Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
6 / 9
maganin ma nasan idan naganta shikenan Yace show tace show yace OK take care of your self tace I will Ya fita meenat ta faikace idon husnah ta balla mata harara Husnah tadago ido ta kalli meenat Meenat tayi murmushi tace sannu anty na barin kawo miki magani Meenat tayi saurin barin gurin Husnah tayi murmushi tace hmmmm Meenat tadawo tace gashi husnah takarba tace nagode sosai Meenat tace ba godiya ai yiwa Kaine Husnah takarba taduba ruwan da kyau taga bai mata ba Ta ajiye meenat ta ce ya kuma zaki ajiye bayan na kawo miki Dan kisha kisamu lafiya Husnah tace ai naji ma kan yayi sauki sosai Meenat tace bangane ba kina nufin bazaki kishaba kenan aikuwa su madam laila da suby suka taso Suby tace kedan ubanki karki ba kisha Husnah tace ubana fa kikace Dan bakisan darajar naki ubanba Kafin husnah takarasa magana meenat takai mata mari Tashakota tace kokisha ko wallahi kici. Ubanki Kafin meenat takai karshen magarta husnah ta wanka mata wani gigitaccen mari aikuwa Laila da suby suka rufu akanta duka ta kota ina Kaman sun samu jaka Tun husnah na Neman taimako har takasa Laila tadago husnah data Riga ta galabaita ta kaimata naushi aciki Wani gigitaccen kara Husnah tayi Tazube kasa sumammiya yayi dai dai da shigowar Prof da mummy Next page Your comments is needed fan's Love all πŸ“πŸ“πŸ“πŸ“πŸ“πŸ“–πŸ“–πŸ“–πŸ“–πŸ“– [05/05, 10:18 PM] UMMU AFAN 🌹: πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ— BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Story & written By The special writer UMMU AFAN πŸ–ŠπŸ–ŠπŸ–ŠπŸ–ŠπŸ–ŠπŸ–ŠπŸ“š 🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹 🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹 🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹 πŸŽ—I DEDICATE THIS PAGE TO YOU Umulkhairi Mahmoud ina alfahari dake over my sis comment dinki yana kara min kwarin gwiwa keep it up πŸ‘πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜ πŸŽ—AKWAI LOKACI πŸŽ— πŸŽ—PAGE 145to 146πŸŽ— HAKEEM cikin tsananin gigicewa yakaraso falon kasa yayi yana jijjiga husnah amma ina ta sume kuma gajini ya balle Mummy takaraso tana salati Ta yarda jakar hanunta ta sumkuya itama gun husnah Prof cikin tsananin tashin hankali yadaga idonshi da yayi ja jawur da alamu hankalinshi ma yabar jikinshi Tunda ga kan Laila da meenat da suby Wanda jikinsu ibanda rawa ba abinda yakeyi Meenat dai fitsari tasaki atsaye Dan tasan yau takade Hajiya rukayya da hajiya suwaiba suka taso cikin tsananin tashin hankali Kai meyasa zakuyi haka duk da ita tafara ai baikamata kubiye mata ba Hajiya rukayya tace duk da yarinyar ce bata dakunya Cikin tsananin bacin rai Hakeem yadaka wasu hajiya rukayya tsawa Yace ya isa haka mummy hafsat inbanda kuka ba abinda takeyi tace daukota mutafi asibiti Muceci rayuwarta karta mutu suci nasara abinda suka aikata Cak Hakeem yadaga husnah zuwa mota mummy tabi bayansa dasauri suka shiga mota Megadi yabude musu gate Hakeem yatsaya yacewa baba megadi karyabar kowa yafita daga gidan har sai yadawo Impact kasa kwado ka kulle gate din Yana gama bada sallahun Yaja motar dasauri sai hospital Suna zuwa akazo da gado za atura ta Hakeem bai saurari