Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
3 / 9
nabaki izini ba Laila mutuwar tsaye tayi yace kifita nace Sum sum Laila tafita Hakeem yadawo kan husnah cak yadauketa sukayi kan bed yana rarrashinta Husnah dake kwance kan faffadan kirjin yana shafa mata gashin kanta Tace nifa banji haushi ba aikoba komai uwace bazan taba sa insa da ita tunda ta haifi kamata Hakeem yayi murmushi yace Allah yamiki albarka my baby Daga nan fa prof yafara canja salo Tun husnah Dan basarwa hardai idanta yafara raina fata Husnah tuntana magiyar yayi hakuri hartafara kuka amma prof dinmu yaji 'yarshila Dan baimasan tanayi ba wai kunu awani gida Husnah taji jiki agurin prof saikace wani Sabon shiga haka yama husnah Yakasa control din kansa Bashi yasami kansa ba sai wajen asuba amma fa Husnah taji jiki sosai Saida komai yayi normal Prof fa yaga barnar data aikata aikuwa shima ya rude dasauri yasureta zuwa bathroom yatara ruwan zafi sosai a sink din wankan yana sata aciki ta kwalla kara saboda azaba Hakeem yaji tausayinta sosai Dan shima ba a hayyacinsa yakeba sosai take kuka saboda azaban zafi Sai da ta Dan Dade da aruwan sannan yabude ramin sink din ruwan ya wuce Yasake Tara wani maizafin saida ya tabbabar ta gasu sannan yatara mata wani ruwan danyin wankan tsarki Sannan yafita zuwa dakin zanin gadon yacire ya shinfida Sabon zanin gado tas yagyara bed din kaman wata mace ce ta gyara Shikansa baisan ya iya gyaran gado haka ba komai cikin nishadi yakeyinsa tare da sakawa Husnah albarka Shidai zai iya cewa baitaba samun kanshi cikin farinciki da annushuwa irin nayau ba Jiyake kaman acire mishi wasu qayoyi ajikinsa Gawani irin son Husnah dayasake mamaye cikin jikinsa Yana kan fito mata da jijabi yaji alamun fitowarta daga bathroom aikuwa dasauri yakarasa wajen ta yadago ta Itakuma tana ta wurga kafa alamun yasauketa ina aisaida yadireta akan bed Kafin ya manna mata kiss yace I LOVE U ASMA'U Kafin yashige wanka bayan fito daga wanka ne yasaka wa Husnah jallabiyarsa yasaka mata hijabi duk ya saboda ita ya ajiyesu Sunyi sallah amma fa Hakeem ya kwararo musu adduoin zaman lafiya da Neman kariya daga sharrin masu sharri Juya wan dazaiyi yaga husnah tabaje kan sallaya tana bacci Murmushi yayi yadauketa yakaita kan bed yacire mata jallabiyar Ya manna ta ajikinsa akan tayi baccinta aikuwa sai prof fa yafara lalubeta Cikin bacci Husnah taji yana lalubeta aikuwa bashiri ta fashe da kuka tace Dan Allah kayi hakuri wallahi dazafi Hakeem yace oh baby nima bansan haka nake ba wallahi sai akanki Bansan nidin jarumibane sai jiya kasancewata dake saboda haka ina kisaba da matsalata Wallahi jinake kaman bantaba kusanta wata 'yamace ba Husnah sai akanki Ina son kijerwa bukatuna Nasan yarinyace ke amma nasan zaki iya kin mallaki duk wani abin da zasu biya min bukatuna husnah Na ji dadin kasancewa dake Allah yamiki albarka Yabamu 'yaya masu albarka Sosai Husnah taji dadin yabon da mijinta yake mata tareda fadin asirin cikinshi Akanta Nan dai yacigaba da shafan bayanta zai zarce Husnah tace Dan Allah yaya kayi hakuri Yakai bakinsa dai dai kunnenta yace zanbarki yanzu amma bashi zakibiyani da daddare Husnah dai cewa ya hakuran ta sauke ajiyar zuciya Sai da yaji sauke ajiyar zuciyarta akan kirjinsu Shikam Hakeem jiyake ina ma yau weekend ne da konan da