bari in ji d'inmin ka na wahala Sosai Allah "
Yace"really ni zaki munafurta kafin in tafi babu inda banyi ba ki fadamin kina Sona amma kika ki
ashe jira kike in je inna mutu kiyi aure toh babu komai na hakura Nima abin ya isheni kije dama yanzu aka d'aura muku aure Nima Allah ya bani Mata ta gari haka Allah yayi nawa zai kasance"
Rahma kuka take Sosai ta rike saitin zuciyarta sai girgiza kai takeyi tace"wallahi ni banyi komai ba soja ban san da auren ba ka yarda dani"
Wayarta dake gefen gado ya gani ya d'auka sai ya gan s'akwanin Ameer a fusace yayi wurgi da waya zatayi magana yace"get out"
Tace"please Kay....."
Wani ihu ya daka Mata yace"I said get out"
Zata je ta rungumeshi ya Kama hanunta ya turata waje ya kulle kofa
Zama yayi yace"meyasa Bata Sona ne ?"
D'akin ummi taje da gudu ta tarar da Abdul nayiwa ummin bayanin da Amina aka d'aura
Shigowa tayi ta Kama kafar ummi tace"kin gani ko?yayi fushi ya Kore ni ummi sanda na fad'a Miki Kar ayi auren Nan zaiyi fushi kuka ki gashi kun jefa ni a matsifa zuciyata zafi take min ummi Dan Allah ku rokeshi na tuba"
Kukan da takeyi ya b'atawa Amir rai
Ummi tace"ko ya samu tab'in hankaline shi da zai rungumeta yasan halin da ta shiga shine zaiyi Mata haka'
Rahma cikin kuka tace"yace sakina zaiyi ummi ke Kika jefani a wanan halin"Sosai take kuka
Yusura ta shigo tace"ai wanan mugunta ne duk wahalal da kika Sha ya dawo ma bazaki huta ba?"
Ihu tayi tace"wayyo"
kirjina" Nan fa Rahma ta d'auke wuta
Rai b'ace ummi ta taimaka Mata ta kwanta tace Kira min Amina .
A fusace Abdul ya bar d'akin,ko sallama beyi ba ya shiga d'akin Aayan yace"ka zo ka d'auki gawan matarka tunda ka kasheta ka huta tun b'atan ka bata da kwanciyar hankali Bata masan da auren ba but you are punishing her for nothing, toh gata can zuciyarta ta buga mu dai ba ruwan mu in ta mutu ka Kirani muje jana'izan ta,nidai zan tafi in yi magana da amir domin yanzu aka d'aura auren shi da Amina"yana gama magana ya wuce
Mikewa yayi sai ga Amina ta shigo tana kuka
Rungumeshi tayi tana wani irin kuka dan yanzu tasan da ita aka d'aura auren
Yace"wai meya faru ne?"
Cikin kuka harda shasheka ta fara bashi labarin halin da Rahma ta shiga har ya Kai ga ummi ta yanke hukunci ta auri Amir cikin kuka tace"shine yanzu da kawai angan ka dawo aka wani yimin aure Yaya wallahi bana sonsa ni salim dina nikeso"
Mamaki Sosai ya ji ya rike Kai Kama hanunta yayi yace"Amina"
Ta kalleshi yace"ki yarda da zab'in da yayar ki ya miki ko nine hukuncin da zan yanke kenan a irin wanan situation ko so kike Rahma ta koma mishi?"
Ta girgiza kai yace"karki damu wata rana Zaki soshi nima a lokacin dana auri Rahma Bata Sona shiyasa nike mamakin tayi abubuwan da kika fada"
Amina tace"wallahi Yaya son Rahma yafi naka dan da ka kalleta zaka gane ta wahala yanzu haka ma ciwon zuciya gareta ummi tace"zuciyarta na gab da bugawa yanzu na siyo maguguna aka Kara Mata ruwa ka tayar mata da hankali da kaki saurarenta yaya
Yace"yanzu ina take?"
