Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
9 / 9
yarinyar baiga alama zata zo ba Waya yadauka ya Dial number meenat akaro nafarko dayafara kiranta a waya kenan Meenat cikin bacci taji kiran wayarta Ta lalluba tadauka kawai akunne tasa batareda taga sunanba Mur yar ya shamsu taji aikuwa ta wartsake sosai Yace kihado min coffee kikawo min dakina Tace to cikin sanyin jiki Hijabi kawai ta nema yasa akan sleeping dress dinta Tayi hanyar kitchen cikin minti biyar tahada mishi tayi hanyar data ke tunanin nan ne dakinshi Da sallama tashiga ya amsa yanacigaba da abinda yakeyi ta ajiye mishi tayi hanyar fita yace inazaki Tace zanje nakwanta ya ajiye computer yace haka yakamata kikawo wamijinki Abu amina Meenat taduba dakyau inda tayi kuskure bataganiba amma saikawai tace kayi hakuri bazan sakeba Ya shamsu yatashi ya isa gabanta yace hakurin mekike bani Meenat tace nalaifin dagace nayi Yace banyi ba saikin gyara Meenat tace fada min saina gyara yace good girl To kulle mana kofar gaban amina yafadi dam Ta kalleshi taga yayi hanyar bathroom bata dazabi ta kulle Ya Shamsu yafito daga Bathroom yakalleta yace jekiyi alwala Meenat dai duk abinda yace mata shitake yi Tafito daga bathroom tasamu ya shimfida musu sallaya Yaja musu sallah sukayi Humm su ya shamsu ansha amarci meenat kuwa tasan tazo hanun namiji Dan bakaramin wahala tasha Ya Shamusu yarungumota akirjinshi yana gode mata yana mata rada akunne haka kawai meenat tasamu kanta cikin nashadi Wanda batajishi lokaci da suketare da bash ba Yau ni meenat nice kwance kirjin ya shamsu Allah na godemaka daka cika min burina Washagari anty kubra ta tashi dawuri tayi abincin karyawa Dan taga shigar meenat dakin ya shamsu Tagama komai tajera musu Itama ta tashi taje tayi wanka Duk sunhadu a dining suna break umma tace wa anty kubra yanzu idan shamsu zai boye min aike baikamata kiboye minba Abinda muka Dade muna fatan Allah yakawo amma dagake har shamsun kunyi shiru waiku kunya aishi ciki Dan dumane zaifito mugani Daga kubra har ya shamsu suka kalli umma yashamsu yace umma bangane mekikefada ba wacece mecikin Umma ta kalli kubra tace au mijin nakima baisaniba Kubra tasaukar da fuska kasa tana murmushi tashi tayi tagudu daki Umma tayi murmushi tace kai khadijah bantaba ganin matar aljanna irin kiba duk wasu suffa da ake suffantawa tahadasu tashi kaje tafada maka da bakinta Ya Shamus dasauri yabi bayan kubra Yashiga dakinta yace honey meye gaskiyar wanann Abu Kubra tayi murmushi tace to ni ai mamakin ma yadda akayi umma tagane inadaciki nakeyi saboda nayi kokarin ganin ba Wanda yafahimci hakan harsaibayan auranka kuma gashi Allah yacika min burina Ya shamsu yadurkusa yace neyasa bakifada minba kafin nayi aure Kubra tafada mishi dalilinta nayin hakan Ya shamsu yace tabbas umma batayi kuskuren kiran ki da yar aljannaba saboda duk kina da abinda akasufaffanta Adduar duniyar nan dai kubra tashashi harsaida tarufe mishi baki tace ya isahaka mana mijina fatana kawai Allah yasaukeni lafiya yanzu Meenat ma tanuna jindadinta sosai hartace wa kubra anty Dan Allah kibar komai zandinga yi harsaikin haihu da kubra taki ganin aikin zaiwa meenat yawa amma ya shamsu yasabaki Suna raba kwana daddayane tsakaninsu komai meenat zatayi Koran kwananta koba nataba Gashi sun hada kai sosai da anty kubra komai sunayi ne dashawarar juna Gashi ya shamsu yana matukar sansu yana shagwabasu *** Bayan wasu watanni Husnah ce zaune kafanta sun kukkunbura sosai Dan tunda cikin yashiga watan HAIHUWA yake wahalar daita Mummy hafsat ce zaune kusada da ita a filin jirgi na Dan asaudiya zasu kai ta ta haihu acan PROFESSOR ABDUL HAKEEM yakaraso inda su mummy suke yace mummy ankira Ku mummy tace inaji Kainakejira kasan baiya tafiya zatayi ba Sai antaimaka