nan ba zai fita ko inaba amma hakan bazaiyi yuba saboda tare ma zasu fita da daddynsa Shida da rabi dai dai Hakeem yafarka yashirya cikin wasu suit Brown colour nacikinsa fari neck tied din kuma brown kai duk Wanda yaga Prof yasan yasamu nutsuwa saboda wani kwantaccen murmushi a fuskarsa Ya kalli husnah datake baccinta cikin kwanciyar hankali gashinta duk ya rufe mata ido wasu duk sun barbazu akan pillow Yakalleta yana tattare mata gashinta yace ILOVE YOU BABY Harzai fita kuma sai yatuna ba kaya ajikinta sai ya dauki key din part dinta Ya wuce yanazuwa baiga kowa a falon ba aranshi yace basu tashiba kenan Yasa key yabude yashiga komai tas kaman ba a zama a falon ga wani kamshi dayake tashi kwani kusurwa na d'akin Yabi ko ina da kallo cike da shawar tsaftar dakin Direct yashige bedroom din wurin wardrobe dinta ya wuce Yazabo mata wata doguwar Riga Mara nauyi da da mayafinsa yadauko mata Ya rufo dakin yayi samansa har yanzu baccinta takeyi yaye bargon yayi Rantse ido yayi saboda bayyanar kayan aikin dayagani bai Ankara ba yakai hanu zai tabata sai wayarshi tadau kara aikuwa daddy ne har yashirya yafito sutafi Bayadda zaiyi haka yakai harshensa gurin kunnenta aikuwa husnah ta ware ido sukayi ido hudu da prof akuwa tamayar da idonta ta rufe Murmushi prof yayi cikin wani Sabon sonta matarshi yace au kunyata ma kikeji ko wato kunyar bancireta duka ba kenan aikuwa yasai ma tasake cusa kanta cikin pillow Yakai bakinsa yamata magana Kafin yamata kiss yabar dakin dan daddy najiranshi Tana ganin fitansa ta tashi da kyar saboda duk jikinta tsami yakemata na gajiya da kyar tasamu tayi wanka tazo sabin inner wears tanagani nan saka kafin tasaka rigar ta koma ta kwanta saboda wani zazzabi dake San kamata PROF yana saukowa kasa yaga hajiya rukayya da hajiya suwaiba Laila da kuma suby suna ta karyawa ansamu banza komai burjik gashinan sun baje suna ta kai Murmushi Hakeem yayi har kasa yadan durkusa yagaida su hajiya rukayya Suka amsa da sauri kaman wasu marasa gaskiya Suby tagaishe shi yadda yake ta amsa musu gaisuwarne duk suke mamaki sosai yake cikin farinciki Ya kalli Laila yace maman meenat bakwa bukatar komai zan wuce gurin aiki Daga Laila har suby saida suka kusan kwarewa da tea Laila kuwa ganin tasamu guri harda wani Dan shagwabarta Tace wace no Laila kadai tambayi wacce ka mareni saboda ita Hajiya rukayya tace Ashe baki da kunya Laila mijin naki kike fadawa haka Maza bashi hakuri kafin ranki yabaci sha sha kawai Laila kuwa ganin irin pretending din uwarta yasa tagano jirgin ta Tayi saurin cewa kayi hakuri Hakeem yayi murmushi Dan gabadayansu yagano su Ya kalli hajiya rukayya yace ai bata min komai ba Hajiya rukayyar tace bishi kibashi hakuri Hakeem yace hajiya ga wanan kwayi tsaraba Nan fa sukayi ta godiya suna samishi albarka murmushi kawai Hakeem yayi Ya wuce Laila ta taso biyoshi tace bakan bani kuma Yajuyo yace ban baki meba Tace katambayeni koina da bukata Yace OK kina dashi kenan Tace a yace mecece bukatar naki tace kudi nakeso Yace kaman nawa tace 5 hundred thousand Hakeem yayi murmushi yaciro cheque yayi rubuta yabata aikuwa da farinci Laila ta koma dakin Hakeem kai kawai yagirgaza ya wuce part dinsu mummy Yanashiga yasamu mummy da daddy suna break Bayan yagaishesu shima zaifara cin abinci Mummy tace mezakayi yace