Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
1 / 9
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels ο»Ώ[05/05, 8:53 PM] UMMU AFAN 🌹: πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ— BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Story & written By The special writer UMMU AFAN πŸ–ŠπŸ–ŠπŸ–ŠπŸ–ŠπŸ–ŠπŸ–ŠπŸ“š 🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹 🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹 🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹 πŸŽ—I DEDICATE THIS PAGE TO YOU Hauwa'u idris ( maman daddy ) Allah yabar zumunci inajin dadin comment din ki Allah yabar kauna keep it upπŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸŽ— πŸŽ—AKWAI lokaciπŸŽ— πŸŽ—PAGE 101to105πŸŽ— PROF yashigo direct dakin amaryar ya wuce sai yaji kofa gam Kuma gashi bashida spire key Duk guda hudun suna hade da juna Ya koma dakinsa yayi wanka Ya koma kan bed dinsa yadauki waya Yasoma dialing din number husnah yayita ringing Husnah bata daga wayar ba Prof yayi mirmushi Wanda shikadai yasan abinda yasashi murmushi Ya rufe ido Dan bacci amma bacci yace baisan zancenba Yadauki wayarshi kawai yakira Ahmad Saida yakira Ahmad sau biyu kafin ya dauka Ahmad yace kai ango yadai kira da wannan lokacin Hakeem yace kai dai bari wallahi man Wallahi yarinyar nan ta kulle min kofa aikafin yakai karshe Ahmed yafashe da dariya sosai yayi dariyarshi Kafin yace amma wallahi husnah ta burgeni Sosai Hakeem yace Dan iska dariya zaka min ko Ahmad yace aikaine abokina duk kabi ka tsorata masu yarinya aidole ta kulle kofarta Dan batasan mezaifaruba idan akabarku Ku biyu Hakeem yayi murmushi yace duk tagama buyanta badai ta shigo hanu ba Zanbata mamaki zata shigo hanu ai Ahmad yace wallahi dai kabi yarinyar mutane a hankali Bafa babbar mace bace Dan nasan kasaba da manyan mata Yayi dariya yakashe wayar shi Hakeem cikin murmushi yabi wayar da kallo Yace zanrama ne Kafin yakoma amma bacci fa yaki Sam Daya rufe ido zaiga husnah alokacin da yake kissing dinta Sai yayi murmushi ya rungume pillow kawai bacci yayi awun gaba dashi Laila duk abinda kefaruwa tana lebe tana gani aikuwa ganin Hakeem ya burda kofa yaji akulle duk ta gani Har wayan dasukayi da Ahmad taji aikuwa cikin farinciki ta koma part dinta ta sanar da su hajiyarta da kanwarta suby Dan basu komaba ita suby auran nata ya mutu shiyasa zata zauna gurin Laila aikuwa cikin farinciki hajiya rukayya tace aikin banza Ashe ma duk abinda suke yarinya bata so Suby tace a a karku manta dama boka yace zai sa gaba a tsakaninsu Watakila aikin ne boka ne yafara aikitakanta Inbahakaba wazaiki yaya Hakeem a matsayin miji Hajiyarsu tace tabbas maganarki hakatake Kunga ganiba gwamma da muka sake mishi kudi gashi anfara aganin cigaba Laila dai da farin ciki ta kwanta abinta zuciyarta fati kal Karfe hudu dai dai na asuba Husnah tafarka cikin nannauyar baccin da ya dauketa Tashi tayi tashiga bathroom alwala tayi kafin tayi nafilfilunta kamar yarda tasaba ana kiran sallar asuba tayi sallarta tayi adduointa da karatun alkur'ani Kafin tacire kayan jikinta Dan jiya bata samu daman cire kayan ba saboda gajiya Tashiga wanka kafin tafito Spray kawai da shuwa tashafa sleeping dress tasaka duguwar riga abinta tafada gado abinta Sosai taji dadin baccinta Hakeem bayan yadawo daga sallar asuba yasake tana dakin husnah shiru bata budeba Direct dakinshi ya wuce dakinsa Shima baccin yakoma Karfe bakwai da rabi dai dai