masa"
Turo baki tayi ta d'auki kulan ta ciro sob'o ta fita tana kunkuni
A kofa sukayi Karo zai fita tace"ga abinci umma tace a baka"ta kare magana da murgud'a me baki"
Ba tare da ya kalleta ba yace"ki kawomin mota zan tafi dashi ne" binshi tayi a baya suna kaiwa mota ya amsa ya Mika Mata kayan da ya kawo mata
Yace"sai da safe"be jira amsata ba ya ja motar
B'angaren ummi ko
Maman Nur
Share
[2/20, 8:27 PM] Maman Noorul Hudah: ππππππ
*BANA SONSHI*
ππππππ
_By maman noorul_
_Hudah__
*ππ‘NUR WRITERS ASSOCIATIONπ‘π*
*π‘N W Aπ‘*
*Lightning and bringing smile to your world is our perority*
*NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~
Dedicated to my fans
π
Ώ4β£1β£-4β£2β£
Bismillahir Rahmanir Rahim
B'angaren ummi ko ta gama Shirin komai jira kawai take ta gan amaren ya'yanta domin ji take kamar Abdul d'an ta ne
Ba karamin kokarin Amina tayi wajen shirye-shirye komai ba cikin kankanin lokaci
Washe gari da misalin karfe 2:30pn dubin jama'a suka shaida d'aurin auren
*Abubakar*
~DA~
*Rahma*
Da kuma auren
*Abdullahi*
~Da~
*Nafeesa* sai dai mu ce allah ya bada zaman lafiya
Wani wawan ajiyar zuciya Aayan ya sauke domin ko Allah yasan yau zuciyar shi ta samu sukuni domin da ji yake Kamar an aza me wani babban dutse Amma ana d'aura auren ya ji iska Mai shegen dadi
Abdul ne ya karaso ya bashi hanun yace"we made it wallahi sai yanzu hankalina ya kwanta"
Aayan ya sauke ajiyar zuciya yace"aini ba a magana ji nike kamar an sauke min dutse dake zuciyata shekaru uku da Suka wuce wallahi tunda na had'u da Rahma na rasa peace of mind dina but finally iam free"
Abdul yace"na tayaka murna domin yanzu naji quarter abinda ka ji nida ko sati bamuyi ba"
Me hotone ya zo ya fara kashe musu pics kayansu iri d'aya malun-malun ya bala'in amsar su
Rahma ko ba laifi makota da Suka zo jin gulma sai Suka gan umma ta fito musu da kayan abinci a dafa harda nama
Nan fa babu kunya Suka fara ci suna kus-kus wasu harda kaiwa gida
Da k'yar umma ta tursasawa Rahma tasaka Riga da zani cikin dinkuna da tayi Mata na biki domin ta dade tana tanadi
Gidansu yusura ba laifin dangi da abokan azirki da suke kusa sun cika Nan fa biki yayi biki itama tayi kwalliya cikin shadda already made Riga da skirt tayi kyau dama da kitsonta ga lallainta na sheki
Mami ko sai d'ura Mata kayan Mata take emergency kiranta take ta Sha a gaban ta
Sadiya ma tazo abin sai mamaki yake bata
Da Suka rage su biyu tace"yusura ya haka ta faru?"
Yusura ta fashe da kuka cikin kuka ta Bata labarin komai da ya faru tace"Kuma wallahi su Abba Basu bani damar Kare kaina ba"
Sadiya tace"hmm Allah ya had'a ku da mazan duniya toh nidai shawaran da zan baki tunda an d'aura kiyi hakuri ki yarda da kaddara ku zauna lafiya kila hakan shine mafi al'khari a gare ku"
Yusura tace"wallahi sai na shuka masa rashin mutunci a gidansa tunda ya had'a ni da iyayena"
Sadiya tace"ni nafi ma tausayin Rahma ga rashin Amir ga wanan kaddararren auren"
Yusura tace"ni addu'a nama Allah yasa a barmu gida d'aya ko mutum zai rage zafi,jiya munyi waya da ita wallahi tana wani hali"
Sadiya ta mike tace"toh Allah ya Sanya alkhari nidai zan tafi kafin nan zan biya gidansu Rahma sai kunyi resuming school nasan next week zaku dawo"
Yusura ta kalleta da mamaki tace"ban gane Zaki tafi ba babu fa kawar da zata rakani anfa kusan kaini'
Sadiya ta zaro ido tare da dafa kirji tace"rufa min asiri ki bari in auri masoyina aini bani ba binku barrack so kike in had'u da wani tantiri yamin abinda akayi muku?"
