'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔 shine yake tsone maka ido
Danni wannan haukar ma da kika sakani tamun amfani dan a ita Allah yakaini na koma gurin dangina daban san suba
Kinga kinmun mugun ta
Sai Allah yamaidata alkhairi agareni
Sukuwa 'yan biyu jin ance za'a d'aukesu yasakasu sukaita murna zasu rabu dasu mm Balaraba
Haka yad'auki yaransa ko zama baiba suka tafi
Alhaji ma cewa yay maza ta kama hanya tabar masa gida
Ibrahim ne yace baba taci arzi'kin Anas abar musu wannan gidan zan siyi fili ayi mana gini babban wanda zamu zauna
Dahaka ya lalla6a sa ya yadda
Itakam Fauziyya fad'uwa tai ta suma agurin
Ana kaita asibiti akace hawan jini kuma yata6a mata zuciyarta ta kumbura koda yaushe zata iya samun matsala indai ba'ai mata aikiba
Suna wanna zaman jijyar aka kira Anas aka sanar masa gidan iyayen mm Balaraba yakama da wuta saici yake babu wanda aka futar acikinsu duk sun mutu harda 'kannen sa guda biyu yanzu susu kad'ay suka rage dagashi sai Fauziyya
Kuka kam Mm Balaraba tasha shi harta gaji
Bala'in yay mata yawa tarasa da wanne zataji
Kaka Hajjah ma jikin dai saidai ace alhamdllh ammandai abun in kagani saika tausaya mata dukkan wani tattalin arzi'kin ta saida ya'kare na nesa dana kusa
Komai data tara saida ya'kare
Tun tana kukan harta daina
Hamisu shima haka babu wani arzi'ki atare dashi kullum cinye jarin akeyi
Matarsa data gaji yaranta ta tattara takoma gidan iyayenta tana kula dasu
Amman Makaranta ma saida aka canja musu sbd babu kud'i ta gamnati suke zuwa islamiyyar ma saidai wadda ake kai kud'in laraba kawai
Wani lokacin ma sai ayi laraba 3 ba'a bad goman larabar ba
Haka dai rayuwa tayi musu zafi sosai suka shiga 'kunci
Tsawon shekara 2 kenan harda wata 3 amman komai dai sai addu'a
Inda Ibrahim yagama ginawa baban sa gidan sa suka koma yana zuwa gidan su suyita hira abunsu
Dayamma suna zaune aphalo suna hira shida doctor faruq Kallonsa yay yace waikai yaushe zakai aure
Kaidai za'a tambaya
Ta6 wlh haryau banga wadda tamun b
Toh nima dai haka
Dan har yanzu mutum d'aya nakeso
Wacece wannan mai sa'ar
Hapsatu ce wlh
Hmmm murmushi yay yace tofa yanzu ina zamu samo maka ita
To idan tayi aure kuma fa
Wani dummm yaji kamar andakesa da rodiii
Yace pleaseeeeeee man kadaina wannan maganar in sha Allah batai aureba nine mijinta
Hmm kana tuzurun dakai
Kaidaine tuzuru
Dariya suka saka tare
Haka rayuwa taci gaba inda Ibrahim yake tai makawa Anas yabud'e masa shago babba danya tallafawa mahaifiyar sa
Sbd yadda yakula da Hapsatu da Nauphal lokacin da suke bu'katar tai mako
Alhaji ne yake cewa Ibrahim gaskiya yakamata mushirya mutafi neman su baba Ibrahim
Hakane amman ta ina zamu fara saidai mufara saka cigiyarsu tako ina acikin fad'in Nigeria 🇳🇬 sannan da hotunan su
Mukuma dage da addu'a da tai makon malamai suma sutai maka mana da addu'a da tai mako
Hakane kam ka kawo shawara mai kyau, gobe mushirya muje dan baza hotunan su agidan TV da kuma yaaa yaaataaa cigiyarsu acikin gidan radio
Hakane dad Allah yakaimu
WASHE GARI
kamar yadda sukai 'kuduri haka akai kuwa dan tun 11:00am suka shirya suka tafi gidan TV.................