break fast zanyi Tace baka isaba sainaji lafiyar 'yata Hakeem yayi murmushi ya Sosa keya yace bata lafiya Daddy ashsha yajikin nata Hakeem yace dasauki dama zazzabine kawai yamasauka bacci matakeyi Mummy tayi salati tareda maka wa prof harara tace ashe baka da hankali zazzabinne kawai Barinje nadubo 'yata Ta wuce su tayi part dinsu surukanta Tana shiga falon tagansu sunata ciyeciye ana shewa Tace to su yaya rukayya ne agidan namu Suka washe baki sukace sunzo duba suby ne bataji dadi ba Mummy hafsat takebe baki tace to Allah yasauwaka Tawuce zuwa kofar Husnah taji ta a kulle da key Hajiya rukayya tayi sauri tace aibata sauko daga samanba nima yanzu nakeson nayi magana nace wannan irin bacci ai yayi yawa Mummy hafsat tace au anan ma kuka kwana kenan da harkukasan lokacin data haura saman Duk sukayi shiru kaman ruwa yacinyesu Mummy hafsat tace Allah yasawaka zata hau saman Saitaji hajiya rukayya nacewa waike hafsat mekika dauki kankine karfa kimanta yaron nan nima danane kamar yadda yake danki Saboda haka Dan Nazo gidan Dana bazaki zageniba Mummy hafsat tayi murmushi tace kudai abin kunya baya karemuku wallahi Haba mutane saikace wasu hallittu nadaban Hajiya rukayya ta taso cikin zafin rai tadaga hanu zata mari mummy hafsat Hajiya suwaiba tace ke rukayya karkikuskura kimareta Tasauke hanunta tace kinci darajar hajiya dayau natsinka miki Dan innuna gaba nake mijinki ma balleke Mummy hafsat tayi murmushi tace dakinsake hanunki jikina dakingane kuskurenki Bazan kiraki da shasha ba Saboda darajin mijina dasainace shasha kawai Tayi wucewarta saman tabar hajiya rukayya da cizon Laila tace wallahi abin matar nan fa yafara isata ya agabanmu zata zagi uwarmu Hajiya suwaiba tayi gyaran murya tace duk kubarta aiduk Takamarsu dai 'Dan ne aiko Zamuyi gaggawar kawardashi kaman yadda mukawa kakarsa amina Daga kunga sunshigo hanunmu saimu maidasu bayinmu Hakadai suka ta kulle kellensu Mummy hafsat tana shiga falon direct bedroom tawuce India take tunanin zata same husnah Tanashiga taganta kwance tana bacci mummy takarasa kusa da kanta ta taba goshinta taji zafi rau Mummy tace subhanalla ashejikin yayi zafi haka mazata shi mutafi asibiti Husnah cikin bacci taji kaman Muryan mummy Tana bude ido kuwa ta tashi da sauri tace sannu mummy wallahi rana tayi hakaba Mummy tace kedakike fama kanki zakifara magiya kuma 'yata tashi maza muwuce hospital yanzu Dan gaskiya yayi zafi sosai Husnah bata son jayya da mummy shiyasa ta sauko duk da taso tayi tafiyarta normal amma hakan ya gagara Abinda mummy zargi yatabbata kenan Dama taso tazargi ba abinda yashiga tsakaninsu Saboda yadda take muamalarta Cikin farinciki mummy takamata tace sannu kinji 'yar albarka Allah ya albarkaci rayuwarku yabaku zuri' masu albarka Itadai husnah ko kallon mummy takasayi saboda gani take mummy tasan me yafaru da ita kenen Ita rikemata hanu sukayi kasa da ita aikuwa mutan falon suka zubo masu ido cike da tuhuma Mummy kuwa dagangan take Dada Jan husnah ajikinta Tana mata sannu Suna fita Laila tace nashiga uku kardai yarinnyar nan cikine da ita Suby tace kema dai anty dawani magana Yarinyar da kullum a dakinta take kwana yaune fa kawai suka hada gurin kwana Laila tace nashiga uku na mutu na Lalace Shikenan aikinmu ya ware Wallahi duk atunanina bazai kwana da yarinyar