Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
gidan      Sunayin parking tafuto hannunsa taja zuwa cikin gidan tana zuwa phalo ta wancakalar dashi tace uban me kajeyi agurin ma'kiyyata Hmma ma'kiyarki kuma Eyyy tofa nikuma Allah yajarabceni dasan abuncinta sosai shiyasa ma kika ganni acan kuma munje maganar inasan dama in 'kara aurene sbd inasan wadda zata na bani kulawa tana kuma mutuntani da.................    Aitunkan ya'kara sa taciyo kwalarsa tafara masifa da zage² tana bala'i nizakai wa kishiya sbd kai dan tsinan niyane kuma tambad'ad'd'e wanda bashi da amana matsiyaci shege kawa..........   Kauuu taji and'auketa da mari kafun tad'ago an'kara yi mata wani, tana yun'kurin tasowa aka 'kara yi mata wani saida akai mata triple sannan aka kyaleta Mahaifintane yayi mata guda biyu shikuma daddy Nusaiba shiyay mata nafarko Mahaifintane yace aurema kuwa yanzu aka fara dan saura kwana 2 d'aurin aure ko ki 'kinso Wani ihuuuu ta tsala tana dire² tana wlh baku isaba baza'amun kishiyaba kunyi kad'an wlh kunyi kad'an   Haka tai ta ihu tana kuka Kamo kwalar daddy Nusaiba tai aikam yasakar mata wani marin wanda yafi na d'azu gigiitarwa    Fad'uwatai tana kuka sukuma suka futa danyin safgogin gabansu   Yau tsawon kwana 4 kenan har ankawo amarya amman mom d'in Nusaiba taba futoba     Kwanan amarya biyu tasakawa gidan wuta    Allah yarufa asiri ma amaryar batanan sun futa yawon sha'katawa ita da daddy'n Nusaiba    Masu aiki ma guduwa sukai suka bar gidan da'kar aka samu aka kashe wutar   Anan ne fa daddy yace bazai 'kara kwana gidan ba yatafi gidansa shida amaryarsa wanda bata saniba     Kawarta takira suka tafi wajen wani 'katon Boka ahanyar kamaru nan yahad'a musu magunguna dazata futar da kishiyar ta ta mallaki kuma daddy'n Nusaiba    Sun zuba masa kud'i masu yawa sannan suka kamo hanya dan dawowa gida    Ahanyarsu datawowa sukai accident motarsu takama da wuta da'kar aka cirosu akai asibiti dasu    Susha wula'kanci kafin aka kar6esu dukda su ba'ahayyacinsu sukeba    Kwanan su biyu sannan suka dawo hayyacinsu nan suka kira waya sukace ga inda suke da'kar mahaifin mom yataho shida daddy'n Nusaiba     Sun tsorata da ganinsu ahaka Amman abun tambayar shin meya kawosu wannan garin dansu basuyi dasu zasuzo garin kamaru ba    Amman babu halin tambaya Tunda suna cikin halin jinya Bayan kwana biyu dangin ''kawar tata suma sukazo     Sosai suka tausaya musu Anan dai aka had'u anata alhini     Yau tsawon sati 4 kenan sukai musu transfer zuwa asibitin Nigeria suka dawo gida baki d'aya    Anan din ma saidai ace dasau'ki amman dai ciwon nasu kamar gaba yake 'karayi    Saida sukai wata biyu a asibitin fata sannan sukai musu transfer zuwa asibitin Aminu Kano     Saida suka kwashe tsawon wata 6 suna jinya kafun suka d'an warke dukkan wani tattalin arzi'kin su saida yakarye duk wata dukiya da mom take ta'kama da ita ta'kare dan duk ma'aikatan gidan su sun gudu      Daddy kuma bashi da kud'i sosai Gashi ya'ki sanarwa da Nusaiba komai dan tana exam ne bayasan