****************************
............... Hannunsa yakai yacire mata mayafin yace masha Allah matata kinyi kyau amman kuma kinata kuka saikin 6ata mun kwalliyar tawa
kauda kanta tai taci gaba da kukan nata
Matsowa yay kusa da ita yajanyota tafad'o kansa
Wata nannauyar ajiyar zuciya yasauke yace teemeeh tahh kidaina kukan mana duk kin 6atamun kwalliyata
Shiru tai jin yadda yay maganar kamar wani yaro
Kitashi kiyi alwala muyi sallah kinji mugodewa Allah daya nuna mana wannan ranar
Tashi tai tashiga bathroom 🛀 tayi wanka da alwala tasaka kayan da Hjy Nasmatu tabata tad'aura babban hijab sannan tafuto dan doguwar rigace iya karta ta cinya
Kallonta yay yayi murmushi dan 'kamshi kawai takeyi ba kad'an ba
Sallah yajasu sukai sannan yayi musu addu'a yakama kanta yay mata addu'a
Sannan yayi mata tambayoyi sosai akan addininmu kuma ta amsa
Yasha mamaki sosai dan baiyi tunanin hakaba
Ledar daya shigo da ita ya d'auko sukaci kazar da madara wanda da'kar taci ma sannan yace mata taje ta kwanta yana zuwa
Tafiya tai ta kwanta ta ma'kale acan tayi lamooo gwanin tausayi
Shikuwa saida yakwashe komai yarage kayan jikinsa sannan yashiga wanka yayi yada'auro alwala shafe jikinsa yay da tura ruka sannan yakulle ko ina yakashe haske yadawo d'akin tarar wa yay hartayi bacci ma kashe light 🏮 d'in yay sannan yakunna 'karamun haske dai² na bacci sannan yahauro kan gadon
Janyota yay jikin sa yacire mata hijab d'in tabbas dayaga Surar ta saida yafurgice dan masha Allah Bintu ba mummuna bace tanada kyaun ta da² misali
Hannunsa yakai yafara laluben nashanunta
Bud'e idan ta tai tana shirin tashi maida ita yay yajanyo musu blanket yarufesu har kansu
''ko'karin kwacewa tafarayi yahanata
Ahankali yarad'a mata Teemah na kiyi hkr mana sweet fa zan baki
Shiru tai dan yafara sauya mata tunani da salonsa mai wuyar fassarawa
Addu'ar saduwa da iyali naji yana karan towa yana neman hanyarsa
Kuka tafara sosai tana ro'konsa amman ina baiji bare gani tunda yasamu yashiga duniyar ni'imarta
Suma tai tunda taji wannan mugun zafin yaziyar ceta har kwakwalwarta
Shikuwa inbanda surutai babu abunda yakeyi
Janyo musu 'kofarsu nai nayi 6angaren yaron Nusaiba danjin yadda zata kaya
Kiiiiiiiii kitttttt
Narufe musu saida safe
......... Awajen Alhaji Nauphal kuwa ana tafiya yashiga d'akin bata kan bed
Jiyo 'karar ruwa yay a bathroom 🛀 da alama wanka takeyi
Matsowa yay bakin 'kofar yace my sweet baby inkin gama kiyi alwala kinji
Ko amsashi bataiba taci gaba da wankan ta saidai gabanta dayake tafad'uwa sosai
Shima komawa yay d'akin sa yayi wankan yabi jikinsa da tura ruka masu kanshi sannan yasaka milk d'in kayan bacci masu sul6i yagyara gashin kansa
Tura rukansa yafesa masu 'kanshi sosai da dad'i sannan yad'auko plate 🍽 da cups ya ajiye akusa da ledar daya shigo da ita
Sallaya yashimfid'a sannan yazauna agefen gadon sa yad'auki wayarsa danya kirata