gadon nasuba ya sungumeta sai imargency yanashiga likitoci suka bi bayansa danshi sananne ne asanshi sosai Dakanshi ya ajiyeta a gadon wani daga cikin doctors din ya matso kusa da Hakeem yace Ya shiga lallaba Hakeem akan yayi hakuri akan yayi hakuri yajirasu anan kar yashiga Hakeem yace badamuwa amma Dan Allah kuyi iya kokarinku akanta itace farincikin mu daga har iyayena Likita yace insha Allah zamuyi iya iyawar mu akanta Hakeem yafito yaga mummy a waiting room cikin tashin hankali tana waya da daddy Dan dama daddy yatsaya gurin babban aminansa suna ganawa Mummy tasanar mishi da halin da tasamu gidan yace subahanallah kuna wani hospital din ne tasanar dashi Hakeem ya kalli mummy yaga duk yadda hankalinta yatashi Nan ranshi yadada bacci Baibari mummy tagan shi ba yawuce gidan Su Hakeem nafita Laila tace shikenan shiga uku aurena yakare Hajiya rukayya tace rufe minbaki akan wata kina jininshi zai sakeki Suby tace munshiga uku yau Allah kadai yasan yadda zamu kasance Cikin kuka meenat tace mummy wallahi da baki daketa a ciki ba Yanzu idan ta mutu fa kinyi kisan kai fa kenan Allah kasa kar husnah ta mutu Allah kayafe mana Allah muntuba Kafin ta rufe baki Laila ta bige bakinta shegiya idan dukan ne ma aike kikafara Meenat tace amma aini marinta nayi bazantaba dukanta aciki ba Yanzu kunsan wani irin hukunci daddy zai yanke mana Kafin ta rufe baki Sunga anbako kofar cikin tsananin bacin Hakeem yacire belt din jikinshi tundaga kan Laila meenat suby Yafara tafarsu ihu suke sosai suna bada hakuri amma ina baisaurara musuba Hajiya rukayya tace Ashe baka da hankali agabanmu kake dukan matar ka da 'yarka da 'yar uwarka akan mace Hakeem bai saurareta ba Tunsuna da bakin ihu har suka kasa bude murya hajiya rukayya da hajiya suwaiba sun ga tashin hankali a idonsu ake Neman kashe musu yara Hajiya rukayya tayi kiran duniyar nan wa daddyn Hakeem amma yaki daga warta ~~ Mummy data ga shiru Hakeem baidawo kawai jikinta yabata yatafi gidan ne tasan irin zuciyarshi idan yabaci ba kyau Ta kalli daddy da dddyn Ahmad tace yakamata abi Son zai iya yin abinda baidace ba Daddyn Hakeem yace barshi yadau duk matakin dazai dauka akansu Yau bazan hanashiba cikin damuwa mummyn Hakeem tace wannan ba dai dai bane daddyn Hakeem zai iya daukar matakin daza azo ana danasani Daddyn Hakeem yace barshi yadauka koni idan naje abinda zanmusu zaki sha mamaki Mummy tayi shiru tunda taga daddy yadage tasan ankaishi makura Daddyn Ahmad yace a a baza ai hakaba alhaji abubakar idan rai yabaci bai kamata hankali ya gushe ba Daddyn Ahmad yakira Ahmad a waya yace yayi maza yaje gidan Hakeem akwai matsala Yana gama fadin haka yakashe wayarshi Ahmad cikin sauri yaduki key din motarshi yayi gidan Hakeem Duka iya duka sunshashi agurin Hakeem yamusu rugu rugu da jikinsu Ahmad yashigo cikin tashin hankalin abinda yagani Yayi saurin kama belts din Hakeem yace haba prof wannan aiba girmanka bane dukan mata Hakeem yace Ahmad kabani belts din nan naci ubansu dakyau kisa suke Neman yimin agida kisan ba akan kowaba sai akan baby Ahmed yayi salati yace tana ina ita yanzu Hakeem yace hospital da mummy Hakeem yadauki wayarshi yakira doctor yace yajikin matarshi Likita yace munsamu