ta tashi hankalinta       Har gidajensa da filayensa da kuma motocinsa ga amarya da tsohon cikinta haihu wa yau ko gobe     Sosai yake ''ko'karin yaga ya tai makawa iyalan sa dan karya cika ro'kon mutane. Haka har aka sallamosu gaba d'aya Amman da'kar yake iya yin wasu abubuwan Gidan sa daya rage masa shi yasaka akasuwa yasiyar yafara sayarda kayan miya a'kofar gidansa yana samun yaci da iyalansa yasiya musu magani     Yau tun safe amaryar daddy take na'kuda gashi bashi da 'kud'i asibitin gomnaty yakaita anan aka amshi haihuwarta ta haifi yaranta maza guda biyu kyawawan gaske masu kama dashi sakk    Daddy yayi murna da farin ciki danshi tunaninsa baya haihuwa ne ashe yana haihuwa A6angaren mom kuwa abun sai antausaya mata dan inkaganta yanzu bazaka gane taba sam, indai baka mata mugun sani ba      Awajen Nusaiba kuwa an kammala exam lpy sosai kuma tasamu saka mako mai kyau       Azaune suke atsakar gida suna hira Hapsatu tace mata "yar Ummerh ta     Murmushi tai mai ''kayatarwa tace na'am Ummerh ta     Yanzu masters zaki cigaba ko kuwa tsayawa zakiyi sai munji abunda shi mijin  naki zaice    Kunyace takama ta, tarufe fuskarta, tace Ummerh na miji kuma waye mijina kuma    Murmushi tai irin na manya tace toshi Nauphal d'in dan tunkan yakoma makaranta natura baban bintu da abokin sa sunje sunga waliyyan ki     Sunkai kud'in nagani inaso dana saka rana yana dawowa duk zan muku aure in huta     Aureeeeeeee kuma Ummerh nibanasan rabuwa dake wlh       Hmmm 🤔 ko yayi kyau to Shima baisan dazancen bikin ba saiya dawo sannan yaji dan nagaji da wannan munafurcin naku dagake har shi      Gwara in aurar daku in huta kawai Dariya takeyi  sosai     Yawwa karki gaya masa dan yakusa dawowa ma    Ummerh yafi shekara biyufa Ummm nima nakirasa    Sai yacemun so you ake yakar6i result d'insa saiya taho gaba d'aya Ok Allah yadawo dashi lpy ameen    Fahat ne yace Ummerh zuwa yaushene zai dawo   Toh nidai bai gayamun ba yacemun dai in bari zaikira in zai dawo     To Allah yadawo dashi lpy Yawwa zonan    Zuwa yay yazauna Kallonsa tai tace batun had'a lefen ku yaza'ai dan nidai bansan wadda zata had'a muku lefen kuba    Ok Ummerh akwai wata matar abokina tana had'a lefe sosai zanyi mata magana sai naji nawa za'a kashe    Ok shikenan, inkayi mata maganar kagayamun kaji    Toh in sha Allah Ummerh   Haka sukaita hirarsu suna dariya wani ta tsokane su wani kuma su tsokane ta      Wayar Nusaiba ce tayi ringing 🔔 tana dubawa taga daddy nah    Dauka tai damurna tana daddy na ina wuni yagida ya aiki    Lpy qlu mamana ykk Muna lpy qlu dad    Aunty'n ki ta haihu yau sati 4 kenan Dan Allah dad amman baka gayamunba har akai suna    Ai lokacin naga kina exam 📝 ne shiyasa      Daddy to zanzo da yamma nida Ummerh ta    Allah yakawoku lpy amman muna gudana na bello road 🛣    Toh daddy Kashe wayar tai tanata murna tayi 'kanne      Da yamma suka shirya itada Hapsatu da kayan barka akwati biyu da kayan amfanin baby masu yawa suka hau nafef suka tafi     Abakin 'kofar get d'in