...... Itakam saida ta kammala wankan ta tsaf da tura rukanta na wanka masu 'kanshi sannan tayi alwala da brush ta futo
Zama tai tabi dukkan lungu da sa'kon jikinta da turare da mayuka masu sanyin 'kanshi
Ledar da Hjy Nasmatu tabata tad'auko kayan baccin tad'auko tana waresu taga wani d'an mitsitsin wando wanda ko bom² d'inta ta tabbata bazai rufe ba
Sai rigarsa iyakarta cibiya
Zama tai tayi shiru tace nabani da wannan kayan tayaya zansakasu ni "yannan
Wayarta taji tafara ringing 🔔 gabanta taji ya yanke yafad'i dataga mai kiran
'Daukar wayar tai hannunta yanata rawa da'kar tadanna answer karawa tai akunnen ta tace hello
Murmushi yay mai sauti yace my sweet baby kin gama ne in zo
Aaaaa'aaaaa
Ok toh gani nan zuwa, kit ya yanke kiran
Dubawa tai taga yakashe
Wayyo Allah na tashi tai takulle 'kofar sannan tasaka kayan baccin ahaka babu yadda ta iya tasaka hijab babba nocking taji yayi
Ana zuwa
Ok
Takowa tai ahankali kamar mai koyan tafiya ta bud'e kofar hannunta yana rawa
Kanta ta sunkuyar 'kasa tana wasa da yatsun hannunta
'Karasa shigowa yay cikin d'akin sannan yakalleta my sweet baby muje ko
Shiru tai masa
Mutafi mana baby nah
Ina fa
'Dakina mana
A'a nidai katafi saida safe
Murmushi yay wanda saida tajiyo sautin sa yace ai "yan matana 'kafata "kafarki wlh
Turo baki tai tace Toni dai bazan iya zuwaba
Allah
Ummm
Matsowa yay kusa da ita, batai auneba taji yayi sama da ita
Wutsil² tafara tana 'ko'karin sakkowa, daga hannunsa
Kitsaya wlh inba hakaba kuma kinsan sauran
Lup tai amman gabanta sai fad'uwa yake sosai
Haka yashiga da ita d'akin akan sallaya ya ajiyeta yace oyaaaaa muyi sallah kinji ko
Sallah yatada sukai raka'a biyu sunsha addu'oi kuwa kala² sosai sannan yakama kanta yay mata addu'a sosai
Kana yafara tambayar ta game da addininta tabasa amsa sosai sannan ya'kara yi musu addu'a sannan suka shafa
Juyowa yayi yaga tayi shiru kamar ba itaba duk jikinta yayi sanyi
Dariya yay yace ina bakin tsiwarne yake, banza tai masa yatashi d'auko musu ledar daya shigo da ita yay yabud'e wani 'kanshine yataso yajuye musu aplate sannan yadauko yoghurt yazuba acikin cups din
Kallonta yay yace my sweet baby bissimillah
Na'koshi
Kin 'koshi kuma
Ummm
Wlh to tun muna shaida juna matso muci inba hakaba kuma wlh in miki d'ura
Hara rarsa tai tana murgud'a masa bakin, yana kallonta amman sai yay kamar bai ganiba
My sweet baby kimatso mana
Kin matsowa tai
Tashi yay yayi calak da ita yad'aurata akan cinyarsa, kallonsa tai tace kasaukeni zan ci
Uuuu'ummm sweetie na
Tsokar yad'auko yabata kad'an taci shima yaci saida ya tabbatar data 'koshi sannan yabata yoghurt d'in tasa
Water melon 🍈 ya saka mata abaki tafara taunawa bakinsa yakai kan nata yafara shima ciro ta bakinta yana ci numfashinsa yaji yana shirin sauyawa dan haka yasaki bakin nata
Itakam kuka tasaka tace yanzu yazanyi da wannan masifaffen
Tunoda abunda yace mata rannan
Wani hawayen ne yasake zubo mata masu d'umi