Tace"tana d'akin ummi"
Yace"toh muje"
A hankali ya tura kofar ya kalleta da kyau wani mugun rama tayi
Zama yayi a gefen ta ya fara shafa kanta bacci take saboda alluran da ummi tayi mata
Hanunta ya Kama yayi kissing
Yace
Maman Nur
Share
[2/20, 8:37 PM] Maman Noorul Hudah: ππππππ
*BANA SONSHI*
ππππππ
_By maman noorul_
_Hudah__
*ππ‘NUR WRITERS ASSOCIATIONπ‘π*
*π‘N W Aπ‘*
*Lightning and bringing smile to your world is our perority*
*NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~
π
Ώ1β£0β£1β£
Bismillahir Rahmanir Rahim
Yace"nidai na shiga uku ai ko a sace ne sai nasan inda zanyi na kebe da baby bazan iya hakura har kwana arba'in ba"
Da asuba su Rahma suka tashi sukayi sallah shi ya jasu sallah bayan sun gama ne yace"Rahma muyi nafila ko Dan mu nunawa Allah godiyar mu"
Tace"ya kamata"
Nafila raka'a biyu sukayi shi ya jasu sallah bayan sun idar ya Kama kanta yayi mata addu'a da tambayoyi duk ta bashi amsa
Jallabiyar jikin shi ya cire sai ta gan tab'o da aka halbe shi
Shafawa takeyi tana kuka tace"ka Sha wuya ko"
Yayi murmushi yace" kukan na me?bagani a ra'ye ba"
Tace"ai ni nasa duk inda kake babu lafiya"
Yace"toh ke ya akayi kika san ban mutu ba bayan kowa ya yarda na mutu"
Tace"saboda zuciyata da naka a hade take mijina da ka mutu da a take zan daina numfashi a ranan da aka halbe ka naji shi a jikina bacci Nike amma naji a jikina kana Cikin halin bukatar taimako da addu'a"
Yace"Kai Rahma kina ta fasa min kai"
Fad'a me date din da Kuma lokaci tayi tace"ko ba Ranan bane?"
Mamaki ya kamashi yace"hakane kinyi dai-dai "
Tashi yayi ya Mika Mata hanun ta taso doguwar rigar jikinta ya cire Mata sanan ya kwantar da ita suka fara romance Wanda Rahma Cikin dauriya tana bashi hadin Kai Sosai a iya romance Suka tsaya duk da Yana Cikin halin bukatuwa amma baya son ayi a gidan domin Rahma zata iya Tara me jama'a Kuma yasan halin ummi"
Sanda suka Gama yace"kawar ki ta haihu namiji"
Rahma tace"wow yaushe?shine baka gaya min ba"
Yace"jiya da kikaso mutuwa saboda miji"ya Kare magana da murmushi
Karasawa tayi ta sakala hanun a wuyar shi tace"that because my husband is worth dying for"..
Yace"really"
Tace"of cause"
A tare suka je d'akin ummi nan suka gan ummi na zazzagewa Abdul ruwan matsifa
Yusura ta kwanta tayi mukus
Ummi tace"Kai Abdul na kusa b'ata maka rai meyasa baku da kunya ne?ke Kuma munafuka daga naje kicin har kinsan ki rungume miji da d'anyen jego ki sakar me jiki ya Kara Miki wani cikin zaki sani"
Tana ganin su Rahma ta hararesu tace"ku Kuma daga Ina meya kawo ku"
Abdul dai Zama yayi Kamar munafuki Aayan yace"na roko ta barka ne"
Ta bawa Rahma yaron Aayan yace"guest what?takwaran mijin ki ne"
Tace"wow dolene in maka kyauta Mai girman welcome to the world"
Aayan yace"da Nima kin Bari da yanzu muma mu haif...."
Ummi sai kallonshi takeyi baki sake tace"kafin karfe goma kun bar gidan nan rashin kunyar ku ya isheni"
Rahma tayi murmushi tace"haba ummi tun jiya kike Koran mu fa"
Ummi tace"ku tafi shiyar ku"
Aayan yayi dariya yafita Rahma ta bishi a baya
Ummi ta kalli Abdul tace"toh sai a fita ko?"
