meya faru Balaraba lpy kuwa, ni babu abunda kikai mun
A'a Alhaji baka sanibadai amman dai ina 'kara neman afwaraka dan Allah tun kafin ingaya maka
Mezaki fad'amun inajinki
Zama yay shida Ibrahim akusa da ita dan 'kafarta d'aya tafara wari amman dai haka suka zauna sbd tana zubar da wani ruwa ne
Kallonsa tai tafara basa labarin abunda kakah Hajja ta aikata masa tun daga mutuwar kakan sa har zuwa mutuwar iyayen sa da rabasu datai shida 'yan uwan sa, dakuma yadda suka sace Ibrahim suka kaisa cikin dajin duk tagaya masa
Sosai Alhaji yake kuka shida Ibrahim musamman mutuwar iyayen su wanda tasakawa wuta tacisu sosai kafun aka tai makesu
Dakuma kakansa data rin'ka bawa guba yanaci harta kasheshi
Yama kasa yi mata magana dan baisan ma ta ina zai faraba idan yace zaiyi maganar, shiyasa yay shiru saidai hawaye gashi tarabasa da matarsa da "ya"yansa ko a ina zai gansu ALLAHU A'ALAMU
Balaraba kitashi keda "ya"yanki kubarmun gida nasakeki saki 3 kutafi Allah yasakamun abunda kukai mun keda Kakah Hajja bazan yafe mukuba kun cutar dani sosai
Anas da Fauziyya da suke tsaya suna jinta kuka suka saka Anas harda fad'uwa dan tunani yake shin sud'in musul maine ko kuwa
Anya akwai zuciya acikin 'kirjinsu
Yayi nadamar kasan cewarta mahaifiyar sa sosai yake kukan ba'kin ciki
Sallama sukaji anyi
Juyawa sukai dan suga waye
Abun mamaki wasu mutanene guda uku da j.............
***********************
..........Hakama Nusaiba ta dage wajen zuwa Makarantarta tamaida hankalin ta sosai wajen karatun ta
Ga soyayya dasukesha mai tsafta itada Nauphal
A6angaren saurayinta muktar kuwa saidai zumunci kawai dan tagaya masa yayi ha'kuri anbada ita
Awajen Ummerh ta kuwa bata ta6a sanar da wani tana wannan makeken gininba nagani na fad'a
Part 4 tai ko wanne ya amsa sunan sa, sai makeken Restaurant data bud'e akusa da gurin
'Dayan gurin ne data siya aka fara gina musu asibiti bata yi nisaba tasa aka tsaya dan a'karasa wancan gine ginan sannan
Wasa² Fahat yakammala karatunsa yayi komai harta nema masa aiki dan daddy Nusaiba ne yashige masa gaba yasamu aikin
Shima Nauphal saura wata 10 sukammala karatunsu
Sosai yake kewar Nusaiba amman basa d'aga musu 'kafa ko kad'an dan lokacin wayama bashi dashi wani lokacin ma sai suyi kwana biyu basuyi waya ba
Awajen Hapsatu kuwa ankammala mata ginin gidan ta tsap kowane part yasha gyara ansaka masa komai na bu'kata abunda yarage kad'anne acikin gurin kaya masu tsada ake zuba mata akowanne 6angare
Sannan tazuba ma'aikata kota ina suna kula da gidan yadda yakamata
Wani lokacin ma bata samun damar zuwa ganin abunci saidai ma'aikata suyi kawai
Manya²'n masu kud'i suke fakawa siyan abuncin ta kota ina sunanta yad'aukaka daga gari² ake bata Oder abuncin dinner kona paty
Sosai tayi kud'i naban mamaki, harta gyarawa Baban Bintu da abokin sa gidansu tazuba musu kayan more rayuwa
Amman abun mamaki ita ta'ki tashi daga wannan gidan sam saidai gyarashi datakeyi kawai
Komai Nusaiba takeso tanayi matashi babu abunda tanema tarasa ita kanta yanzu takoma makaranta Hapsatun
Kuma tana fuskantar komai sosai yadda yakamata
Fahat da Bintu sun d'inke dan abun yana bata mamakima dan ita tunanin ta kaliss yakeso amman saitaga ashe shi Bintu yakeso
Har ankai kud'in nagani inaso, da kuma kayan saka rana
Motar Mom d'in su Nusaiba ce tai parking a'kofar gidan su Hapsatu tana mamakin yadda gurin yake cike da manyan masu kud'i da alhazawa suna cikin rumfar cin abunci ga manyan motoci kashi²
Gurin dabata sanshiba dazatace ba gurin bane dantasiye gurin gaba d'aya ta maka gida da gurin cin abunci makeke
Sosai abun yake bata mamaki sosai dan gani take kamar a film ne sbd shekararta ta biyu kenan rabonta da gurin amman yasauya sosai
Abunda bata ta6a tunani ba
WANNAN SHINE 'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔
Sakkowa tai tana yatsine fuska tana kallon su gaban tane yafad'i ganin............✍🏻✍🏻✍🏻
Keep waiting my fan's🤔🤔🤗😬
Hallmarth ce🥰😘😍
[04/02, 8:03 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨
✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨
WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION
https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7
🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️
بسم الله الر حمن الر حيم
✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨
💞NAH💞
SADIYA ABDULLAHI UMAR
💞UMMUH FATEEMAH💞
🅿---
8⃣9⃣&9⃣0⃣
...............Gaban tane yafad'i ganin mahaifinta da kuma daddy'n Nusaiba agurin sunacin abunci sosai hankalinta yatashi
'Karasawa tai wajen amugun fusace takallesu, cewa tai amman dai anyi asara wlh, SAGIR yanzu anan kakecin abunci sbd ta6ewa karasa a ina zakaci abunci sai gurin nan
Mahaifintane yakalleta yace meyake damunkine ke waya kawoki nan wajen
Babah ka kyaleni da wannan tambad'ad'd'en mana inji uwar me yazoyi nan gurin
Kiwuce nace kitafi bakyaji nane
Wlh babu inda zani saidai mutafi tare daku dan wlh bazanje ko inaba
Mahaifintane yakalleta yace in kika 'kara magana d'aya anan saina tsine miki
Kallonsa tai tace kadad'e baka tsinen ba indai akan SAGIR ne wlh babu inda zani saidai mutafi tare kanaji nako
Nace bazaku tafi tareba tare kuka zo, kiwuce nace
Bazan wuceba wlh babu inda zani
Kallon SAGIR yay wanda kunya ta isheshi yasunkuyar da kansa 'kasa yace muje SAGIR
Kama hanya sukai suka tafi tazo tasha gabansu tace kashiga motata mutafi gida wlh idan ba hakaba saidai mutafi tare duk inda zaku
Mutanene suka farayi musu zobe dan haka yace tashiga motar ta shima yashiga tasa saisu tafi gidan gaba d'aya
Amman 'kememe ta'ki tace saidai driver yaja tasa sushiga tata sutafi tare
Dan kar yazubar da mutuncinsa yasaka yashiga suka tafi tunkafu mutane sugane me ake ciki sosai
Jan motar tai sukai gidansu inda shima babanta yake bunsu abaya har suka isa
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 13 Chapter of 16