Haka yayta bata sunaci saida sukasha mai d'an yawa sannan yad'auketa yad'aurata akan bed
Kwashe kayan yayi sannan yadawo jiyota yay tana brush shima shiga yay yayi sannan suka futo atare
Kulle 'kofar yay ta kallesa tace d'akifa zani
Wanne
Nawa mana
Wannan kuma fa
Nakene ai
To anan zaki kwana kinji my baby
To amman ni bazan iya kwana da Namiji ba
Kanne mata ido d'aya yay yana zaro sexy eyes 👀 d'insa yace Yarone fa wanda bai balagaba
Kunya taji takama ta tasunkuyar dakanta 'kasa tai shiru bata 'karacewa komai ba
Matsowa yay kusa da ita ya rungumeta sosai sannan
Har saida tai 'kara yace wannan na missing d'inki danai ne baby na
Wata rungumar ya'kara mata sannan yace baby na muje mana mukwanta babu fa abunda na iya kinsan ni yarone saikin koyamun fa
Raino nafa zakifara yanzu, saina girma sanana sai ayi komai
Jitake kamar 'kasa ta tsage tashiga kawai ta huta da wannan kunyar da yake sakata
'Daukarta yay tsakkk yad'aurata akan bed sannan yakashe fitilar d'akin saka ''karamun haske
My sweet baby na ga yaron kinan fa ki kula da shi kinji dan yau dai yana bu'katar kulawarki
Baby na kicire hijabun mana kingani yaronefa babu abunda zanji kona gani
Sunkuyar da kanta ta 'karayi
Saka hannunsa yay yacire mata hijab d'in
Wayyo Allah na wannan kisan kan da akesan yifa da farkon daren nan
Dayaga kayan jikintane yaga irin kyakykyawar surar da Allah yay mata
Yasashi fad'ar haka
Ahankali yalumshe idan sa yace baby na ingaisa dasu
Shiru tai masa
Gaba d'ayan hankalinsa yana kan dukiyar fulaninta da suke a......................✍🏻✍🏻✍🏻
Keep waiting my fan's🤔🤔
Hallmarth ce 💕💖💕
[04/02, 8:03 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨
✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨
WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION
https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7
🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️
بسم الله الر حمن الر حيم
✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨
💞NAH💞
SADIYA ABDULLAHI UMAR
💞UMMUH FATEEMAH💞
🅿---
9⃣5⃣&9⃣6⃣
..................Dayaga yadda suke atsaye suna kallonsa kamar zasuyiagana
Gakan Nipples d'in nata sunyi masa kyau sosai
Lumshe idanunsa yay da sukai jaaaaa sosai yace wayyo Allah na wannan yaron da kallo kake
Hannunsa yakai kan nashanunta yace cikin sassanyar murya dan Allah Insha
Shiru tai masa takasa magana
Kallonta yay yace inshaaaa yaja maganar
Ummm
Hannun sa yasaka acikin 'yar 'karamar rigar ya d'agota gaba d'aya
Kai bakinsa yay kan d'aya yafara sha ahankali yana shafa mata d'ayan da hannunsa
Lumshe ido tai tana sauke numfashi ahankali
Kallon ta yay da sexy eyes 👀 d'insa dasuka sauya kala yashafa sumar kansa yace yaron ya iya aiki koooo
Banza tai masa ta turo baki ta
Kai hannunsa yay kan lips 💋 d'inta yace so sweet baby na
Hannunsa biyu kuma suna kan boobs dinta yana shafawa da murzawa ahankali
Baby na yaronki yasha wannan tufan lips d'in