aka saukesu suka sakko kayan su sannan suka fara shiga dasu har yaran 'kofar gidan suka tayasu shiga da wasu     Da sallama abakinsu suka shiga  phalon gidan suka tunkara aka shiga da kayan sannan suka shiga         Dawowa tai danta sallami nai nafef saboda yace babu chanji saita 'karasa gefen gidan inda taga mai kayan miya yana zubawa     Sallama tai ya amsa bata d'auki murya ba tace dan Allah baba kanada chanjin dubu d'aya    Eyyy akwai 'yar nan Waigowa yay suka had'a ido Hannun tane yafara karkarwa tace dad.......da.........dad.......dy mekake anan wajen     Daddy yanaganka anan wajen Muryarta tana rawa Kukane ya'kwace mata     Sallamar mutace yayi saiya dawo shagon yarufe sannan yace mata muje ciki    Mai nafef ne yace keeee baiwar Allah kud'in nawafa    Daddy ne ya'karasa gurin yace nawane     'Dari biyar da hamsin Bashi yay sannan suka tafi cikin gidan kuka take sosai, atsakar gida suka samu Hapsatu ita da amaryar daddy suna hira akan tabarma     Zaunar da ita yay Amaryar sace tace lpy naga "yar tawa tana kuka daddy mekai mata    Babu komai danta ganni ina saida kayan miyane    Hapsatu ce tace kayan miya kuma Ey Hapsatu    Nusaiba ce tace daddy ina mom Tana cikin phalon baki gantaba    Eyy Toh taso muje Shiga sukai    Yanuna mata ita azaune duk ta 'kone taji ciwuka wasu sun warke wasu basu warkeba    Mom....... Mm. Mm.. M...... Ooooommmmmomm.. Luuuuuu tai baya tafad'i asume   Kanta sukayo gaba d'aya tadad'e kafun tafar fad'o daga doguwar suman datai      Kuka tasaka sosai tana tambayar daddy     Daddy meya faru dakune daddy kagayamun    Daddy na menene yafaru daku    Daurewa yay yabata hkr saida tai shiru sannan yafara bata labarin komai tasha kuka sosai    Dan ko Hapsatu itama saida tai kuka sosai     Daddy to ina aikin naka Aiki dole tasa nabarsa saboda sunce basasan wanda basu da kud'i    Shine nakama sayar da kayan miya Kuka ta'kara fashewa dashi sosai da'kar suka lalla6ata tayi shiru      Kayan barka suka ajiye musu Mom ko takasa magana saidai kuka kawai dan bata manta abubuwan dataiwa Hapsatu       Hkr taita basu da neman yafiyarsu sukace mata babu komai     Saida bayan sallar isha'i sannan suka tafi gida    Koda suka koma Hapsatu tunani take tayaya zata tai maka musu   Gashi yace gidan dasuke ciki ma yasiyar dashi gashi kuma bashi da inda zai zauna sun basu notice wata biyu       Hakadai taita tunanin yadda zatai masa       Tunanin datai kawai amaida bikin su Fahat wata d'aya idan sunyi aure sutare asabon gidan su wannan gidan kuma tabarwa baban Nusaiba shi    Gurin baba mlm taje tagaya masa komai daya faru shima yatausaya musu sannan tagaya masa mom d'in Nusaiba tace ya yafe mata    Yace babu komai shikam bai 'kullaceta ba dama      Nan tagaya masa abunda zatai danta tai maka masa    Yace hakan datai ta kyauta sosai Da wannan zancen suka rabu    Sosai Hapsatu take kai wasu dad d'in Nusaiba tai makon kayan abunci da magun guna da kud'i kuma     Sunajin dadi sosai, wataran yayta kuka ma inya tuna rayuwar da    Fahat ne yasamu