Yusura tace"kiyi hakuri ki raka mu please"
Jaka zainab ta d'auka ta kama hanya tana sallamarta
Niko nace banga laifin ki ba tunda fashin Mata ake
Bayan ta bar gidan,gidan su Rahma tayi direct Nan ma babu inda ba ayi da ita ba Amma taki a cewarta zasuyi waya
Da misalin karfe 6:30 aka zo d'aukan amare da motorci na alfarma
Ai yan anguwansu Rahma na gani suka fara gulma wasu suka nace sai sunbita dan ganin karshen Abu
Umma ko hanun ta d'aga sama tayiwa Allah godiya da ya rufa Mata asiri a duniya asirin da mahaifiyar amir ta so tona Mata sai gashi Allah ya rufa Mata asiri a lokacin da bata tab'a zato ba
Wani sabon wanka Rahma tayi ta saka lace Mai shegen kyau sai kyalli take domin Rahma black beauty ce bakin ta kyalli yake sai dai kuka take sai aikin lallashi akeyi
Tanayi Yan biyu nayi umma nayi
Cikin kuka umma ta rungumeta tana Mata nasiha ta kama hanunta
Tace"ya'ta a yau Ina son mu manta abinda ya faru a baya mu fuskanci gaba,Ina son ki sani aure ba abin Wasa bane kuma duk wata mace meson ganin dai-dai a rayuwarta toh ta kasance mace ta gari,in aka ce mace ta gari ana nufin mace mai... Bari dai lissafi Miki
Na farko......
Ignore any error
Maman Nur
Share
[2/20, 8:27 PM] Maman Noorul Hudah: ππππππ
*BANA SONSHI*
ππππππ
_By maman noorul_
_Hudah__
*ππ‘NUR WRITERS ASSOCIATIONπ‘π*
*π‘N W Aπ‘*
*Lightning and bringing smile to your world is our perority*
*NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~
Dedicated to my fans
π
Ώ4β£3β£-4β£4β£
Bismillahir Rahmanir Rahim
Tace"na farko mace ta gari itace Mai hakuri domin abu na farko dake rike aure shine hakuri wallahi Rahma komai kyau ki komai iya girki ki in baki da hakuri toh baki Kai mace ba domin muna zamanin da kyau ba komai bane a wurin maza hakuri shi zai cece ki,abu na biyu shine biyyaya da kawaici Rahma ki kasance mai biyyaya Bari na bari Yi nayi ki kasance ke kullum baki da wata buri sai dai ki faranta me ki Zama me Kara da kawaici,ki kasance me kawaici a dukanin kuskurenshi ba komai zaiyi kiyi ta fad'a ko ki tada hankalin ki ba namiji bayan son haka domin maza suna da girman Kai su zasu dade suna maka laifi kana hakuri amma ke da kinyi musu abu kad'an baza su d'auka ba shiyasa akeson cikin biyu a samu me hakuri,abu na uku shine ki kasance me yo me uzuri in ya b'ata Miki rai ko kika ji yayi wani abu a waje karki Yi saurin d'aukar zafi a lokacin da kika ji kiyi ta ambatoh Allah har sai hankalin ki ya kwanta Kuma karki tunkare shi da b'acin rai domin d'aukan mataki cikin fushi babu abinda yake kawowa sai dana sani Rahma Dan Allah ki kiyaye
Abu na gaba ki kasance me safta na jiki da na muhalli ya kasance kowani lokaci mijin ki Yana ganin fes fes ko Ina a gyra
Rahma komai rashin jutuwarki da mijinki karki Bari yan waje su sani karki yarda ki bawa yan waje fuskar kawo miki gulmar mijinki da sun zo ki nuna musu ko aya yake mijin ki ne Kuma kina sonshi haka
In zakiyi girki ki natsu ki cire duk wani abu a zuciyar ki,Karki Bari wani ya tayaki girki miji ba tare da kwakwaran dalili ba,ba a so ana Bari wani na saka hanun a girki miji
Rahma karki gujewa mijinki a shimfida ki zamto ko wani lokaci ya zo a shirye yake kiyi ta yi me wasanin a cikin gida ku kasance Kamar abokai kina me shagwab'a,
Rahma ki guji duba wayar miji domin babu abinda hakan ke janyowa sai matsifa da bala'i
Rahma a kowani lokaci kisa a ranki mijin ki mijin mace biyu ne Kuma a kowani lokaci zai iya auro wata karki yarda ki kasance macen da bazata iya rike kishinta ba,komin kishin ki,kiyi kokarin wajen danne shi kisa a ranki mijin ki banaki bane ke kadai