Lumshe ido tai sbd yadda yake mata akan boob's d'inta tanajinsa har kwakwalwarta
Had'a bakinsu yay waje d'aya yafara sha ahankali jin yadda lips 💋 d'inta sukeda laushi ga 'kanshi dayake futowa daga bakin nata yasashi jin wani dad'in gaske
Ga 'kanshin dayake tashi daga jikinta
Sosai yafurgice gaba d'aya yafuta hayyacin sa wasu irin sa'konni yafara kai mata masu zafi yana surutai
Hannunsa yakai yacire mata d'an ''karamun wandan yafara raba cinyarta ahankali yakai hannunsa bakin fadamarta
Ashhhh tace tana mike wa sbd yadda yake yawo da hannun ahankali, sosai takejin dad'in abinda yake mata tafara fad'in shiiiiiiiiii, ahhh tana surutai tamanta da yaro take tare
Sosai Nauphal yaburkita ta saida ya tabbatar da takai ma'kura sannan yacire wandan jikinsa yaciro joystick d'insa yafara neman hanya da karanto addu'ar saduwa da iyali
Aikam tanajin abunda yakeyi tai yun'kurin tashi tana zamewa da 'karfi
Jikinta danasa duk kar karwa sukeyi sunata rawa samutai tagudu can ''karshen gado
Tasowa yay awahale da rinannun idanunsa yace sweetie na meye haka kikai mun
Inajin tsoro
Tsoron me kuma bayan ni yarone
Dan Allah kayi hkr Allah bazan 'kara fad'a makaba
Wata shammatar ta yay yafuzgota da 'karfi tadawo jikinsa
Burki tata yay tadawo 'kasansa
Awajen kunnen ta yace mata nifa yaroone kinga kuwa babu abunda zan miki
Kuka tasaka masa tace kayi ha'kuri dan Allah kaji
Bakainsa yamayar kan nata yaci gaba da tsotsa
Sannan yasaka hannunsa akan nashanunta yana murzawa
Ahankali ya'kara bud'a "kafarta sannan yakai hannunsa yakama joystick din yana neman hanya da zafi² saida yacire tausayi sannan yasamu yashiga dan gurin adam'ke yake sosai
Yanaji ya shiga yasaki wata 'katuwar 'kara yana ihuuu cikin mayen jin dad'i yafara shiga da futa agurin
Wayyo Allah na kayi hkr Akwai zafi wlh
Kuka take sosai amman Nauphal baisan tanayi ba
Bakinsa yahad'a da nasa yana kiss d'inta sosai da sosai
Yana murza mata Boob's d'inta
Dan Allah kayi hkr wlh bazan sakeba
Haba sweet baby na yaronefa babu zafi kidaure mana
Aranta tace nashiga ukuna dana san haka kake daban ce maka yaroba wlh Yanzu kam nashiga ukuna dan na san bazai tausayamun ba tunda ni nake ce masa yaro
Wannan zafin datakeji tunda take arayuwata bata ta6ajin irin saba yanzu yazatai Nauphal ya kyaleta
Kuka take sosai tana ro'kon sa amman bai kula taba
Tayi dana sanin kalmar yaron nan yafi sau a'kirga
Dan Allah kayi hkr nashiga ukuna Ummerh na dan Allah kizo kitai makamun kice ceni daga gurin Babba Nauphal
Dan Allah wlh zai kasheni Akwai zafi wlh katausaya mun bazan sake ce maka yaroba wlh har abada
Banza Nauphal yayi mata dayaji dad'in yana yi masa yawa bayadda zaiyi wani ihuuu dasun batu da kuka yake saki sosai yanata kukansa kamar wanda aka daka
Azabar datakeji yanzu tawuce misali dan takasa gane awacce duniya yake sam
Shikuwa Nauphal har kawo yanzu bashi da alamar gamsuwa