Tashi yayi Yana kallon yusura Amma taki d'agowa
Da safe Mai lallai ta zo tayiwa Rahma harda kananan kitso da misalin karfe 2:pm Aayan ya d'auki Rahma Suka tafi gidan shi
Babban gidane Sosai Rahma sai kallo take tace"gidan waye wanan?"
Yace"gidan ki"
Tace"wow yayi kyau"
Koda suka shiga gidan a gyre yake babu abinda Babu ciki
Bedroom suka shiga ta kwanta waya ya ciro ya Kira Esther yace"kin gasa kasar kafin ki tafi?"
Tace"a na barshi a microwave but na kashe"
Yace"toh juyowa yayi ya kalli Rahma fuskar Nan nata murtuk "
Yace"me nayi Kuma"
A fusace tace"ni banason kana magana da Mata"be kulata ba ya fita ya ciro kazar da fresh milk a fridge ya dawo ya ajiye
Yace"sauko mu ci"
Sauka tayi ya fara bata bayan sun gama Suka shiga wanka sanan Suka fito d'aure da towel
Gaban wardrobe taje domin fito da Kaya kawai sai taji ya zare towel din jikinta ya fadi juyowa tayi cikin jin kunya ta rungumeshi Gam
Amma sai ya cire jikin ta da nashi ya hade bakin su wurin guda yana tsosa
Jin abu ya soketa a cinya yasata Kai hannu jin karfin abun yasa Rahma fashewa da kuka tace" ka Bari inje inyi fitsari in dawo"
Be kulata ba sai ma d'agata da yayi ya kwantar da ita saman gadon
______________
Bayan wasu lokuta Aayan ya dawo hankalinshi
Rahma ne kwance tana mugun kuka jikin ta na rawa rungumeta yayi Yana lallashinta sanan ya tashi yaje bayi ya had'o Mata ruwan zafi ya gasa ta
Albarka yayi ta sa Mata Sosai ya ji dadin kasancewa da ita
B'angaren su amir ko,ana kai Amina mummy ta rungumeta ta fara Mata ya hanya
D'akinta aka Kaita bayan kowa ya watse Amir ya shigo da bakar leda a hanun ya ajiye a bedside babu abinda ke tashi sai sheshekar kukanta
Karasawa yayi inda take ya bude Mata fuska
Ai Amina na ganin shi ta ji fadiwar gaba
Shima dai ya ganta kyakyawa murmushi yayi yace"amaryata ko zan iya sanin sunanki?"
.cikin kuka tace"Amina "
Yace"wow Minal"da fatan zakiyi hakuri mu zauna lafiya ko?"
Lumshe ido tayi babu abinda ya d'auke Mata hankali irin suman amir da ya sha gyra"
Kama hanunta yayi yace"muje mu ci abinci"
Tace"banji yunwa"
Yace"in kina haka zamu b'ata fa"tashi tayi domin ji tayi bazata iya me musu ba"
Zama sukayi yana ta Bata kaza tana ci da fresh milk
Bayan sun gama yace"alhamdulamillah muje muyi wanka da brush sai muyi sallah"
.tace"ni nayi sallah"
Yace"ok"
Ga mamakinta sai ta gan ya jata toilet da k'yar ta yarda ta tube sai kuka takeyi
.amir na ganin hallita ta ya ji wani mugun Abu ya taso Mai karfi
Itako sai Kare kanta take besan sanda ya rungumeta yace"I love you Minal"
Itadai shiru tayi sukayi wanka Suka fito sukayi sallah sanan babu b'ata lokaci amir ya shige birnin ma'aurata bayan komai ya wakana Amina ta farfado daga suman da tayi ta ganshi zaune
Wani hoto ta gani a bedside din ta kalleshi tace"waye wanan?"