mai aikin mummy ta buga kofa Suby kanwar Laila ita tabude kofar Taga me aikin mummyn Hakeem ce Tace sannu suby ta yatsina baki yadai ina zaki da basket din abinci haka Tace hajiya ce ta aikeni nakawo ma amarya abin karyawa Suby ta kebe baki tace to aikuma basu tashiba amma kawo saina na mika mata Tabata abincin Suby ta karba tashige dashi part dinsu gurin su Laila da hajiya rukayya Laila cikin murna tace yauwa suby dauko maganin a side drawer kikawo Aikuwa haka suka barbade komai da maganin nan Farfesuf na kayan ciki sai kunun gyada da kosai Kai kuma farfesun ganda Wanda yasha kayan hadi sosai Haka suka bikomai suka badeshi tas Hajiyq rukayya tace maza ke suby tashi kikaimata Laila tace abarta ta kai Dan tanason ganin amaryar Hajiya rukayya tace a a idan kika kai dakanki za azargi wani Abu Zakiganta ai mudai burinmu kawai tabar gidan Suby tace wallahi nimafa basanin amaryar nayi bama dan haushi Husnah cikin bacci taji ana buga mata kofa ta tashi tayi hanyar falonta Tayi kofa tabude sukayi ido hudu da suby Suby sai tadauka kaman gezo idonta suke mata wannan irin zukekiyar yarinyar kuma daga ina Husnah ta ce sannu suby tace ina antyntaki Husnah ta yatsina fuska tace antyna kuma Suby tace ina nufin amaya Husnah tayi murmushi tace OK ai tashiga wanka Tana ganin suby tasauke ajiyar zuciya Husnah ta kibata hanya kuma Suby tace ga shi inji hajiyar yaya Hakeem akawo mata Husnah tace OK angode barin kaimata Suby ta mika mata basket din husnah tarufe kofarta Murmushi husnah tayi ta ajiye basket din ta ajiye kan dining kafin ta koma kan bed koma bacci Sai karfe goma dai dai ta tashi Ta gyara bedroom dinta da falonta ta badeshi da kamshi Ko ina yadau kamshi kafin tashiga bathroom tayi wanka tafito ta shirya cikin wani tsadaddar super Holland dark blue sai adon pink ajikinsa Yadda dinkin yazauna ajikinta shizaifi Baku sha'awa sosai das yamata dinkin ma kawai a in kallone Matsalarta daya bata son dankwali ta tace gashinta takama da ribbon pink Kafin ta murza daurin Dan kwalinta abin wuyanta ma pink ne Gaskiya husnah tayi kyau matuka Tadauki ta kalminta plate shoe tasaka Har ta zauna zatafara break fast saikuma taga rashin dacewar hakan Bata je tagaida mummy ba Gyalenta tadauka maishegen kyau tayafa Pink colour Tafita tayi hanyar kofarta tasaka key ta kulle Bayan ta fita Dama dole saitabi ta main falonsu gabadaya tana fitowa kuwa taga mutan gidan gaba dayansu a falo To itabasaninsu tayi ba Ganin harda manya yasa husnah ta durkusa tana gaida su hajiya rukayya da kuma Laila Laila ta watsa mata harara Wai ita hakimar bata fitowa ne saike Hajiya rukayya tace inazata fito ansamu duniya An auri mekudi an asirceshi Suby ta kalli husnah tace 'yar buzuwa kotafiya za ayi ne Husnah ta kalleta tace inje ina ai munsamu gida nida antyna Dan nadawo kenan gwamma muma muzauna muci arzikin Dan da alama bamu kadai bane 'yan cin arzikin Husnah tana gama yada musu magana tayi waje abinta Har suby zata bita hajiya rukayya tace a a kyaleta kar ajimu tun yanzu mana Laila race lalle ma Dan talaka be iya samun wuriba Wannan zakewa haka harda dauko 'yar riko To wallahi wannan yarinyar kamar aljana bazata tazauna min agida wallahi Kalli yadda take tafiya kamar wata 'yar sarki Hajiya rukayya tace aibakisan halin talakabakenan idan yasami guri Kuma ke Laila da kike cewa bazata zauna ba yayar tata ma ba zaman zatayi balle ita 'yar cin arziki Nan dai suka muna funcinsu Husnah tayi sallma a falon