nasaran farfaduwarta amma am sorry to say tasamu miscarriage (wato bari kenan ) Hakeem yace what's wayar hanunshi tafadi kasa tafashe kuwa akasa rugu rugu Baisan lokacin dayazauna ba Ahmad yace yaya dai mesukace maka Hakeem yace I lost my unborn baby Husnah tayi bari asakamakon dokan dasuka mata Hakeem yadago kanshi yakalli Ahmad yace Ahmad yanzu daba mushigo shikenan haka zasu kashe min husnah itama da narasata kaman yadda narasa cikin dake jikinta ko ? Ahmad yadda yake maganar kadai ya isa yasaka ji tausayinsa Ahmad cike da tausayin abokinsa yasa hanunshi kan kafadar Hakeem yace kayi hakuri abokina mugodewa Allah dayasa husnah tarayu Insha Allah Allah zaiba kuwani masu Albarka Hakeem yadaga kai yakalli su meenat datake kuka kamar ranta zaifita ga jikinta yayi rudu rudu da dukar mahaifinta suby kuwa ta gudu gurin uwarta tana kuka acan Laila kuwa tayi shiru ne tana kukan zuci Kaman daga sama Laila taji Hakeem yace nasakike saki uku kamar yadda aka wa 'yarki Wani gigitaccen ihu Laila ta fasa Hajiya rukayya da hajiya suwaiba sukasa salati Sukace yanzu sakamakon dazaka mana kenan Abdul saboda mace aiko ba aure a tsakaninku kai me rike Laila ne Hakeem ya watsa musu wani mugun kallo yace karna dawo nasameku a gidan nan Yadaga waya yakira DPO na police yace yace yanason yaturo mishi yaransa zasu taho da masu laifi yanzu nan Dayake DPO amininsane sosai batareda tambaya ba yace OK nan gidanka zasu kenan Hakeem yace a atakaice Meenat ta rarrafo takama kafan daddynta tace daddy na tuba Dan Allah kayafemin Wallahi daddy Sharron shaidan ne bazan sakeba daddy kayafemin Cikin tsawa Hakeem yace sakemin kafa kafin na nakara miki mugun duka yanzun nan Ahmad yace kayi hakuri karka hadasu da hukuma ai abinsai yai yawa Hakeem yayi murmushin takaici yace duk abinda zanmusu bazaikai na asarar da suka sa nayiba Hajiya rukayya sukasa baki suna ta bada hakuri akan karyakira police Laila kuwa kuka take sosai tana bawa Hakeem hakuri Yace nayi danasanin sanainki a rayuwata Laila amma yaudai Allah ya kawamin karshen zamana danadake daga ke har iyayenki mata Allah ya isa tsakanina daku Laila suna kuka suna rokonshi da yayi hakuri amma ina kokallonsu baiba Haka sunaji suna gani aka tusa keyarsu zuwa police station Hajiya rukayya tace Ashe baka da mutunci abdulhakeem harda mu zaka hada ka kulle baka dubi girmanku a matsayinmu na iyayenkaba Ahmad zaiyi magana Hakeem yadaga mishi hanu Yace a kwashesu a tafidasu Suna ji suna gani aka kwashesu zuwa police station Hajiya suwaiba kawai akabari itama din Ahmad yace a barta Hajiya suwaiba ta tashi tafita driver din ta yabude mata kofar mota Tace kawuce dani katsina daman yasaba zuwa dasu gurin bokansu shiyasa tana ce mishi katsina yagane Inda zasu ***** Husnah sai datayi kwana biyu a hospital kafin ta war ware amma fa ita keda ciwon amma zafin Hakeem ne mejinshi Dan a can yake kwana mummy ma tare suka zama acan sai dare yayi daddy zaizo sukoma gida Mummy ta kalli Hakeem tace son yakamata afada wasu ummanta cewan tayi bari ko Kaga yanzu kosunzo zasuganta da kyau bakaman shekaranjiya ba Hakeem yace hakane nan yakira wayar ya shamsu yasanar dashi Ya shamsu ya jajanta sosai kafin yace yanzu baya gida amma