Abu na karshe bawai Dan na Gama ba amma Dan na gan ana jiran ki kuma nasan kisan wasu abubuwa ke ba yariya bace shekara 25 ba Wasa ba
Rahma ki guji abokan banza ya kasance kafin kiyi kawa sai kin karance ta Kuma komai kusanci ki da kawa karki kuskura ki fad'a Mata sirrin mijinki karki kasance me girma Kai in kiyi laifi ki bashi hakuri,Rahma a yau kin shiga wata fuskar rayuwa ki yada kawayen ki yan Mata domin ke ba ajinsu bane domin akwai bambamcin matar aure da budurwa ba Ina nufin ki gujesu ba but kin San irin Zaman da zakiyi dasu domin dayawan kawayen yan Mata sunyi sanadiyar mutuwar aure da dama ki kiyaye
Rahma ki rike Azkar Banda Wasa da ibada karki bari azumin Monday da alhamis ya wuceki kiyi tame addu'a domin a rayuwar ne akwai wasu battle da Azkar ne ke fighting Mana bamu sani ba,domin duniya baka damu da mutum ba ya damu da kai akwai wasu ta kasa suke bi dan ganin ka kunyata a idon.duniya toh ki rike addu'a"
Kuka Rahma ta fashe dashi ta rungume umma tace"umma bana son in tafi karki Bari su tafi Dani
(Iyaye mata ku dage wajen yiwa ya'yan ku nasiha in sunyi aure kuyi ta ganar dasu abubuwa cikin hikima in ma kunya kukeji wallahi yin haka nada matukar amfani ke a matsayinka na uwa kamata ai ki zaunar da yar'ki ki koya Mata karatu akan aure domin zata fi jin naki fiye dana wata gwago ko anty ta is important"
Umma tayi murmushi ta shafa fuskarta tace"lokaci ne yayi Rahma domin mace Bata dawwama a gidan ubanta fatana shine ki shiga da kafar dama Allah ya kiyaye shaida yasa in kin shiga babu maganar rabuwa sai dai in mutuwa ne ya rabaku"
Kiran umma da akayine yasa ta mikewa ta kama hanun Rahma Suka fito domin babu ko wace kawa
Umma ta dankawa dattijuwar cikinsu tace"gata amana"
A b'angaren yusura ma hakane mami ta Mata nasiha me rasa jiki inda Mami ta fahimtar da ita babu perfect marriage domin 99%of ma'aurata kowa nada nashi matsalan sai dai na wani yafi wani ne Allah dai kawai yasa mu dace ya bamu hakuri Zama da mazajen mu
Yusura tayi kuka kafin Suka rabu Wanda da k'yar yusura ta bisu
A haka aka d'auki amare zuwa gidan general
B'angaren Amir shima an d'aura aurenshi da Aneesa Wanda tunda aka d'aura yake kukan da besan dalili ba
Anty hafsat kk bayan an d'aura aure ta sheke da dariya tace"ai ni ba a ci min mutunci a kwana lafiya burina ya cika yanzu nan ai tunda ka nuna baka son Aneesa nayi alkawarin ita zaka aura"
Bayan an kaisu Rahma gidan general Wanda sunyi mamakin ganin cikar gidan domin sosai suka Tara jama'ar
Cikin gaggawa hajiya zeenat watoh matar general ta shigo da wata me make up da akwati guda a ciki
Budewa Rahma dake kuka fuska tayi tace
Maman Nur
Share
[2/20, 8:27 PM] Maman Noorul Hudah: ππππππ
*BANA SONSHI*
ππππππ
_By maman noorul_
_Hudah__
*ππ‘NUR WRITERS ASSOCIATIONπ‘π*
*π‘N W Aπ‘*
*Lightning and bringing smile to your world is our perority*
*NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~
Dedicated to my family
π
Ώ4β£5β£-4β£6β£
Bismillahir Rahmanir Rahim
Tace"Rahma tashi ki Shiga toilet kiyi wanka za ayi walima ne cikin daren nan tunda gobe da asuba zaku tafi"
Rahma ta kalleta tace"Ina yini ma"
Hajiya taji dadin gaisuwarta sai ta rungumeta tace"Sannu dota barka da zuwa Ina tabbatar miki bazakiyi nadamar auren Aayan ba"
A ranta tace"oh sunanshi kenan?"tabe baki tayi ta mike tace"umma Bari inyi wanka"
Hajiya tayi murmushi tace"kiyi sauri ga Esther na jiran ki tayi Miki kwalliya"
Tace"toh"bayan hajiya ta fita d'akin da yusura take taje inda ta Sami yusura ta had'a Kai da guiwa tana rusgar kuka
Karasawa hajiya tayi tace"subhannallah meya sameki?"