nan ba saboda alkwarin da malam yayamana Nan Laila tafadi kasa sumammiya Duk sukayi kanta Next page Your comment is needed fans πŸ“πŸ“πŸ“–πŸ“–πŸ“πŸ“πŸ“–πŸ“– [05/05, 8:59 PM] UMMU AFAN 🌹: πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ— BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Story & written By The special writer UMMU AFAN πŸ–ŠπŸ–ŠπŸ–ŠπŸ–ŠπŸ–ŠπŸ–ŠπŸ“š 🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹 🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹 🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹 πŸŽ—I DEDICATE THIS PAGE TO YOU sister Sameera (masha Allah) Allah yabar zumunci ina alfahari dake wallahi keep it upπŸŽ— πŸŽ—AKWAI LOKACI πŸŽ— πŸŽ—PAGE 121 to 130πŸŽ— HUSNAH ta kalli Hakeem daya Zuma mata ido yana kallonta Tace kayi mamakin ya akayi nasan Kaine ya muallim dina ko Tayi murmushi kawai ta tashi taje inda ya boye akwatinshi tafito da fuskar (masks) kenan tafito da zoben data bashi Sannan uwa uba Nokia din shi meroba Husnah tayi murmushi tace kaga nagansu Kuma yana son kafada min komai saboda nasan komai Dan nakaranta a diary din ka Ina sonka mijina wallahi inasonka kuma nasan kaima kasan haka saboda haka niba yaya Hakeem na aura ba Ya muallim na aura ta juya baya Tana murmushi Hakeem yayi murmushi dan tariga tagama dashi yana daga zaune yakasa cewa komai Ya tashi yakamota yazaunar daita kan cinyarshi Yace nagode da kaunarki agareni Allah yamiki albarka Cikin shagwaba husnah tace ameen Yace kinsan wani ta girgiza kai yace nabaki rayuwata Husnah kiyi yadda kikeso dani Nikam kingama mallakar zuciyata Zaiyi magana Husnah ta tashi daga kan cinyarshi da sauri tawani maka mishi kallon so Tace OK saiyanzu ma kabani rayuwarta ka Dacan ma kenan ba dagaske kake ba ko Hakeem yace ani tunranda nafara ganinki a school dinku kikagama dani Husnah tayi murmushi dimple dinta suka lotsa sosai amma dai ka rage wadan nan kyautar dan Allah wallahi sunyi yawa Yace OK sunmiki kadan ne barin kara miki Husnah tayi saurin kama kunnenta tace a a wallahi sunma yi yawa ne Tace amma kai zaka rike a gurinka ko Yace a a sai dai zanbaki shawara Husnah tabashi hankalinta Yace kibawa yaya shamsu ya rinka juya miki su anasa kasuwancin Cike da mamaki. Husnah tace ya shamsu yafara business ne Hakeem yace a a idan yagama makaranta nake nufi Tace to nagode yayana Hakeem yashafi kanta yace banason godiya kamata yayi idan namiki Abu nizan gode miki dan kincancanta Hakeem dai bai bar Husnah haka ba sai dayasake hutawa sukayi wanka Husnah takalli Hakeem dake saka turare tana kallonshi kuwa shima yana juyowa aikuwa suka hada Tayi saurin saukar danata Murmushi Hakeem yayi ya ma daf da ita yana kokarin cire towel din dake jikinta Wai zai shafa mata Tace a a nida kaina zansha fa Hakeem ya lakace mata hanci yace waya fada miki zanbari idan ina tare dake kiyima kanki wani Abu Zanbarki kiyi aiki ne kawai idan nizakima dan kisamu lada Daga yau nizan miki wanka nizan shafa miki mai nizansa miki kaya Abinkwai da zaki kimin kwalliyar fuskarki duk da kefa da kwalliyar ki aka haifeki Husnah tayi murmushi tayi fari da ido tace OK aikinka yafara yanzu Hakeem yace yes madam tace to kayan dazansa zaka debo min a bedroom dina Hakeem yayi murmushi yace angama madam ya wuce yafita Yana fita Husnah tayi murmushi ta tashi dasauri