Hapsatu yake ce mata sunyi magana da matar yatura mata kud'in gaba d'aya sannan kuma tace nan da 1week kaya zasu kammala    Ok Hjy Nasmatu mai gyaran jiki ta garin kebbe Hapsatu ta kira tafara gyarawa Nusaiba da Bintu jiki sosai sukeyin kyau     Ango kam shiru bai dawo ba 6angaren abubuwan da amare suke bu'kata kuwa duk Hapsatu tasiya musu komai babu abunda zasu bu'kata batai musus ba     Sallama akai abakin 'kofa Wanda yaja hankalinsu gaba d'aya suna juyawa da mamaki suke kallon............... ✍🏻✍🏻✍🏻 Keep waiting my fan's🤔🤔 Hallmarth ce 💕💖💕 [04/02, 8:03 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7 🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ 💞NAH💞 SADIYA ABDULLAHI UMAR 💞UMMUH FATEEMAH💞 🅿---   9⃣1⃣&9⃣2⃣ ............Suna kallon sa Nauphal ne yayi wani mul-mul dashi yayi fari ya'kara kyau sosai    Ya'kara zama cikakken namiji sosai inka gansa saikai mamaki dan wani irin kyau ya'karayi sosai         Sallama yay yashiga gidan gurin Ummerh sa yay dasauri yana rungume ta oyoyo Ummerh ta      Oyoyo my son Sannu da zuwa Amman zuwa babu notice my son Ummerh na banasan d'aura miki wahala ne     Ummerh ai badan nasan gidan nan ba bazan gane saba san wannan 'kara bud'asa da akai yasha mugun gyara kamar bashi ba    Murmushi tai taja masa gyemun sa tace lalle d'an Ummerh ya girma naga alama    Kunya yaji yasunkuyar da kansa 'kasa yana shafa gyemun sa        Fahat ne yafuto daga d'aki dasauri kallon juna sukai suka rungume junan su kuka Fahat kuka yasaka yace I Miss you my bro    Me tooo wlh dear Kadawo lpy Lpy qlu Naje suka hanani shiga inganka     Basa bari wlh dear Toka daina kukan mana Shiru yay Ummerh suce tace Allah yashirya ka wlh Fahat kagirma amman bakasan kagirmaba indai kaga Nauphal sai kayi kuka      Allah yakyauta wlh Murmushi yay yana cewa Ummerh Allah jinake kamar rayuwatace batanan idan yatafi makaranta    Allah yakyauta yanzu kuma rayuwar taka tadawo ko     Dariya sukai atare suka shiga d'aki Kayansa ya ajiye masa sannan yadawo gurin sa     Kallonsa yay yace wai ina takene Batanan Ummerh ta aiketa     Ok nazata ai tana nan amman bata mun ko sannu da zuwaba    Dukan sa yay yace sannun mijinta batazoba zata d'auki pornishment ko       Wlh dear inajin baby'n nan tawa sosai Allah     Ohhh niii dan Ummerh ta rashin ta ido zakamun     Allah dear wannan dawowar bazan 6oyewa Ummerh ba cewa zanyi gaskiya atafi neman auren nan gaskiya      Allah kabalaga ko Kai dear bahaka bane ba kawai dai inasan tane akusa dani wlh    Yayi kyau wlh zaka sani Yanzu to in akace kafuto yazakai    Wlh babu komai dan nasan inada dahir    Daaaahir kuma a ina kaida ko aiki baka fara ba     Eyyy mana To waye dahiir d'in naka Hmm kaida Ummerh mana Nida ummerh Yessss kuzakumun aure   Dan wlh auren gata zakumun Lalle indai zamu maka auren gata to saidai a aura maka 'yar gidan Mm Balaraba       Eyyyyyyyyy yeeeeeeeeee🤔 🙄    Ta666 😕😕wlh saidai in mutu bani da aure    Dariya yasaka yace to kaga kuwa mubaza mu aura maka wadda kake soba kuma mu maka komai