Har suma tai amman azabace take far fad'o da ita sosai take shan wahala amman Nauphal tun yana gane maganarta har yadawo baya gane komai azancen ta
Tun 11:00pm yake abu d'aya bai kyaleta ba saida yaji wasu masallatan suna kiran sallar asuba
Suma kam itama kanta batasan nawa taiba
'D'aukar ta yayi yakaita bathroom 🛀 yahad'a ruwan mai zafi sosai sannan yasakata aciki
Ihuuu tasaka tana cewa namutu shikenan Ummerh yakashe miki ni
Daddy na katai makeni
Wayyo Allah na mom kema kizo kice ceni daga gurinsa kasheni zaiyi wlh
Ni wlh dama nasani bance maka yaron nan ba wlh ka kasheni
Haka yay mata shiru yanata gasata inyaji ruwan yahuce yacanja mata saida yasakata aciki ruwa 5 sannan yay mata wankan tsarki dana sabulu shima yayi sannan yanad'ota a towel suka futo
'Daki ya ajiyeta akan kujeran dressing mirror sannan yakunna light 🏮 d'in d'akin
Tsorata yay dayaga yadda gadon yay sai yaji duk tausayinta yakama sa d'auke bedsheets d'in yay yakai cikin worshing machine sannan yasaka wani
Shafeta yay da mayuka masu 'kamshi sannan yad'auko wata rigar baccin yasaka mata "yar 'karama
In banda kuka babu abunda take d'aukarta yay yakaita kan bed ya kwantar da ita
Shafa mai yayi sannan yadawo inda take yazauna janyota yay tadawo jikinsa yakalleta yace my sweet baby nagode³ sosai my sweet baby da wannan ga garumar kyautar da kikai mun tabani abunda yafi komai daraja da 'kima aduniyarki da tawa
Baby na bansan yaya zan kwatanta miki irin yadda naji dad'iba
Allah yay miki alvarka yasaka miki da mafificin alkhairi Allah yabaki gida acikin gidan aljanna kuma nima ga kyautar mota nan nabaki wanda dudduniya mutum d'ayane mai irinta tashi yay yad'auko mata mukullin motar da hotonta
Sannan yace mata sweet baby na yau kin maida yaronki yadawo babba ko, gaskiya aure Akwai dad'i wlh gashi da Zuma
Banza tai masa ta 6oye fuskarta acikin "kirjinsa
Kiran assalatun da akene yasakashi yatashi yasaka jallabiyar sa fara da boxes
Sweet baby na taso muyi sallah
Yunkurawa tai zata tashi taji inaaaa bazata iyaba kuka tasaka
Lpy meyafaru kuma
Cikin muryar kuka tace bazan iyaba wlh yayah Akwai zafi
Ohhhhh am sorry bari in d'aura ki akan sallaya saikiyi sallar azaune
Haka akai dan kuwa azaune tai sallar sukai karatun Alkur'ani mai girma sannan ya'kara d'aukarta suka koma kan bed kayan jikinta yarage mata sannan shima yarage nasa
Yarage dagashi sai gajeran wando sa wanda ko gwiywar sa bai rufeba
Hawowa kan bed d'in yay yamatsa kusa da ita sannan yasaka hannunsa acikin rigarta yace my sweet baby
Ummm
Inasan zan sha dan Allah
Dan Allah kayi hkr wlh nagaji zafi sukemun
To ai bada zafi zan shaba ahankali zansha fa
Nidai please 🙏 and please kayi hkr da kyaleni
To zan kyale miki twins boob's d'inki amman sai in 'kara ko 1round ne ko
Kuka tasaka masa tace wlh bazan iyaba kasheni zakai wlh gida zan tafi
Noo sweet baby na dan Allah kiban d'aya inba hakaba wlh in yi duka biyun yanzu danni Allah ban 'koshiba sammmm..........