kafin yadawo tagama shafa manta dama wayo tamishi aikuwa Hakeem da yadawo yaga tashafa mai tana mishi dariya yace OK wato wayo kikamin ko aikuwa Sai nabaki punishment tunda kin kar ya min doka Kafin Husnah tayi magana Hakeem ya hada bakinsu waje daya Takasa kwace kanta karshema dai cak yayi da kan bed tana bashi hakuri Ina baijita ba yayi nisa sosai Sai daya dawo hayyacinsa kafin yarungumota yace duk randa kika sake shiga min aiki ko to punishment dinki kenan Husnah dai ta gurzu baki ya mutu Tana kwance kan kirjinshi Yace barin hada mana ruwan wanka Husnah ta rufe ido kaman tayi bacci ya leka fuskarta yaga a rufe Sai yayi murmushi shima yadada mannota da jikinshi kafin bacci yayi a won gaba dasu Sai karfe goma Hakeem ya bude ido Yaduba agogo yaga har goma aikuwa ya tashi da sauri dan makara office Ya je yahada musu ruwan wanka cak yazo yadauki husnah sai cikin ruwa Ita Husnah abin nashi har mamaki yakebata kokadan baya jin kunyarta Tare sukayi wankansu yadaukota zuwa kan bed Saida yafara shiryata cikin wata doguwar rigar shadda Wanda yazabo mata acikin kayanta Ya feffesa mata turarruka masu kamshi kafin yace maza yi na fuskar da daurin dan kwalin Husnah ta turo baki tace kai kamin kwalliyar tunda kace karnayi komai Nima ban iyaba Hakeem yayi murmushi dan yarin tar da tanuna mishi ya burgeshi sosai Yace OK gani kikeyi bazan iya ba bari kiga ni zanbaki surprise Nan fa Hakeem yazage sosai waishi yana mata kwalliyar fuska Itadai husnah tana ganin ikon Allah Har yagama yamata dauri shima dai daurin gashi ga yanayinshi Ya hanata kallon madubi wai sai yagama Yana gamawa yajata zuwa gurin mirror aikuwa husnah tana hada ido da fuskarta ta kwalla kara ta kankameshi Tace nisai ka biyani fuskata Dariya sosai Hakeem yake Damshima kanshi yasan yabata mata fuska Sosai take mishi rigima wai sai yabiyata fuskarta Saida yagama dariyarshi sannan yadauketa zuwa bathroom ya wanke mata fuska Kafin suka dawo Hakeem yace insake miki mekyau ne Husnah tace wallahi na yafe zanyi abuna Yace OK tashi maza kiyi nabaki 5 minutes kigama Kizo kizauna kawai inashiryawa ina kallon kyakkyawar surarki Murmushi husnah tayi kafin tayi kawalliyarta Hakeem masha Allah kawai yake nanatawa tunyanayi azuciya yadawo afili yadawo Husnah ta taso tazo gabanshi tahure mishi ido Murmushi yayi husnah tace yada kallo Hakeem yakamota yazaunar da ita bakin bed Yace kinyi kyau mamatata I LOVE Husnah tayi murmushi cikin salon shagwabar ta tace kardai kasa love yakare fa Dan nasan kafada yafi a kirga Hancinta yaja yace ai saidai yakare dan ba ranar da bazakijishi ba abakina Ya tashi zaifara shafa mai yaga hanun Husnah tarike Yakalleta tace niban amince inanan kama kanka komai ba wannan ai kina ne banakaba Sai dai ranar da kake gurin anty na Shine zan barmata kai amma fa ba wai dan naso ba sai dan yazama dole Nan kuma tacigaba da samishi kaya Tabbas tabashi mamaki baizata tana da wannan wayewar ba amma yanzu. Ya tabbatar wa kansa yasan yayi aure Atare suka fito zuwa kasa bayan husnah tasaka key ta kullo saman Yakama hanunta suka gangaro Laila ce kwance suna waya da meenat Dan ta nunawa Husnah cewan itama fa tana da martaba agidan Tace wa meenat ga ma daddyn naki yasauko Ta taso jiki narawa tana iyayi itaga mai uban 'yarta Hakeem ya kalleta yace Bata San layi na bane Kice