ba ai dad'in zai maka yawa    Wlh ku zakumun auren nan kuma babu fashi    Dariya yayi yace albishirinka Goro    Kai nama fasa       Dan Allah katai makamun kaji An'ki d'in in abun yazo kaji     Dan Allah dear kasan dai bama haka dakai ko     To rufe idan ka rufewa yay Yabud'e akwatinsa yad'auko invitation d'in d'aurin auren su yasaka masa ahannunsa sannan yace bude idan ka to     Bud'ewa yay Yace masa karanta Kallon katin yay yafara karan tawa ai yana gamawa yayi wani ihuuuu yarungume sa yana wayyooo Allah na I love you so much my d'an uwana inasanka sosai wlh      Wayyo Allah na jinake kamar ina d'aukeka wlh   Dariya Fahat yayi yace Allah yakyauta      Sakar ni kaji Inada abunyi ni wlh Kwanciya yay akan bed yana nazarin yadda zaiyi komai Yanzu badan Allah yarufa mana asiriba anraba wannan part d'in namu danasu Ummerh datana jinka zakaita wannan ihunnnn      Hmmm rufamun asiri in ummerh taji wannan ihun nawa ai kunya ta isheni wlh zan iya kallon idanta kuwa      Dariya sukai suka tafa Bari inyi wanka kafun tadawo    Ok Tashi yay yashiga wanka saida yafuto sannan yayi shirin sa cikin 'kananan kaya sunyi masa kyau sosai      Gyara gashin kansa yay yafesa turare kota ina    Fahat ne yakallesa yace wai wannan wankan har ina zaka    Zuwa zanyi in yi zaman jiranta a tsakar gida, dan wlh acan ma zamuci abuncin    Tashi Fahat yay yana danne dariyarsa yace muje nizan futama da kayan abuncin     Futa yay dasu suka zauna akan lallausar shimfid'ar da Hapsatu tai awajen wata bishiya datasa aka dasa mata ita    Zama sukai shidai fahat danne dariyar sa yakeyi dan yasan ko zai kwana anan bazaiga Nusaiba ba     Haka suka faracin abuncin har suka kammala sai ware ido yake ko zai ganta amman shiru      Kallon Fahat yay yace wai ina aka aiketane    Dariyar sace ta kwace masa yace hhhhh wayyo cikina     Menene wai Hmm gimtsewa yay yace basanan fa yau kwanan su 19 kenan saura kwana 4 sudawo   Ina sukaje wai Ohooooo ni nasani Ita dawa kuma   Itada Teemerh Wace kuma teemah    Kai bakasantaba Toh matar dazan aura Ok kace Bintu Bintu dake nan wlh yanzu sunan ta teemerh    Hmm niba wannan ba Akwai waya ahannunsu Ey amman Ummerh ta amshe su jiya dannakira ta jiya da safe take cewa Ummerh zata amshe wayarsu    Nace a ina suke tace itama bata saniba wlh       Toha tashin hankali, gaskiya kaje gurin Ummerh kace mata yabamu address d'in gidan muje    Aaaa A a'a wlh babu ruwana kaje dai amman nikam wlh badaniba wannan rashin kunyar     Kumafa nace mata yau zanzo fa Hhhhh Allah kooo   Amman natausaya maka Duka yakai masa yace anya zan iya jure wannan abun kuwa     Hakadai suka kwana babu alamar su Nusaiba da Bintu agidan      Da yamma gajiya yay yafara taya Hapsatu aiki    Ad'an sace yakalleta yace Ummerh Na'am d'an ummerh    Ummerh wai ina su Bintune Bintu kuma Ummm Hmm tana gidan su Ok Shiru yay can kuma suna aiki yace Ummerh ina Nusaiba kuma    Tana gidan su itama Ummerh inane gidan Meyasa baka tambayetaba   Dan sosa 'keya yayi yace ai Ummerh banyi tunanin zata koma