Cikin kuka yusura tace"a maidani gida wallahi BANA SONSH..."
Rufe Mata baki hajiya tayi tace"haba nafeesan Abdul yanzu saboda kewa Zaki ce baki son Wanda kuka d'au shekaru Kuna soyyaya?"
.cikin kuka zatayi magana hajiya ta katseta da cewa"kedai tashi ki shiga kiyi wanka Mai kwaliya zata zo Nan da mintina kadan tayi Miki. walima awa d'aya kawai za ayi domin dare yayi"
Tashi yusura tayi ta shige bayi tayi wanka ta fito dama hajiya ta ajiye Mata dinkeken atamfa
Sawa tayi sanan ta zauna bakin gado tana tunani
Sanda Esther ta gamawa Rahma kwaliyya ta zo tayiwa yusura
Bayan ta gama hajiya ta fito tace"muje malama na jiran ku sauri take
Gyalle ne manya sunkayi lullubi sunyi kyau
Rahma na hango yusura ta mike taje da gudu ta rungume yusura Suka fashe da kuka
Yusura tace'yi shiru Allah na Nan"
Rahma ta kasa magana sai kuka takeyi
Hajiya tace"kuje ku zauna kowa ya zauna kusa da mijinshi"
Kallon kujerun sukayi sai ko Suka hango kujeru guda hud'u masu kyau su Aayan sun zauna sun bar biyu a tsakiya
Aayan tunda Rahma ta fito ya zuba Mata idanu a ranshi ko cewa yake I love this woman
Karasawa sukayi suka zauna kamar inda hajiya ta umurce su
Wa'azi malama Khadija haruna tayi akan zaman auren sosai jikinsu yayi sanyi awa d'aya ta d'auka tana nasiha kafin aka rufe taro da addu'a
Washe gari da asuba suka Kama hanyar kano Wanda sai karfe 4:pm suka Isa kasancewar mota Suka bi
Gidan ummi direct sukayi
Ummi na ganinsu ta rungumesu cikin so da kauna ji take kamar ta goyasu
(Rayuwa kenan a duk lokaci da wani ya Ki'ka wani zai so ka mummy ta tsane ki Rahma sai gashi ummi ta rungumeki rayuwa kenan
Wani hadaden d'aki aka kaisu
Zama sukayi suna kallon d'aki
Rahma tayi ajiyar zuciya tace"
Kuna jin dadin littafin kuwaβba a comment sosai sai sticker whyβ
.maman Nur
Share
[2/20, 8:28 PM] Maman Noorul Hudah: ππππππ
*BANA SONSHI*
ππππππ
_By maman noorul_
_Hudah__
*ππ‘NUR WRITERS ASSOCIATIONπ‘π*
*π‘N W Aπ‘*
*Lightning and bringing smile to your world is our perority*
*NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~
My paid book 1,NIDA MIJINA
2,KAUNA CE
3,MAI MATA BIYU
4,NIDA YAYA HYDAR
D'ari biyu'biyu ne
Game bukata ya tuntubi layina 09090112846
Dedicated to 80k godiya Mai tarin yawa nagode da kokarin ka
π
Ώ4β£7β£-4β£8β£
Bismillahir Rahmanir Rahim
Tace"ai mudai mun gan ta kanmu"
Yusura tace"wai reception za ayi yanzu"
Rahma tace"duk ki kyalesu su Gama haukansu ai next week zasu maidamu Minna saboda lectures"
Yusura tace"ni har takaici missing lecture da zanyi na sati d'aya nikeyi gashi har yanzu banyi summiting t'p form dina ba balle h o d yayi assessing result dina gashi iam stock here ga wanan carry over da nike dashi kin san mutumin beda mutunci in nayi wasa sai yasa nayi summer"
Rahma tace"karki damu da mun koma zakiyi komai cikin natsuwa"
Abinci aka kawo musu yusura ce kadai ta ci amma Rahma taki ci
Bayan sun gama akayi musu kwalliya cikin wani hadaden gown ya bala'in karb'a su