takira ni ta layi na Zaiyi waje husnah taja hanunshi tace haba my one Dan Allah kakarba bazata jidadi bafa Kafin Hakeem yayi magana Laila to bakar munafuka ai basaikince yakarba koya karba koka karya karba sundai fi kusa 'yarsace bai isa yacanja taba kefa duk lokacin dayaga dama zakiyi waje Zatayi magana Hakeem yarungumota suka fita Takaici yadami Laila tayi kaman ta hadiyi zuciya ta mutu Suby tace kai wallahi akwai matsala babba agidan caf Ashe Laila Bata kashe wayartaba Meenat ta ce mummyna yanaji hayaniya Lafiya kuwa kafin Laila tayi magana har suby takarbi wayar takwashe komai tafada mata Meenat tace nazo koni ko 'yar iskar yarinyar nan Ta kashe wayar saboda takaici Husnah da Hakeem tare suka shiga falon mummy Ganin mummy na falon husnah sai kacaniyar kwace hanunta takeyi amma Hakeem yaki sake ta Dahaka suka shiga Husnah tayi saurin zubewa tagaida mummy Mummy tace zonanki kizauna Husnah kidaina zama akasa keda falon mummynki Husnah murmushi kawai amma ita bazata iya mummy nasama kujera itama tazauna ba Mummy tace kukarasa kuyi break fast Husnah tace mummy ina daddy Mummy tace yafita sunyi wasu bakine Hakeem yace OK bakin sun isokenan Mummy tace ina tunanin haka Hakeem da Husnah suka yi dining area mummy tasan idan tazauna husnah bazata ci wani abin kirkiba Yasa ta tashi ta haura sama Hakeem kuwa kaman jira yake mummy ta fita yajanyo husnah yadaurata kan cinyarsa yana feeding dinta da kanshi Sai da yatabbatar takoshi yabarta Kafin shima zaifara cin nashi yadaga spoon zai kai baki sai husnah tarike cokalin Tace aimunyi alkawarin karwani yashiga ma wani aikinshi So kadina shiga min nawa Ta dauki spoon tafara feeding dinshi shima Hakeem cikin wani shauki yake jinshi mewuyar fassara saboda yadda yaga babynshi tafara sakin jiki dashi sosai tana nuna mishi soyayyar da be taba tunanin zata iya nuna mishi duba ga yanayin kunyarta Suna gamawa tadauki brief case dinshi tarataya tace oya Kaje kawa mummy sallama yace inje ina tace office mana Yace ai ba inda zani jeki dauko mayafinki kawai muje yawo Cike da murna husnah tace wallahi kaman kasan inason ganin waje Yayi murmushi yace maza jeki dauko kafin nakirga ashirin Bai rufe baki ba tayi waje da gudu kaman Bata jin zafin jikinta Murmushi kawai yayi mummy ce tasauko daga sama tace Ku gama break din yace mungama mummy Zamu dan zagaya ne taga gari mummy tace yakamata taga gari itama tasan Kaduna Next page Your comment is Needed fans ❀❀ Love u all πŸ“πŸ“πŸ“πŸ“–πŸ“–πŸ“– [05/05, 10:18 PM] UMMU AFAN 🌹: πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ— BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Story & written By The special writer UMMU AFAN πŸ–ŠπŸ–ŠπŸ–ŠπŸ–ŠπŸ–ŠπŸ–ŠπŸ“š 🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹 🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹 🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹 πŸŽ—I DEDICATE THIS PAGE TO YOU UMMU HISHAM ina alfahari dake wajen nice comments wallahi Allah yabar zumunci keep it upπŸŽ— πŸŽ—AKWAI LOKACI πŸŽ— πŸŽ—PAGE 131 to 135πŸŽ— HAKEEM DA HUSNAH Hakeem na driven amma hanun daya yana makale da hanun husnah Wayar Hakeem yadaukara yana gani yaga Ahmad ne Ahmad yace kai young Prof wai mekake tun tuni baka fito ba Hakeem yayi murmushi yace ganinan a hanya zuwa amma fa aiki zanzo ba zanbada