Amir yace"Aneesa ne tsohuwar matata "
Wurgi da hoton tayi ta fashe da kuka tana cewa dama baka Sona kamin karya toh kaje ka sameta
Rungumeta yayi yace"babu kowa a Nan"ya nuna saitin zuciyarshi sai ke"
Bata San sanda murmushi ya sub'uce Mata ba tace"da gaske?"
Yace"kwarai "
Washe gari bayan ya tafi aiki ta fita taje part din mummy ta gaisheta mummy Kamar ta goyata
Su anty hafsat ko zuwa yanzu ko boka ya kaita ya baro domin yanzu ya Bata ciwon kanjamau ga mijinta data mallake ya saketa ga Aneesa da cikin shege ta dawo wajen mummy ta koreta yanzu Bata iya Zama a cikin jama'a domin wani kuraje ne a gabanta ga wani ruwa dake fita Mai warin gaske inta fara tsosa wurin kamar tayi hauka har sab'a yake"
Allah yasa muyi kyakyawar karshe
Step mum din Abdul ko yanzu abinda zata ci gagaranta yake domin duk ya'yanta babu na kwarai daga me shaye-shaye sai me sata yanzu haka babban d'anta na prison kullum Cikin kuka ga kunya ya hanata zuwa wurin Abdul ya taimaka Mata duba da irin musguna me da tayi a baya
Mata mu kiyaye d'an na kowa ne balle rikon maraya yana da tarin Lada bamusan me zai Zama gobe ba
Allah yasa mu dace
Maman nur
[2/20, 8:37 PM] Maman Noorul Hudah: ππππππ
*BANA SONSHI*
ππππππ
_By maman noorul_
_Hudah__
*ππ‘NUR WRITERS ASSOCIATIONπ‘π*
*π‘N W Aπ‘*
*Lightning and bringing smile to your world is our perority*
*NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~
π
Ώ1β£0β£2β£
Bismillahir Rahmanir Rahim
Rahma ko sabuwar soyyaya Suka bude da Aayan inda take jinjina jaraba irin nashi domin a lamuran shi babu d'aga kafa gara kawai yake kwasa
A yau ta kama jumma'a yau sunan yusura Rahma ne gaban madubi tana drying kanta da hand dryer
Tace"soja yau ka Gama bani kunya ummi da umma sai sun min fad'a za a ce ban zo da wuri ba kwana fa ya kamata inyi a nan shine sai yanzu zani"
Tasowa yayi a gado ya rungumeta ta baya ya zame towel din jikinta yace"Rahma saboda suna baki Bari na samu Hutu ba
Ki Bari in samu natsuwa Mana"juyawa tayi ta kalleshi tace"soja wani irin natsuwa Kuma bayan Wanda ka samu yanzu nifa na Lura kasheni kake son yi har yanzu zafi Nike ji a wurin ban saba ba kuma baka Bari na yanzu ni kaina a gajiye Nike ga bashin bacci"
Komawa gado yayi ya kwanta yace"shikenan ki tafi sunan"
Ajiye dryer tayi ta Haye gado ta kwanta a saman shi tace"toh gani"
Kallon kwayar idonta yayi yace"yauwa Rahma "
Nan ma fa soyyaya aka Sha da sauri Rahma ta sauka ta Shige toilet ya bi bayanta wanka sukayi suna fitowa
Ta shirya cikin Shirin alfarma shima kalal kayanta yasa ta d'auki jaka Ashe ya cika mata su da kudi
Koda suka isah sun tarar da jama'a a gidan cike
Rahma na hango ummi tayi kwalliya tayi kyau taje ta rungumeta tace"nayi kewar ki ummina"
Ummina tace"ai na ga alama ai da kun sani da kunyi zaman ku domin Banga amfanin zuwan ku a wanan lokacin ba "
Aayan ya karaso ya tsosa kai Yana murmushi
Rahma tace"Yi hakuri ummi"
Jan hanun Rahma tayi suka shige ciki
Yusura zaune a bakin gado tayi kyau cikin wani lace gashi ta Sha d'auri
Rungume juna sukayi yusura tace"sai yanzu"
Rahma tace"wallahi karkiyi fushi abubuwa ne sai a slow
Rahma ta lura da Mami dake zaune ta rungumeta tana ihu
Mami tace"Kuna Nan abinku"
Suna yayi suna an ci an Sha da yamma taro ya watse
Bayan an watse duk suka cika a falon ummmi ana hira
Umma tace"Bari in Kira ya'ta Amina "
Kiranta tayi Amina dake wasan b'uya da amir ta ji wayarta yayi Kara ta d'aga tana sheke dariya karasowa yayi yace"nine winner "
Duk Suka kalli juna domin wayar na speaker
Cikin dariya tace"umma Ina wuni?"