Amina ta shigo ta kama hanun su Suka sauka jama'a sai yaba kyaunsu ake
Babu b'ata lokaci aka tafi hall wurine Mai shegen kyau abinda yabawa Rahma mamaki hotunan ta ne manne a hall wasu hoton ma Bata san sanda akayi Mata shi ba San Nan Kuma an had'a sai ka rantse tare sukayi da Aayan
Babu b'ata lokaci aka fara reception inda angwaye Suka Sha shadda me shegen kyau da Sada
M'c ne ya bukaci ango da amare su fito su taka rawa
Su Aayan aka fara Kira Suka fito fili
Rike Mata hanun yayi suna fitowa akasa cool music
Shidai tsayawa yayi itama Rahma haka ko motsawa basuyi
Matse hanunta yayi dayasa ta kalleshi tana hawaye sai ya take jela gown dinta sai tayi Kamar zata Fadi ya tarota sai kawai ya rungumeta Yana jin bugun zuciyarta
Kai bakin shi yayi dai-dai kunninta yace"ai sai ki ce in rungume ki bawai ki fake da fadiwa ba"
Jan jikinta takeson yi ya kamata gam hakan yasa Samira da ke zaune rike da glass cup tana Shan drinks ta matseshi ji kake pus jini na fita a hanunta
Jama'a ko sai tafi suke babu Wanda ya Lura da Samira
M'c yace"suje su zauna sanan su yusura Suka fito Abdul ko juya yusura yake kamar baby sai rungumeta yakeyi Yana wani yi kamar zai maidata ciki kunya da takaici yasa yusura fashewa da kuka Amma babu kunya ya fara lashe hawayen
Bayan sun Gama aka Kirasu su yanka cake yankawa sukayi Suka ciyar da juna inda Abdul shi salonsa daban ne domin sanda yasa a bakin shi ya saka Mata
Daga nan aka ci aka Sha aka rufe taro da addu'a
Kama hanun Rahma Aayan yayi suka fita sai dai suna fita harabar hall din ya gan abokan aikin shi
Kallon Rahma yayi yace"ki jirani a mota"
Ba tare da tayi magana ba ta kama hanyar mota
Sai dai kafin ta Kai taji kamar rigarta ta kama wani abu domin tana ja yaki fita
Juyawa tajeyi sai tayi luuu zata Fadi sai Samira data take gown din ta rikota
Juyawa Rahma tayi tace"nagode Yar uwa har naji tsoro na d'au zan fadine"
Samira tayi wani murmushi me ma'anoni dayawa tace"babu komai,it strange inda abubuwa Suka faru yau,yau da fara ganin ki na zub da jini"ta nuna Mata hanun ta,sai gashi ke Kuma daga had'a hanya Zaki fadi,toh me ke faruwa ne?ko meyasa hakan ta faru?kodai sighn ake baki kiyi hankali da wata ko kuma alamune Nan gaba zaki fadi gabana?"hade rai Samira tayi Kamar ba ita ta gama magana da fara'a ba yanzu tace"listen to me and listen carefully in baki son rayuwar ki ta Shiga cikin matsifa toh ki fita harkar Aayan ki nimi ya sakeki da kanki kafin lokaci ya kure Miki"
Rahma da duk mamaki ya mamayeta ta kalli Samira sama da kasa sai Kuma abin ya Bata dariya Aiko ta dara
Kafin tace"
Maman Nur
Share
[2/20, 8:28 PM] Maman Noorul Hudah: ππππππ
*BANA SONSHI*
ππππππ
_By maman noorul_
_Hudah__
*ππ‘NUR WRITERS ASSOCIATIONπ‘π*
*π‘N W Aπ‘*
*Lightning and bringing smile to your world is our perority*
*NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~
Dedicated to my fans
π
Ώ4β£9β£-5β£0β£
Bismillahir Rahmanir Rahim
Rahma tace"toh a matsayinki nawa kenan?"