bane    Ok yayi, to takoma Shiru yay yaga babu alamar wata hanya dazai samu har suka 'karasa girkin     Haka Nauphal yaketa kewar bintu gashi Ummerh su tace babu party ko wata dinner kawai dai zasuyi walima bayan d'aunrin aure    Kai wannan abu baiyi masa ba sam Haka dai sukaita hkr yanzu suda ganinsu sai randa za'akai musu su gidan su    Fahat ne yayi shiru yana nazari shin ina zasu tare kuma dayayi maganar sai Ummerh tace wannan ba damuwar sa bace     To yanadai zubawa sarautar Allah ido kawai    A6angaren su Nusaiba kuwa Hjy Nasmatu mai gyaran mata takafa ta tsare basa zuwa konan da can kullum acikin basu kulawa take sosai       Suma sunasan suji muryar samarin nasu musamman ma Nusaiba data shekara biyu bata gansa ba duk da batasan yadawo ba     Yau tun safe aka kawo lefe akwati ashirin da biyu    Kowacce sha biyu dozinnnn Duk iri d'aya purple da fari akwatunan ma kansu abun kallo ne saboda mugun tsaruwar dasukai    -------------++++----------------   Mom d'in Nusaiba tasamu sauki sosai dan ruwan mai wari yadaina zuba ajikinta    Saboda Hapsatu tasa ana mata rubutun Alkur'ani mai girma da kuma wasu addu'oin da ake amso mata daga gurin malaman tsangaya     Dan haka ita da amaryar daddy duk suna gidan Hapsatu sunata shirye shiryen biki     Dan saura kwana biyu yau Komai anyisa akan tsari   Bb mlm ma idan kaga kayan da Hapsatu tasa aka d'inka masa saikai mamaki sosai     Kakan nusaikuwa tunda mom d'in su Nusaiba tafad'a masa gaskiyar abunda yasakata tayi wannan hatsarin da kuma dalilin gobarar gidan mijinta     Yaji ya tsaneta yasaka kuma dad d'in Nusaiba yasaketa    Inda da 'kar aka basa hkr sannan yaha'kura     Dan cewa yay koya saketa ko kuma ya tsine mata     Hakadai suka cigaba da gudanar da hidimar biki babu 'ka'k'kautawa kud'i sunyi kuka sosai     Yaune yakama ranar d'aurin aure dan haka shiri akeri gidan yasha dacoretion sosai an shirya wajen amsar ba'ki inkaga amare kamar kasace su dan sun had'u iya had'uwa   Maroon din wani tsadadjen material aka d'inka musu dogayen riguna na inna lillahi     Abunda su Nauphal basu saniba shine acikin gidan Hapsatu ta killace su Nusaiba tahanasu kuma su fad'i gaskiya dan ad'ayan part d'in suka zauna    Taware musu shine dansu samu salama suyi komai anutse       Da 'karfe 11:00am aka d'aura auren su inda yasamu halaryar manyan mutane daga guri daban²    Sosai masu kud'i sukaiwa Hapsatu kara, kud'i kuwa ta samesa kamar babu gobe dan akwai masu siyan abunci dayawa acikin su     Abokan daddy Nusaiba ma sun zo sosai, harda tsohon saurayin Nusaiba wanda yagayyaci 'yan gidan su sukazo harda mai gidan baban sa     Bb mlm yana tsaye suna gaisawa da mutane akace yazo su gaisa da Alhaji Ibrahim mai shadda    Gabansane yaji yafad'i Alhaji Ibrahim mai shadda kuma     'Kara mai maitawa yayi Sai saurayin Nusaiba yace eyyy mai gidan babanane soyake kugaisa saiya wuce    Dasauri BB mlm yataho suka ''karasa bakin motarsa    Sallama akai masa dashi ya waigo Ai Bb mlm yana tsaye yaji wata juwa tad'aukesa tunkan yayi