Shiru tai masa dan tarasa mafuta dan ko wanne yana mata zafi
Amman gwara na Boob's d'inta sau dubu akan can 'kasanta
Sweet baby na bakice komai ba
Insha ko kuma in 'Kara can d'in
Ni wlh ma nafisan can d'in yafi dad'i
Shiru tai tana share 'kwallarta
Sweet baby na insha
Ummm tace tana sakin kuka
Am sorry kinji baby na sonake kisaba da yanayina wlh baby
Cire mata rigar yay yakai hannunshi kansu yafara mata wasa dasu yanasha ahankali yana mata kamar susa shafaaaa kan d'ayan yakeyi yana 'kara shan d'ayan
Canjawa yay yacigaba daga inda yatsaya ahankali yake yawo da hannun sa acikin jikinta yana shafa matashi
Tun tana kuka harta daina dan yadda taji yana matan yawuce kukan wahala saidai kukan dadi
Sosai takejin romance d'in nan har kwakwalwarta
Ahankali yamaidata 'kasansa yacigaba da mata salonsa mai tsayawa arai
Shamma tatta yay yashigeta, aitanajin haka ta runtse idonta tasaki ihuuuu sosai
Bakinsu yahad'e waje d'aya kuka take amman yadam'ke bakinta sha kawai yake saidai hawaye da suketa ambaliya................
Wahala kam ymdaga dare zuwa yanzu tashata sosai
Saida yakai sukan 3h sannan yarabu da ita shima dan yana tausayin tane
Amman badan ya'koshi ba
Wanka yayi mata shima yay sannan yabarta acikin ruwan d'umi yadawo d'akin, gani yay again sun kuma 6ata wajen dan haka yafara tunanin anya baiji mata ciwoba kuwa
Gyara gurin yay sannan yad'auko first aid ⛑ box 🗃 ya ajiye
Zuwa yay yad'auko ya goge mata jikinta sannan yashafa mata mai da turare
Kwantar da ita yay akan bed
'Kafarta yad'an bud'e aikan ta tashi da sauri
Ohh my sweet baby na babu abunda zan miki zan duba inga ko gidan dad'ina bai samu matsala bane ba, ki kwanta kinji
Toh tace da dasasshiyar muryarta ta kuka
Bud'a 'kafar yay ya haska ahankali yace ohhhhh Allah ahankali
Nayi 6arna gaskiya, d'inke mata gurin yay yagyara mata sosai tanata kuka ahakadai ya lalla6a ta yayi mata
Da'kar tayadda tasaha madara yabata magani sannan ta kwanta
Tashi yay Sassafe yayi aikin komai yagyara gidan tun kafun masu aikinsu suzo
Break fast yahad'a musu sannan yayi wanka yakoma d'akin wanka ya'kara yi sannan yagyara jikinsa suka kwanta
Basu suka tashi ba sai wajen 2:00pm sannan data tashi taji jikin nata da sauki sosai amman kuma gurin Akwai zafi sosai
Haka yayta lalla6ata taci abunci yabata wani maganin sanan shima yakarya
Yau..................