Tace"a matsayina na budurwar Aayan"
Rahma tace"really?toh ni Ina ruwana da soyyayarku"
Samira tace"da ruwanki domin kin shiga tsakanin mu kinje kinyi asiri ya aureki,Ina son ki sani bazan tab'a barin ki kiji dadin zaman aure da Aayan dina ba Kuma ai dama yace min baya sonki umminshine tayi me dole ya aureki,wallahi yau saina hanashi kwana a gidanki a gidana zai kwana dama mun saba a gida d'aya muke kwana"
Rahma tayi wani dariya harda tafi ita kanta ta mance ranan da tayi irin wanan dariya
Kallonta tayi tace"toh ai sai ki ce min ke karuwanshi ce,toh Ina son ki bude kunnuwanki da kyau ki ji inma da Yana kwana a d'akin ki ko gidanki daga yau ya daina and a matsayinki na karuwan mijina ya kamata kiji kunyar tunkarata ki gaya min duba dakema fa macece but ba laifin ki bane kunyar ne baki dashi,but Yana da kyau ki koma gida iyayen ki su koya miki tarbiya inma haka be samu ba a koya Miki kunya at least. ko uwarki Bata raye ne?"
Maganar Rahma ya b'atawa Samira rai hakan yasa cikin fushi ta d'aga hanun zata kaiwa Rahma mari amma sai Rahma ta rike hanun tace"ajiye hanun Nan kafin insa a yanke shi karki manta iam the wife here not you, and to my darling husband you are nothing than a prostitute"
Nuna ta Samira tayi da yatsa tace"kin San koni waye nifa soja ce Ina da karfin da zan bindige ki a nan"
Rahma tayi folding hanunta tana murmushi tace"and so,karki manta nima fa matar soja ne and nasan ya fiki matsayi a wurin aiki,so ki kiyaye ni"
Zatayi magana sai ga Aayan ya karaso ganin Samira tare da Rahma yasa shi jin fadiwar gaba toh meya kawota kano?wanan wani irin naci ne?"
Samira na ganin shi tayi sauri ta rungume Rahma ta Kai bakin ta dai-dai kunnin Rahma tace"yau ni Samira nayi challenging d'inki ko wata biyu bazakiyi ba zan sa Aayan ya sakeki"
Rahma tace"I will be waiting challenge accepted"
Tureta Rahma tayi sai Samira tayi murmushi ta kalli Aayan tace"sir na Taya ka murna your wife is beautifull"
Kama hanunta yayi ya jata gefe yace"Samira me ya kawo ki kano?meya had'a ki da Rahma?me kike fad'a mata?Ina fatan dai baki fad'a Mata komai ba"
Samira tayi murmushi tace"karka damu tukkuna dai ban fad'a mata komai ba but ai ka sab'a alkawari domin ni kace zaka aura"
Shaketa yayi yace"in zakiyi komai kiyi a kaina but karki kuskura kice zaki je kusa da Rahma in ba haka ba zan iya kashe ki"
Cire me hanun tayi a wuya tace"I call the short"tana gama magana ta wuce ta barshi tsaye
Komawa yayi sai ya tarar da Rahma zaune tana kuka ko name oho
A ranshi yace"Allah yasa bata fad'a Mata komai ba yana son tambaya Amma baya son ta rainashi kawai sai ya basar
Itako ba komai yasa ta kuka ba sai tuna amir da tayi yanzu a ce d'an iska ta aura hanya an Mata adalci kuwa?
Har suka iso gida kuka takeyi
Amina ce ta zo ta kama hanunta suka shiga ciki
Koda ta shiga d'akin yusura tayi bacci
Haka ta kwanta ta lullube da bargo ta
Maman Nur
Share
[2/20, 8:30 PM] Maman Noorul Hudah: ππππππ
*BANA SONSHI*
ππππππ
_By maman noorul_
_Hudah__
*ππ‘NUR WRITERS ASSOCIATIONπ‘π*
*π‘N W Aπ‘*
*Lightning and bringing smile to your world is our perority*
*NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~
Dedicated to Fatima Mohammed Ishaq comment dinki nasa ni nishadi
π
Ώ5β£1β£-5β£2β£
Bismillahir Rahmanir Rahim
Bude wani shafin kuka tayi tana tunanin makoman rayuwarta yanzu a ce tun ba a Kai ko Ina ba an fara Mata warning Ina ga tafiya tayi nisa?