mumy shiru ba kowa Ta nemi guri tazauna a tafkeken falon su mummy Mummy ta sauko daga sama bata lura ba harzata shige kitchen Husnah tayi saurin sauka kasa tace mummy ina kwana Mummy hafsat tajuyo tayi tazali da surukar tata Tace a a husnah ai ban lura bama meyasa kika zauna nan baki haura saman ba saikace bakuwa Husnah tace bakomai mummy nan ma yayi Mummy hafsat tace a a nan gidanku ne ko ina zakishiga Kina da damar hakan kinjiko Ya bakunta husnah tayi murmushi kawai batace komai ba Mummy tace kinci abinci ko husnah tace yanzu zanje nayi Kafin mummy tayi magana Abdul Hakeem yayi sallama yashigo wata tsadaddiyar shadda milk colour sai wata hadaddiyar hula da ya murza akansa Wanda yasake fito da kyakkawar fuskarshi mai kewaye da kwantacen saje dayakarawa fuskar tashi kyau Gaskiya PROF Fa kyakkawar mutumne bankarya Yashigo idonsa yakai kan Husnah dake zaune kan kafet Wani farinciki yaji sosai Ya kalli mummy Yace mummy na antashi lafiya Mummy tace lafiya kalau son maza kuwuce dining kawai kuyi break idan kungama kukirani zanje nayi salar walha Hakeem yace angama dalibata Mummynsa tayi murmushi tace a a tun yaushe daliba ta canja malami ai Hakeem yace amma tunda yanzu nadawo gida Sai kisake sayan form agurina Husna da mummy sukayi murmushi Mummy tace kaga idan nabiye maka sai lokaci ya wuce banyi sallar ba Ta kalli husnah tace 'yata tashi kije dining kinji kikarya abinki kinji Ina zuwa yanzu Mummy tayi sama tabarsu anan Hakeem yakure wa husnah ido yace wana kama Husnah ta saukar dakai kasa Hakeem shima zamayayi shima tabayanta yakamota yasakalo Kansa tagefen wuyarta hanunshi yakai cikin rigarta ta yashafo cikinta Yace bakice abinciba baby jicikinki fa kaman zai hade da baya Itadai husnah wani iri takeji tabatan dayakeyi Yace tashi muje nabaki abinci banason musu Cikin shagwaba husnah tace ni anan zanci ba a dining ba Prof yace angama baby dakanshi yatashi yakawo musu komai plate daya yazuba musu Yace oya bude bakin bayan yadauko kofin kunun gyada tace dakaina zan sha kabari kawai Yace bason musu fa Badan tasoba tabude baki yabata Nan yabata farfesun ma kosai da duk wani abin dake gun saida yashiga cikin husnah tace mishi ta koshi yaki Yace daman ya shamsu yamishi bayanin bata cin abinci Cikin shagwaba husnah tace wallahi inaci kuma nakoshi sai da yaga tana shirin dawo Dana cikin nata yabarta haka kafin shima yafara cin abincin Bayan yagama ne yasa hanu zai dauke tiren abincin husnah targashi yace yadai yakureta da ido Tace kabarshi kawai zankai Bai hanataba husnah tadauka tayi hanyar datake tunanin nan ne kitchen din Tana zuwa ta ajiye a sink din wanke wanke ta wanke tas duk wani abin da za a wanke saida ta wanke Shikuma prof be biyo sa wuba saboda yana waya ne Mummy tasauko daga sama tagashi shikadai ne a falon Tace a a asmaun Hakeem yayi sallama dawani abokinshi yace tashiga kitchen Kai kwanuka Mummy taleka kitchen dintaga ko ina tsaf an goge Mummy tace kai haba husnah da kanki Aida kinbarima yanzu mai wankewar zatazo yau tayi ranar dawowa ma Husnah tace bakomai mummy Mummy tace maza jeki huta kafin nafito Husnah tayi murmushi tace a a mummy meza adaura Dan naga kaman abinci kikeson daurawa Mummy tace a haba dai daga zuwa harkifara shiga kitchen a a jeki huta Idan kunyi sati saikifara dafa abincinki Husnah tace mummy kigafarceni amma banzan taba zama inga kina shiga kitchen Yakamata kema kihuta Dan Allah Tunda na taso agidan mu Nina ke abinci umma ta na