magana yafad'i 'kasa asume     Shima ALHAJI IBRAHIM MAI SHADDAH sumar yayi dasauri mutane sukayo kansu ana atai maka atai maka   Cikin gida aka shiga dasu aka ajiyesu aphalon ba'ki   Kiran Hapsatu akai da suka far fad'o kuka suke sosai babu mai lallashinsu saida sukai mai isarsu sannan sukai shiru d'akin yarage sai su uku kawai     Bb mlm ne yace kinsan wannan tace a'a amman yana kama da ku      Wannan shine mahaifin maman ki Rabi'atu wanda nabaki labarin sa     'Yan biyu ne suka shigo suda su Nauphal nan fa labari yasauya Bb mlm yakwashe labarin komai yagayawa Alhaji Ibrahim sannan yasanar dashi wadda ta aikata hakan     Sunsha kuka sosai ganin yadda 'yan uwan sa sukai rayuwa cikin 'kunci da ba'kin cikin rayuwa da talauci sosai yatausaya musu    Shikuma yana rayuwa acikin daula ga Hapsatu yarinya ''karama amman ankashe mata rayuwarta tun tana 'kara ma da wahala     Sunsha koke koken su sosai Yabasu labarin yadda yayta rayuwa acikin garin abuja baya ma zuwa kano saida dalili      Da kuma son dayake yaje Rano amman daya kama hanya zaiyi kamar ana 'konasa da wuta ajikin sa haka zai dawo    Sosai yarin'ka gaya musu komai daya faru arayuwarsu harda auren dayay wa 'yan biyu da khadeeeja kuma    Ina Hapsatu anan tabasu labarin fahat dasuka tambayi wayeshi     Ha'a ai tare muke da baban ka yanzun nan ma kuwa    Husai jeka duba Allah yasa baban shi bai tafiba dan mun had'u dashi tunda dad'ewa lokacin danazo garin nan muna harkar saida shadda tare     Ai d'an sane wanda yazo yanasan ita wannan yarinyar Allah baiyiba D'insa kuma    Ey mana d'an 'kaninsa ai d'an sane ko    Hakane kam isauri dubosa Ko bari in kirasa awaya    Wayarsa yad'auka yakirasa Bugu d'aya cikin na biyu, yad'auka ASSALAMU ALAIKUM in shigone yafarfad'o    Ey shigo nine ma To to to ganinan    Katse kiran yay yashigo cikin phalon yana yin salama gabansa yafad'i ganin Fahat azaune wanda ko amafarki bazai manta mai wannan fuskar ba    ''karasowa yay yace son...son....son............ Kaine ko kuma gizau kakemun shafa fuskar sa yake sai kuka    Shima Fahat d'in kuka yasaki sosai saida 'kar sannan sukai shiu    Amman kuma son ancemun ka 6ata an yanka kama akacemun    A'a ina nan daraina dad Bashi labari komai yay har zuwa abunda yafaru agidan su naciwon mahaifiyar sa da rayuwar dayayi tare dasu Hapsatu    Sosai daddy sa yay kuka musamman ma yadda mahaifiyar sa tai ciwo bai bata kulawar komai ba harta rasu da kuma rayuwar dasukai ahannun mai garkuwa da mutane mama mai 'kosai      Sosai yake kuka yana godewa Hapsatu da taimakon yaransa datai gashi har yau tad'aura masa aure     Labarin  amaryarsa Yabasu da yadda yagano halinta     Itama tana can tana jinya ahanyarta tanemo asiri tayi hatsari itada shagalallun 'kawayenta sukayi accident guda uku suka rasu su kuma suka jiggata sosai     Nan tafara hauka tanata fad'an abunda ta aikata    Yanzu haka su 5 suna gidan mahaukata na kano dan surutai sukeyi sukad'ay    Bayan angama ne suke tashi dan Anfara maganar afuto malaman dazasuyi wa'azi