Jin shashekar kukanta yasa yusura juyowa ta kalleta
Tace"Ashe kun dawo?"
Cikin so ta b'oye kukanta tace"eh na dawo yanzu Muka shigo"
Yusura ta ja bargon tace"juyo ki kyalleni me ya sameki kike kuka?"
Juyowa Rahma tayi tace'wallahi babu komai kewar ummana naji"ta b'oye mata
Yusra ta sauke ajiyar zuciya tace"hmm ai mu Kam mun gan ta kanmu an rabo mu da iyayen mu Nima nayi kewar Mami sai dai haushin su nikeji na rashin bani dama in kare kaina
Rahma ta sauke ajiyar zuciya tace"ya zamuyi iyayen mu ne"
Motsi Suka ji alamun ana shigowa
Yusura tayi saurin lullube bargo har kai
Rahma ta tuntsira da dariya tace"ke miye haka"
Yusura da jikinta rawa yake tace" kimin rai ki ce nayi bacci"
Kafin Rahma tayi magana Abdul ya shigo
Ganin Rahma kwance yasa shi d'an jin kunya yace"oh amaryar mu ashe kina nan "
Bata amsashi ba ta kwanta ta juya me baya
Leka yusura yayi sai ya gan baya ganin fuskarta
Murmushi yayi yace"oh bacci kike?"
Yusura bata san sanda tace"eh bacci nike ba"
Da har zai wuce ya dawo yace"Allah ko?"
Sai a sanan gane tayi shirme
Be tsaya b'ata lokaci ba ya d'auketa ya tafi da ita sai zillo takeyi tana kokarin sauka daya fuskanci zata tarame jama'a sai ya hade bakin su
Ta kofar baya ya tafi da ita garden ya ajiyeta a wani dogon kujera sanan ya kwanta ya aza kanshi a cinyarta
Kuka takeyi kasa-kasa cikin kuka tace"wallahi bacci nikeji"
Cikin nuna ko in kula yace"baby kin gan inda jama'a suka taru a bikin mu kuwa?
Ban tab'a tunanin haka ba"
Zatayi magana yayi saurin cewa"baby gobe zamu tafi Lagos ki tashi da asuba ki shirya jirgin safe zamu bi"
A fusace tace
Maman Nur
Share
[2/20, 8:30 PM] Maman Noorul Hudah: ππππππ
*BANA SONSHI*
ππππππ
_By maman noorul_
_Hudah__
*ππ‘NUR WRITERS ASSOCIATIONπ‘π*
*π‘N W Aπ‘*
*Lightning and bringing smile to your world is our perority*
*NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~
Dedicated to Anty Shamsiya
π
Ώ5β£3β£-5β£4β£
Bismillahir Rahmanir Rahim
A fusace tace"wai wanan wani irin abu ne in nayi magana sai ka juya min magana ko ka d'auko wata mata"
Waya ya ciro a aljihu ya kunna torch light Yana haska Mata fuska
Tace"miye Kuma haka?"
Yace"so nike in gan baki tsiwa"
.hararanshi tayi
Sai yayi murmushi yace"Dan Allah karamin bata isheni ba
Fashewa tayi da kuka,murmushi yayi yace"dadi ta Miki yawa
Aayan ko d'akin shi yaje direct ya zauna ya rike Kai yace"ko me take tunani yanzu?mikewa yayi for the first time da ya fara jin shakka mutum ,in ya tuna Samira da abinda ya tab'a faruwa tsakanisu sai yaji ba dadi bai tab'a tunanin Rahma will get involve ba
B'angaren Rahma ko tayi kuka ta gode Allah har bacci ya saceta
B'angaren su Amir ko zazzabi yake sosai hakan yasa ba ayi wani sha'anin ba anty hafsa ko sai fada takeyi a cewarta ya lallab'a haka yaje hall
Komawa tayi wajen boka ta tace"a Bata maganin da zai sa Aneesa ta mallaki Amir Kar ya gan kowa gaban shi sai Aneesa
Da asuba Rahma ta tashi da mugun ciwon kai ga zazzabi,itama yusura haka domin har rawar sanyi take
Hakan ba karamin d'agawa ummi hankali yayi ba ta Kira Dr nan Dr tace"streess ne a bari su