Umma ta kalli ummi kafin tace"da Amina Nike magana?"
Amina tace"eh nine"
Ummi tace"toh dama Kira nayi in fad'a miki nayi nazari na gano be kamata a tursasa ki a Miki auren dole ba toh yanzu mun yanke hukunci raba auren ki da amir tundabaki sonshi "ta Kare magana cikin danne dariyarta
Amina tace"ni yaushe nace bana sonsa?nidai umma ku kyaleni nafi san nan ku barni Ina son mijina"
Ummi ta kwace wayar tace"Sannu Amina shugaba marasa kunya"
Murgud'a baki tayi ta yanke waya ta ajiye amir ya kwashe da dariya yace"basu san mun jone ba"
Aayan yace"dama Ina son in sallame ku gobe zan tafi Lagos Amma Rahma anan zan barta"ji tayi gabanta ya fadi
Abdul yace"yusura ki fara had'a Kaya "
Yusura tace"toh"
Ummi tace"ko Kaine shugaban mayu sai ka barta tayi arba'in"
Mami ne ta jehowa Abdul da tambaya tace"Abdul dan Allah miye sunan mahaifiyarka?"
Fada mata yayi tace"zan iya ganin hoton ta?"
Yace"Bari in dubo"
Zuwa yayi ya d'auko ai Mami na gani ta fashe da kuka tace"wanan ai Yar uwatace uwa d'aya uba d'aya yayata ce"da mamaki Suka kalleta har yusura
Tace"mahaifin mu ya hanata auren mansur lokacin muna yan mata amma ta nace har taje aka d'aura musu aure tun daga wanan ranan ya sallamata
Wani sabon murna ya Kara mamaye familyn Abdul har kukan farin ciki yayi"
Aayan ya d'auki matarshi Suka tafi gida
Haka fa rayuwa ta cigaba da tafiya inda bayan wasu shekaru abubuwa da dama sun faru ciki harda rasuwar anty hafsat aneesa ta haifi shegiyar yar'ta zuwa yanzu Rahma yaranta uku yan biyu maza ne farko sai kuma mace d'aya,yusura yara uku,sai Amina yaranta biyu
Yusura da Rahma a kano suke Zama sai dai su Abdul na zuwa lokaci lokaci
Soyayar Rahma da Aayan ba a cewa komai inda yanzu suke Shirin zuwa Paris Hutu zasu barwa umma yara Amma zasu biya wajen hamza dake karatu a lodon
Kawo ko duniya ta koya me karatun ta natsu domin yanzu ya Kare a gidan Aya domin tsiyacewa yayi da shi kanshi besan sanadi ba
Su Rahma da Aayan Abdul da yusura,Amina da Amir sai dai muce Allah ya Kara dankon soyyaya they all lived happily ever after
~The end~
Alhamdullilah inda nayi kuskure Allah ya yafe min
Na sadaukar da wanan littafin wa masoyana masu kaunata
Thanks a lot sai mun had'u a littafina na gaba Mai suna *SO MAKAHO NE* na kudine
*_SO MAKAHO* *NE_*
Ni sunana Maryam a yau zan Baku labarina na
Watoh a lokacin da muke yan matanci muna tashe da rashin kunya a lokacin duk wani magana da iyayen mu ke fada a banza ne sai dai Wanda yayi tashen tsoron Allah,lokuta da dama mun fi fifita maganar samari fiye dana iyayen mu
Ku biyo maman Nur dan jin ya nawa rayuwar ta kasance wani kuskure na aikata a rayuwa kila daga mistake dina kuyi learning lesson
A naira d'ari biyu kacal just 200 naira only dan girman Allah in kin San Zaki fitar min da littafi ki rike kudinki
*SO MAKAHO NE* littafine da ya kamata Yan Mata da matar aure su karanta iyaye da yara ya kunshi abubuwa da dama