hutar da ita saboda haka Dan Allah mummy kibari na ringa miki abinci kihuta kema kisan kinada yarinya a yanzu Cike da mamakin kalaman husnah mummy tace lalle husnah kin haifu Allah ya wa iyayenki albarka dasuka miki tarbiya maikyau Nagode da kika daukeni matsayin uwa Allah yabaku zaman lafiya keda mijinki yazaunar daku lafiya kinjiko Husnah kai akasa tayi shiru Mummy tace na'amince zaki rinkawa mummy abinci amma fa mummy ma tayi alkawarin satayi sati kina cin abincin mummy kinjiko Saboda haka kibar mummy tacika alkawarin ta Husnah tayi murmushi kawai kafin tayi magana Hakeem yayi gyaran murya mummy da husnah suka kalleshi Mummy tace wato labe kake mana ko Hakeem yayi murmushi yakaraso cikin kitchen din Yakama hanun mummy yace haba mummy please kibar yarinki tasamu ladarki Allah ne ya amsa adduarki yakawo mana husnah cikin rayuwar mu Kinji mummyna Mummy hafsat tayi murmushi tace shikenan tunda kunmin yawa Allah yayi albarka amma bayanzu za adaura abinciba sai yamma idan anyi la'asar Yanzu muje kawai muyi hirar mu Mummy taja hanun husnah wacce tunda Hakeem yashigo takasa magana Ranar dai a sashin mummy husnah ta wuni sai da ka kira isha tabar dakin mummy ganin Hakeem da daddy sunfita sallah Mummy tace yau husnah Allah yatashemu ki huta gajiya ko Ita mummy a tunaninta husnah zata je tashirya ne kafin mijinta yasameta Husnah kuwa tashiga falon taga Laila da suby a zaune Ta wuce abinta batareda ta kalli kowa ba aikuwa suby tace ke zonan Kojuyowa husnah batayi bare ma tasan da ita sukeyi Ke 'yar talakwa bakiji menace bane husnah tayi banza dasu kafin suby ta karaso husnah tashige ta banko kofarta tasaka key Direct wanka tafara kafin tayi sallah tayi karatun ta data saba Suby tace anty anya kuwa ba wannan aljanar yarinyar bane kishiyarki kuwa aikuwa jitayi Laila ta zabga mata mari Suby tace mena miki anty Laila Cikin tashin hankali Laila tace damme zaki min wannan mugun fatan Taya za ayi yaje ya auro 'yar cikinsa Bama hakaba idan yakasance wannan yarinyar ce ai yayi abinkuya Nikuma nashiga uku taya zafara kishi da wannan yarinyar Suby tace aiko dai koki kokiso itace Dan agabanki tasa mukulli ta bude sashinta kuma dazu Dana kai mata abincin ma ita nagani kawai raina mana hankali take Laila ta daura hanu akai tace nashiga uku ni Laila wannan ai inaganin ko meenat ma ai tagir meta Lalle Hakeem yacuceni Yanzu sakayya da zaimin kenan ya auro 'yar cikina inyi kishi da aita ina Sam bazaiyuba wallahi Suby tace wallahi idan kika bari aljanar yarinyar tazauna agidan nan Zikidawo jaka wallahi Dan abinda kike samu bazaki samu ba Yarinya kaman ita tayi kanta Dan kyau tahada komai da d'anamiji yake bukata Laila tace ya isa haka suby zakisa zuciyata tafashe kibarni naji da Abu daya Dan Allah Hakeem yashigo falon da sallama Laila ta taso sannu da zuwa baban meenat Hakeem yace yauwa yashige bedroom dinshi Dan karya taba kofar husnah yaji akulle agabasu su fahimci wani Abu Laila tabishi har yafito Daga wanka yana yashirya ya kwanta Laila taga bashida niyar kulata yasata ce baban meenat har yanzu fa bansan kanwartawaba Sai kanwarta muke ta gani tana shige da fice Hakeem yayi murmushi Dan ta tabo inda yake mishi kaikayi Yace kanwa kuma ai bata da kanwa itadai wacce kikagani din itace amaryata aikuwa Laila ta tashi tace amma wallahi kaji kunya Hakeem yanzu da girman ka da darajarka zaka auro 'yar cikinka wannan ma ai zubda mutuncin Kaine da zubar wa 'yarka da mutunci Prof baki