***************
...................Da gidan TV dayake kano kuma sun bayarda sanarwa duk wanda yagansu za'a kaisa aikin hajji da umara sannan abashi 5million da gida
Sosai jama'a suka shiga nemansa babu 'ka'k'kautawa dasu da jami'an tsaro
Abu kamar wasa shiru kakeji har tsawon sati biyu amman babu labari sam
Hakadai aketa addu'a da raba sadaka Allah yabayyana su
Wata motace tai parking a'kofar gidan su Alhaji wa................✍🏻✍🏻✍🏻
Keep waiting my fan's🤔🤔🤔
Hallmarth ce 💕💖💕
[04/02, 8:03 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨
✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨
WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION
https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7
🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️
بسم الله الر حمن الر حيم
✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨
💞NAH💞
SADIYA ABDULLAHI UMAR
💞UMMUH FATEEMAH💞
🅿---
9⃣7⃣&9⃣8⃣
.......... Yau satin amare 2 kenan agidan mazajensu sosai suke kula da kansu da kuna mazajensu
Yau tun safe Nauphal yatashi da ciwon mara dan tunda akai nafarko bai 'karaba
Tawarke tass sbd yana bata kulawa amman kuma samm ta'ki yadda dashi da dayayi ''Ko'karin yayi saita fara kuka tana ro'konsa
Yau harta gama aikin komai amman bai tashi ba yana kwance sa6anin da da tare sukeyin aikin
Sannan kuma yau ba d'aki d'aya suka kwanaba bataji ya yatashiba
Saida ta kammala komai sannan tayi wanka ta shirya cikin mini skirt da wata riga iyakarta cibiya tayi kyau sosai siket d'in ba'kine rigar kuna fara mai kwalliyar baki
Kayan sun mata kyau sosai tufke gashinta tai atsakiyar kanta sannan tayi simple make up abunta
'Dakinsa tanufa direct tana bud'e kofa tagansa yana zaure akan bed yajingina kansa ajikin gadon hannunsa yana kan marar sa hawaye suna zuba ta gefen idansa
Dasauri ta'karasa gurinsa tace yayah meyafaru haka meyake damun ka
Kallonta yay yakauda kansa yana zame hannunsa daga nata
Ri'kesa ta'kara yi sosai tace menai maka kuma
Tashi kibar d'akin nan meyakawoki
Yayah kayi hkr menai maka
So kike in mutu ko to zan mutu tashi kitafi kawai nace miki
Hannunsa tagani d'ayan yana kan marar sa yadafeta dakyau
Allah sarki tafad'a acikin ranta
Hannunta takai kan marar tasa tafara shafawa ahankali
Wani dogon numfashi yajaaa yana cewa ohhhhhhccccccccc dan Allah kitafi banaso
Bakinta takai kan nasa tafara sha tana wasa da kan nipple's d'insa
Wata mi'ka yayi yana sauke numfashi ahankali
Dayan hannun ta takai ta cire masa boxes d'insa tafara shafa masa joystick din sa wadda saida gabanta yafad'i datajita ami'ke tad'au zafi sai zillo take
Daurewa tai taci gaba dayi masa sosai tarud'asa sannan tai shahada ta kwanta ta jingina da pillow cire kayan jikinta tai ta janyosa jikinsa yana karkarwa tace my sugar baby na kamatso mana
Bakinsa takai kan nashanunta tana basa
Nauphal baaa baka sai kunne da zafi² yake shansu ahankali yabud'e kafarta yafara 'kokarin ziyar tarta
Kuka tasaka dan Allah yagani Akwai zafi sosai wannan ma
Hakadai tadaure tabasa hakkin sa tasha kuka kamar babu gobe
Shikuwa Nauphal har akai sallar azahar bai 'koshiba
Saida yaji numfashinta yana shirin rabuwa da ita sannan yarabu da ita
Wanka sukai suka shirya da'kar take taka 'kafarta dan azabar datakeji
Hannu sa yakai ya ciro nashanunta guda d'aya yafara sha sosai yana lumshe ido
----------------
Awajen amarya Bintu ma hakan take dan tasha wahala sosai agurin fahat
sosai yanzu ta saba da yanayinsa
-------------
Agida kuwa Hapsatu ko takansu bata biba
Gidan ta saka aka gyarashi aka sake musu wasu abubuwan ta ajiye musu kayan abunci masu yawa
Tasiyawa daddy Nusaiba mota tasaka aka maidashi bakin aikinsa
Sannan dakanta taje tad'aukosu suka dawo gidan godeeya kuwa Daddy Nusaiba yayi mata harya gaji
Ita kuma suka koma sabon gidansu ita da baba mlm da iyayenta yan biyu da kuma khadeeeja
Anbud'e sabon gurin cin abuncin ta wanda sunansa مشا الله رستورنت MASHA ALLAH RESTAURANT
ALHAJI IBRAHIM MAI SHADDAH NE YACE YAKAMATA SU SHIRYA SUJE SUGA
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 15 Chapter of 16