Sai mun hade
~Maman nur~
Share
[2/20, 8:37 PM] Maman Noorul Hudah: ππππππ
*BANA SONSHI*
ππππππ
_By maman noorul_
_Hudah__
*ππ‘NUR WRITERS ASSOCIATIONπ‘π*
*π‘N W Aπ‘*
*Lightning and bringing smile to your world is our perority*
*NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~
π
Ώ1β£0β£0β£
Bismillahir Rahmanir Rahim
Yace"iam sorry I misunderstood you wallahi kishin ki ne ya jawo hakan ki yafe min Rahman soja"
Ummi ne ta shigo da sallama tace"miye Kuma ya kawo ka?ai da Bari kayi ta mutu kowa ya huta Daman ni na gaji da ganinta hakan,Kai daga dawowa ko murna baza ka Bari jama'a suyi ba ka tada hankalin jamma'a ba tare da kayi tunanin akwai jama'a a gidan nan ba"
Tashi yayi ya rungumeta yace"ummi kiyi hakuri naji kewar ki"
Abinka da d'an da uwa balle d'an da ta ciren rai baya duniya babu kunya ta kankame d'anta tace"meya faru meyasa Muka jika shiru?"
Yace"ummi bayan uche ya halbeni sai yaje mota d'auko bomb kafin ya dawo sai ga wani sojan kasar ya d'aukeni ya kaini' asibiti "
Ummi tace"but meyasa ka cire bullet proof?"
Yace"ummi anfa Gama komai sanda ya Bari na Gama cire komai ya halbeni"
Ummi tace"toh a rinka kula Allah ya Kare ku"
Yace"Amin"
Tace"ka zauna da ita bari inje in gan bakin nan umman ku ma na hanya zuwa nan"
Yace"ok Allah ya kawota"
Yusura ko komawa tayi d'aki ta kwanta domin cikin ta na murd'awa ga ciwon Mara da baya
Abdul yayiwa Amir bayanin Kuma ya amince yayi godiya
Mummy ya Kira a waya ya sanar da ita canji da aka samu albarka tasa musu tace"sai kun dawo Kuma nayi murnan dawowan soja"
A gurguje mummy tasa akayiwa Amina gyra sai kuka takeyi lefen amir dama komai inda akeyiwa budurwa haka yayi mata Bata akayi umma ta bata Kaya tasa tare da magungunan emergency ta Sha kuka take Sosai domin bata sa ran zata bar gida yanzu ba
Umma na shigowa Aayan ya zo Suka gaisa tayi murna Sosai cikin zolaya tace"Ina ita Rahma take yaudai rai ya samu abinda yake so ko ganinta ba ayi "
Murmushi yayi ya shafa kanshi ya bar wurin
Komawa yayi d'akin ummi ya d'auketa a hankali ya rike drip din a baki ya kaita part dinta
Motorci d'aukan amarya sun iso Nan fa ummi da umma Suka sa Amina gaba suna ta mata fada Sosai da nasiha kuka takeyi ta kankame su tace"ni ba inda zani a barni *BANA SONSHI* umma tayi Yar dariya tace"haka kuke cewa daga baya ku ishe mutane da rashin kunya
Itama ummi ji take kamar tayi kuka amma ta daure
Bayan an tafi da Amina nakuda ya tasowa yusura gadan-gadan ummi taje ciki ta kori Abdul ta fara bata taimakon gaggawa
Cikin ikon Allah ta haifi santalelen d'anta namiji sai dai ta Sha wuya Sosai gyra ta umma tayi tayiwa jariri wanka sai a sanan Abdul ya shigo da Aayan duk suna murna
D'aukan yaron Abdul yayi ya me addu'a da abinda ya dace sanan ya mikawa Aayan yace"ga takwaran ka little Aayan "
Da farin ciki ya amshe shi yace"really?"