kawai yasake kallon ta Yayi murmushi yace kinyi sake maman meenat da kika auri mijin asmau saboda yanzu nasan nima namijine kuma na auri dai dai Dani kije aduba miki nidake bamu taba dacewa ba kuma bazamu daceba Meenat da Allah yabani na karba kuma inason 'yata Idan tazo ruwantane taso matata ruwantane takita amma zanfada miki wannan Kalmar mummy da daddyne kawai bazan iya rabuwa dasu ba saboda husnah Amma bayansu zan sabama kowa akan matata so get out of my room Cikin tashin hankali Laila tafito Daga bedroom din Hakeem Kuka sosai taci suby nabata hankuri **** Bayan sati uku Hakeem ya Dade da komawa aikinsa gashi aikin yamishi yawa ga kullum tunanin husnah ne da sha'warta acikin ranshi Ba inda yake samun ganinta sai a part din umma Dan Anna take wuninta Tana fita sallar isha zata gudu Hakeem zaune kan kujerar office dinsa Ahmad kuma yana cike wani file's Ahmad yace yauwa kagani ko yana nuna wa Hakeem abinda yacike amma hankalinsa baya taredashi Ahmad yace wai meke faruwane Prof Hakeem yayi murmushi wallahi baby ce take bani ciwonkai Taki bari na rabeta Sam wallahi Bana ganinta idan ba a gurin mummy ba Ahmad yace zanbaka shawara idankabi yau din nan kadaina damuwa Hakeem yabada hankalinsa sosai Ahmad yace bakace agurin mummy take wuniba prof yace a Ahmad yace sallar ishar dazakaje yau kabari kawai kamuku jam'i Kana shiga kacewa mummya da daddy da ciwon kai kadawo Idan kaga zata tashi saikace jirani mutafi tare agaban mummy nasan bazatayi musu ba Hakeem yace kuma wallahi sai dai kuma yau laila ce da kwana Ahmad yace saikayi hakuri yau da gobe ai duk dayane yayi dariya Hakeem yace a a baduk dayabane wallahi kai bakasan halin danake cikibane shiyasa Ahmad yace kai haba mai mata biyu fa amma kana fadin haka ai saika kabani tsoro nakasa kara tabiyu Hakeem ya harareshi Husnah falonta suna waya da ummanta da ya shamsu da anty kubra Bayan sunagama wayarne ta dauko mayafinta zata koma banngaren mummy Sai taji Laila tana waya amma bata San dawa take ba Laila tace dadin abinma fa yarinyar baso shi take kullum a dakinta take kwana amma wannan aikin bokane yace bazai taba bari harya kusanceta ba Yanzu fa kusan sati uku kenan amma suna wasan buya bata ma bari yaganta Shikuma na mamajo kina gani shi kisan yana cikin damuwa Can ta matse mishi kinga haka malam zaicire mishi sonta aranshi kwatata Dan nima yace karnabari ya kusanceni har sai yarinyar tabar gidan Kinga kuwa ai yana cikin matsala dannima bana zuwa bedroom dinsa harsai ranar da wannan aljanar yarinyar tabar gidan Nan dai sukayi sallama da kawartata Ta kalli suby tace insha Allah saura kiris yarinyar nan tabar gidan nan Daga nan kuma sai mufara shirin yadda zamuyi mukasheshi idanba haka ba wallahi wata zaisake hangowa Suby tace wallahi da dai yafikam Dan wallahi nima inason naga munfara fantamawa fa anty Laila tace kidai yishirunki kawai saura kiris Husnah toshe baki tayi sai kuma wani jiri data ji yana dibanta dakyar tasamu takai kanta kan kujerarta Tace innalillahi qainnairraihirraju'un nashiga uku meya musu suke son kasheshi Gaskiya bazantabari kuyi nasara da yardar Allah Kuma mijina zaisamu abinda yakeso insha Allah Allah yakaimu gobe nashiga ukuna ni husnah wani irin zunubi na daukarwa kaina Tabbas yaya Hakeem bai can canci wannan sakaiyar daga garaniba kayafemin Dan Allah duk da banasonka nayi alkawarin faranta maka kamar yadda kake faranta mana nida iyayena Duk wannan maganar da husnah take yi tanayinsane