Wasu muhimmam takardu ne wa manager yacigaba da kula da komai saina nan da kwana biyar zan koma office Ahmad yace kai soyayya manya Wannan irin rawan kai Man Karka rikita musu yarinya fa Hakeem yace zamu karaso gidan naku ma kasanar da madam Aisha Ahmad yace a haba kace muna da Mayan baki kenan To barin koma gidan najiraku Hakeem yace OK saimun karaso Ya kashe wayar ya kalli Husnah dake ta chat a wayarta Yace kedawaye tace nida anty kubra ne wallahi Saida suka jajja wurarn shakatawa na kaduna kafin suka wuce gidan Ahmad Suna zuwa Aisha ta karbi husnah hanu biyu taja hanunta tace kinga zo muwuce can ciki Su suzauna abinsu anan Ahmad yace indai akayi gulmam mu Allah nagani dake da kanwarkin nan Husnah tayi murmushi Bata ce komai ba Aisha tace Ashe kunsan Baku da gaskiya kenan shiyasa kuke tunanin za ayi gulamarku Suka wuce abinsu suna dariya Ahmad yakalli Hakeem yace kai mutumina gaskiya balalle nan da wata daya mugane kaba gaskiya duk kawani canja gawani kyau da fresh Hakeem yace kai dai duk aikin babyna ne Kasan Allah Dana San haka aure yake da ban tsaya batawa kaina lokaci wajen gwada taba Kaga wakila da yanzu tana shirin Haifa min baby Ahmad yace yanzu baka tunanin kuma 'yata tadawo taga ubanta yana cin soyayya da kawarta yazakayi kenan Hakeem yayi murmushi yace koda meenat da Husnah kawayene ba ruwana da alakarsu Ballantana ma Husnah tanuna min ba kawarta bace suna dai gaisawa kadan Kasan meenat gaba daya uwarta ta Bata ta Kaga kuwa ballebane suhada hanya da Husnah Ahmad yace to da saukima tunda ba kawarta bane Allah ya rufa asiri Hakeem yace ko kawarta ce baruwana I love my wife more than her expectation Ahmad yace wallahi mutumina meenat ta ruda ka dayawa fa gaskiya ta ciri tuta acikin mata Hakeem yace bakadan ba Aisha ta kai musu abinci dining Kafin tadauki nasu da Husnah ta wuce da shi ciki Hakeem yace madam kikula min da ita fa dan bata son cin abinci sanayi dagaske take cin abinci Aisha tayi murmushi tace karka damu zataci sosai indai nice Yayi dariya yace yauwa maman twins Tace kai Allah ya amshi bakin ka tawuce Ahmad yace kasan yadda Aisha takeson twins kuwa Nan dai sukayi hirarsu sai wajen karfe biyar suka koma gida Husnah tace oyoyo mummyna nayi missing dinki wallahi Mummy tayi murmushi tace nima wallahi ina zaune Dan wunin da kikayi bakya nan duk sainaji ba dadi Hakeem yayi murmushi yace wato ma mummy batani ma kikebako Mummy takalleshi tace au dama ka shigo ne ai banganka ba ma Husnah dariya tayi tafaki idon mummy ta mishi gwalo Hakeem yace mummy kinga kinja tana min gwalo ko Wato nine baki gani ba ko Mummy tace danaganka ai Dana kulaka Husnah da mummy sukayi dariya Husnah ta tashi tace mummy ga tsarabarki nan keda daddy taga rakene aka gyarasu sunyi kyau da sha'wa Mummy ta ce kai kaman Kinsan ina matukar son rake allah yamaki albarka Husnah tace amin mummy na Hakeem yace tunda ni baki ganniba basai nabaki naki tsarabar kenan Mummy tayi murmushi tace a naji tunda 'yata tabani ai wadatar Husnah tayi dariya Hakeem yayi murmushi yace wakike wa dariya husnah tace nida kujera nefa badakai ba ******** Bayan sati biyu shakuwa soyayya da kuma wayewa duk sun bayyana ajikin husnah ga uba kyau da Hutu Bata kara kiba ba amsa fa tayi wani fresh da bulbul da ita gwanin sha'wa ga uwa uba soyayyar

Chapter 3 of 9