Abdul yace"yes"
Ummi ta shigo tace"mashaallah bazan taba manta wanan juma'a ba"
Umma tace"ai Allah shine abin godiya"
Kiran su Abba akayi aka sanar musu Mami ko ji tayi kamar tayi tsalle ta zo ta gan yar'ta nan fa maganar haihuwa da dawowan Aayan ya zaga ko Ina
Yusura ko bacci takeyi
Komawa Aayan yayi ya kwanta a gefen Rahma shima yayi bacci
Rahma bata farka ba sai cikin dare sosai misalin karfe 2:am
A hankali ta bude idonta tana kokarin tashi sai taji yace"Ina zuwa?"
Kuka ta fashe dashi tace"soja wallahi ni banyi komai ba ko fita banyi a gidanan ba kayi hakuri karka sakeni bazan iya rayuwa babu Kai ba na tuba "
Ji tayi ya hade bakinsu yana tsosa sun dade a haka yace"ni zan baki hakuri girgiza me Kai tayi tace"bakamin komai ba soja"
Kunna bedside lamp yayi yace"Bari in kawo Miki abinci na samu labarin baki cin abinci"
Har zai fita tace"ka jirani muje tare"
Dawowa yayi ya d'agota tasa takalmi Suka fita
A dining ya ajiyeta yace"Bari in zubo abinci "
Tace"muje tare"
Murmushi yayi yace" zauna ki jirani inshaallah bazan kara barinki ba"
Tashi tayi da gudu taje ta rungume shi tace"ji Nike kamar mafalki"
Janyeta yayi daga jikinshi yace"ba mafalki bane real ne kina tare da sojan ki,muje toh mu dibo abinci
Zubawa yayi itadai tana manne dashi suka dawo falo Suka zauna
Bata yake tana karb'a aiko ya samu taci sosai tace"soja wallahi dole sai na amsa kiran nature
Yace"a ina"
Tace"toilet zani"
Murmushi yayi yace"bari in d'auke ki mu tafi"
D'aukanta yayi sai ga ummi ta fito kunya duk ya Kama Rahma
Ummi tace"toh gobe ku tattara Ina ku Ina ku, ku barmin gida bana son rashin kunya kun hana mutane bacci da surutu"
Duk da Rahma na kokarin sauka kin barinta yayi ta gaji ta bari
Suna shiga d'aki ya kaita toilet yafito ya kulle kofa ya zauna Yana jiranta
Bayan ta gama ta fito tace"na gama"
Tashi yayi yace"mu shiga muyi wanka"
Rufe fuska tayi tana murmushi yace"banson gulma fa?"
D'aukanta yayi suka shiga Nan fa suka bude wata shafin soyyaya a toilet domin shi dai Aayan haukacewa Rahma yayi ita Kuma ganin muscles dinshi da hallitar shi yasa tsoro ya kamata tace"soja please muyi wanka bacci nikeji Kuma kasan bani da lafiya
Jawota yayi jikinshi kirjinta na gogan jikinshi
Kallon cikin ido yake mata yace"I LOVE YOU Rahma "
Rungumeshi tayi gam tace"nima Ina sonka mijina"
Bayan sun gama ya d'aukota dukaninsu d'aure da towel Nan fa bacci ya kwahesu ko Kaya basu sa ba
Abdul ko sai juye-juye yakeyi a gado yana tsaki sai cewa yake"mutum da matar shi a hanasu kebawa kawai wai dan ta haihu"waya ya jawo ya Kira yusura mummy dake lallashin Aayan yusura na bacci
Ganin shine me Kira yasa ta d'auka
Tace"wallahi son in baka fita idona na rufe ba zan mugun sab'a maka"
A hankali ya sauke wayar a kunnin yace
Mama nur share
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we