itakadai Hmmmmmmmm Next page Your comment is needed fan's. Love u all Duk wacce bantaba bata page ba Tayi comments mezafi next page natane 😘😘 πŸ“πŸ“πŸ“πŸ“–πŸ“–πŸ“– [05/05, 8:59 PM] UMMU AFAN 🌹: πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ— BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Story & written By The special writer UMMU AFAN πŸ–ŠπŸ–ŠπŸ–ŠπŸ–ŠπŸ–ŠπŸ–ŠπŸ“š 🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹 🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹 🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹 πŸŽ—I DEDICATE THIS PAGE TO YOU MAMAN ISQAH Allah yabar zumunci gaskiya ina alfahari dake wajen comments keep it up dπŸŽ— πŸŽ—AKWAI LOKACI πŸŽ— πŸŽ—PAGE 106 to 110πŸŽ— Husnah ce a kitchen din mummy tana ta aikin abinci Dan yau abincin ma special ne Sakwara takeyi da spinach soup Wanda yasha ganda Kamshi ya kauraye koina Sai data gama komai tasaka a flasks dama ta hada Hadaddan zobonta meshegen dadi da kamshin kayan hadi Ta jera komai a dining din mummy hafsat yayin da me aikin mummy take gyaran kitchen da wanke wanke Husnah ta duba agogo taga karfe biyar dai dai ta haura sama gurin mummy Direct dakin mummy ta wuce tasameta itama tagama shirin ta tana ma shirin saukowa kasane Mummy hafsat ta kalleta tace Sannu da aiki 'yar albarka ina ta sauri nasauko naga me ake girka mana gida duk ya dau kamshi Husnah tayi murmushi tace abinda kikace min dadi yafiso shinayi yau mummy Mummy hafsat tace sakwara kenan fa Husnah tadaga kai Mummy tayi murmushi tace ai masu son suna dayawa harda son iyayen ci Yau zakiga santi husnah tayi murmushi Tace mummy ina son zanje nayi Dan gyare gyare ne Mummy tace bakomai 'yar albarka ai kina kokari Allah yayi albarka Husnah tace amin mummy Husnah harzata Fita mummy hafsat tace kiwuce muku da naku can kawai tunda nasan kinyi aiki kingaji ba lalle kisamu daman dawowaba Husnah dama abinda takeson mummy tace kenan Tayi murmushi tace to mummy sai da safe Mummy tace Allah yabamu alkairi Husnah tafito tawuce part dinsu tana shiga falon taga su hajiya rukayya harda hajiya suwaiba yauma sunzo Dan kusan kullum suna gidan Husnah tace ina wuninku hajiya Kosusan Allah yayi ruwan tsiranta Ita kuwa husnah ganin ba Wanda ya amsa mata yasa ta tashi tayi ciki abinta Direct kitchen dinta tashiga tafito da sabbin food flask masu kyau da tsada tayi part din mummy tazuba musu abinci Tadauki jug din flask din tazubo musu zobo maisanyi Wanda dama tasaka a fridge Harda fruit salad din data hada duk ta deba tayi part dinsu Ganinta da flask duk suka bita da kallo tayi dakinta dasu tajerasu a dining table dinta Kafin ta fito tasawa kofar ta key nan ma su Laila suka bita da kallo abin mamaki gani sukayi ta haura saman Abdul Hakeem aikuwa Laila da suby suka kalli juna sukabita da kallo Tana shiga tasa hanu ta murda aikuwa tayi sa a ba akulle bane Tashiga wani makeken falo ta gani har yaso yafi nakasa kyau sai dai duk yayi kura Dan dagani bayasamun kulawa Dakuna biyu ta gani cikin tabude nafarko taga nan ma wani hadaddan bedroom ne amma Daga ba anan yake kwanaba Tabude dayarma tagashima yahadu iyahaduwa Kuma dagani nan yake rayuwa Shiga tayi harta kan bed dinma ba agyare yake ba Kuma bata ga laifinsaba zaiji da office ne kozaiji da da gyaran gidanshi Nan dai duk wasu kayanshi datake tsammanin yasaka tahadasu a gefe Dan bazaka gane dattin ba saima kamshi dasuketashi Daga miki su tana cikin binko kayansa

Chapter 1 of 9