sun 'karaso    Shiga sukai kowa ya 'kara kintsawa sannan aka tafi wajen wa'azin     Sosai akai wa'azi agurin mai shiga jiki masu raunin zuciya ma har kuka sukeyi sosai      Da misalin 'karfe  4:00pm dai² ka tashi aka rufe taro da addu'a    Anci ansha abikin nan babu wanda yay kukan yunwa dan abunci har almajirai ma saida suka barsa     Motocin kai amarya ne suka 'karaso inda duka manyan matane masu shekaru sama da 35-40 sukejan motocin babu maza acikinsu ko d'aya     Haka aka saka amare amota sunata kuka, aka tafi dasu    Hapsatu ma kanta tasha kukan rabuwa dasu     'Kaya taccen gidansu data gina musu wanda tsakanin d'an uwa da d'an uwan sa saikai tafiyar minti 20 nan aka kaisu gidane nagani nafad'a danko su Bb mlm dasu Alhaji Ibrahim dasuka rufawa motocin kai amaryar baya sunsha mamakin gidajen saboda kosu iyakar abunda zasuyi musu kenan      Saida sukai musu fad'a sosai sannan suka dawo gida     Aka barsu da 'yan mata masu siyan baki     Sai wajen 9:00pm sannan su ango suka 'karaso     Part din su fahat suka fara zuwa sannan suka je nasu Nusaiba dan nasu Fahat ne afarko   Aphalon suka sami 'kawayenta nan aka daiyi raha akayi wa'azi kamar yadda akaiwa su Bintu sanna suka taho    Da'kar aka 6am6are Nusaiba daga jikin kaliss sunata kuka kamar me     Abokan anyone suka tafi inda aka maida kowa gidan su     Ango fahat ne naga yanata sakin murmushi ya'karasa gurin amaryarsa kan bed d'in yad'ane yazauna akusa da ita    Hannunsa yakai yacire mata......................... **************************       A6angaren su Mm Balaraba kuwa abun mamaki Jazuli ne da wasu mutane guda biyu manya daga ganinsu kasan naira tazauna Jazulin ma yayi kyau sosai kamar bashi ba    Kallonsu tai da fad'uwar gaba dan babu annuri akan fuskar Jazuli ko kad'an     'Karasowa yay y....................✍🏻✍🏻✍🏻 Keep waiting my fan's🤔🤔🤔 🍃🍃🍀🍀🍃🍃🍀🍀🍃🍃🍃 Hallmarth ce 💕💖💕 [04/02, 8:03 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7 🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ 💞NAH💞 SADIYA ABDULLAHI UMAR 💞UMMUH FATEEMAH💞 🅿--- 9⃣3⃣&9⃣4⃣ .............'karasowa yay yarussuna agaban Alhaji suka gaisa dashi sannan suka gaisa da Ibrahim dayake tsaye    Suma wanda yataho tare dasu gaisawa sukai dasu sannan yakalli Anna ya mi'ka masa hannu suka gaisa     Dawo da hankalin sa yay yakalli Alhaji yace Baba wad'an nan iyayenane nazone in amshi yarana nawajen Fauziyya in kuma bata takaddarta kamar yadda suka bu'kata abaya na hanasu sukaimun asiri nazama mahaukaci    To yanzu zan bata kuma in d'auki 'ya'yana     To jazuli babu komai ga yaranka nan kad'auka danni ma yanzu mun rabu da ita nai mata saki uku    Toh alhmdllh baba dama dabakai ba zan saka kayi dan wannan mutanen ba mutanen arzi'ki bane    Ga takaddar kinan Fauziyya na sakeki saki 3    Ihu tasaki tana kuka Dan Allah kayi hkr bazan sake ba wlh sharrin shaidan ne dasan zuciya da kuma kwad'ayi daya jamun    Nai raina kane banyi tunanin kana da wata nasaba ba shine yasa narabu dakai     Allah ko to yayi kyau

Chapter 14 of 16