maka mata Hakeem yace wallahi banji dadin da bansamu visa ba wai sai gobe kuma yanzu idan kunsauka yazakiyi daita mummy Husnah tayi murmushi tace la zaniyafa mummy bari kigani tasaka takaminta ta tashi dakyar Hakeem yakai hanu zai riketa mummy tace barta aihakan datayi yana iya taimaka mata Dakyar Husnah take tafiya har ta isa gurin jirgin hawan nezai gagareta Hakeem yadauketa cak yayi sama daita Yana mata magana Yace takula dakanta shima insha Allah gobe zai dira a saudiyar Tace insha Allah yakula mata dakanshi Ya manna mata kiss kafin yafito suka hadu da mummy tana kokarin hawa yace mummy Allah yakaiku lafiya Mummy tace yauwa son sai ka iso din Nan dai sukayi sallama * Hakeem yagama had a kayanshi kenanda Dan gobe shima zaibi bayansu Wayar shi ce tafara ringing yana dauka yaga mummy dasauri yayi received Mummy tace albishirinka yace goro mummy tace Asmau dai ta haihu yanzu kofito dasu ma ba'ayiba wani hamdala da hakeema yayi tareda adduoi Yace dama haihuwar ba walane mummy Mummy tace itadai Allah bainufaba ba muna isowa asibitin harsunbamu masauki itakuma husnah tafara nakuda Hakeem yace mummy me akasamu mummy tace namiji ne amma nima fa har yanzu bangansu Tsayawa fadar irin dukiyar da ubann yaron da kakaninsa ma bata lokacine amma yaro yaci sunan daddyn Hakeem wato abubakar sadiq Amishi lakani da daddy Bayan wasu watanni anty kubra ma ta haihu da namiji yacisunan Abba suna kiranshi da ameer Ya shamsu dukiya yazauna Dan a yanzu shima yana hannunjari a company dayawa Dukiya Husnah sunan a hanunshi sunata habaka Ubangayya kuwa ai arziki yaci uban na da wato professor ABDUL HAKEEM HUSNAH kuwa duk wanda yaganta yasan Hutu yazauna mata sosai da danta daddy kyakkwar gaske bashida maraba da ubansa Yaro sakace Dan India Dan mummy cewa tayi anya yaron nan bazaifi ubansa kyau ba kuwa Dayake kullum daddy a hanunta yake wuni bata gajiya da yaron meenat kuwa tahaifi itama danta namiji abindai gwanin shaawa TO MASOYA UMMU AFAN YAU ALLAH YANUFA NAKAWO KARSHEN WANNAN NOVEL NAWA DA ADDUARKU ALLAH YAKAWO NI WANNAN LOKACIN DA NAGAMA Dan inason wacce ma bata tabayin comment ba tayi a wannan page din Danshi zaisa naji kwarin gwiwa sosai ALLAH YA HADA MU DA A SABON NOVEL DINA MAISUNA AL'AMIN DAGASH WANDA ZA AFARA POSTING BAYAN SALLAH KAMAR YADDA ZAMUSHIGA RAMADAN LAFIYA ALLAH YASA MUGA KARSHENSA LAFIYA BAZAN MANTA DAKUBA MASOYANA 👇🏻 My sweet twins sister UMMY KHALEEL GASKIYA INA ALFAHARI DA KAUNARKI AGARENI FATANA ALLAH YABAR MANA ZUMUNCINMU 😘😘😘😘😘 KUNA RAINA MASOYANA UMMU FARHAN SIS HUSNAH HAUWA'U JIDDA MAMAN SEEYAMA NERFEESERT A MUSA UMMU HISHAM ADDA KHADDY FATIMA SUNUSI SANATA MAMAN ISQAH AISHA IBRAHIM MAMAN IMAM MAMAN AL'AMIN NAFYY RISKUW FATIMA UMAR AMINA FATIKA MAMN MUS'AB MOM IMAM M SULTAN SIS SURAYYA AUWAL SIS SAYYADA SIS SURRY BABY SIS SUA'DAT SISTER ZAINAB SISTER JIDDER BEE'S UMMU KHALEEL SHAFA HALIMA SAYE SISTER HAULAT SIS ABIGAIL SIS AMINA G G U SS SIS BALARABA SIS MUGIRAT SIS UMMU HANIP SIS UMMI SIS MEELASH KHADIJA DEE SIS KHADEEJAH BAIWAR ALLAH SIS FATI Umulkairi Mahmoud SIS NASEEBA SIS RABI S ALI SIS UMMU XAR'IN SIS NAIMA SIS HAUWA'U MUSA SIS ZENARIYA SIS MARYAM BAIWAR ALLAH SIS MAMAN FARUQ Hajiya shafaatu Sis Islam Ummu Abulkair Saliha a iliyas Sis Saadatu Mumyn saiful Sis Jidda Sister maryam Dan Allah duk Wanda basuji sunansu ba muhadu a sabo novel dina Insha Allah zan sai yanoku Ina godiya matuka akan comments dinku Duk Wanda nabata wa rai ya yafemin Dan Allah za ashiga Ramadan Dan Allah muyafi juna 😭😭😭😭😭😭😭😭😭🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲 Much love to you all Zanso naga anmin sharhi sosai Dan Allah 😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘 An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels

Chapter 9 of 9