zaikoma kida yasanar da umma Nan sukayi sallama Mummy ta kalli Husnah dake bacci hankalinta kwance tace Allah yasaka miki abinda suka miki Duk da ba kekadai abinyataba ba amma aikece kwance gadon asibiti Mummy tace wai ni inasukayi ne kanon suka gudu ko suna gidan hajiya suwaiba Hakeem yace suna police station mummy ta dafa kirji tace subhanalla police station kuma Son ai baikamata ba sai duniya ta zageka Kafin Hakeem yayi magana sai daddy dake shigowa yace kamin dai dai son Allah yamaka albarka Inasane da hukuncin daka dauka akansu kuma yayi dai dai Yanzu haka suma suna nan hospital din Mummy hafsat tace waye balafiya daddy yace abin badadi Hajiya suwaiba tayi hatsari a hanyar katsina tun shekaran jiya da abin yafaru Driver din ta atake ya mutu ikuma aka rasa 'yan uwanta akayi da ita general hospital katsina to anan aketa bincike a gidajen TV dake ina zaune a office nagani shine mukaje muka dauko ta Babu kafafuwanta ba hanu daya ga wani wari dake fita daga jikinta Sai yanzu take fada min inda zata wai gidan boka zata takai Abdul Hakeem a tufe bakinsa kar yasake maganar yasaki Laila Mummy tasaki salati tace idan ba a mutuba za asha kallo aduniya Yanzu har yanzu matar nan bata rabuda dazancen boka da malamn tsubbu ba Hakeem yasaukar da ajiyar zuciya yace Allah mungode maka daka nuna musu tun aduniya Daddy yace wanann kadai ya ishesu ishara idan masu shiryuwane Daddy yace ganin tanan rai hanun Allah yasa naje nayi Berlin su suzo sugana tanemi gafararsu Kuma kutashi kuje kuyafe mata Cikin sanyin jiki Hakeem yakalli husnah dake bacci Mummy tace muje mudawo kafin ta tashi Allah yarufa asiri Ahmad yashigo da shida a Aisha da kulan abinci Mummy tace a a Aisha wato bakya jin magana ko kina fama dakanki nace kihuta da kawo abincin nan kinki ko Aisha tayi murmushi tace bakomai mummy ai bana jin komai Mummy tayi murmishi tace to Allah yaraba lafiya 'yar albarka Nan Ahmad suka gaisa da su daddy A tare suka je can dakin da aka kwantar da hajiya suwaiba Suna shiga suka ga ba abinda takeyi sai tonawa kanta asiri tare da cisge cisgen gashi da hanun daya rage mata Duk Wanda ke dakin kuka yakeyi na wannan abin mamaki da al'jabi Hakeem yabisu da kallo daya bayan daya yaga tabbas sun ji jiki Lokacin dayaga meenat zaune gefe tana kuka gashi tayi baki tayi duhu Dan duk da meenat da uwarta take kama amma fa hasken babanta ta kwaso meenat farace sosai ba sarki amma kwana biyun dasukayi a daure yasata koma kaman bata da gata take tausayin 'yarsa yakamashi yayi tur dasu hajiya rukayya dasuka bata mishi tarbiyar gudan jininshi Zai yafe was meenat amma sai ya tabbatar tagyara halinta tazamo mutum Bai ankaraba yaji wata kara Dubawan dazaiyi yaga duk sun rufu akan hajiya suwaiba Wanda rai yayi halinsa Da razanan nan ihu tacika aikuwa suka hau koke koke To jama a yaufa ga karshen hajiya suwaiba nan kungani Allah yarabamu dason zuciya irin na hajiya suwaiba Next page Your comments is needed fans Love you All 😘😘😘😘 πŸ“πŸ“πŸ“πŸ“πŸ“–πŸ“–πŸ“–πŸ“– [05/05, 10:18 PM] UMMU AFAN 🌹: πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ— BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Story & written By The special writer UMMU AFAN πŸ–ŠπŸ–ŠπŸ–ŠπŸ–ŠπŸ–ŠπŸ–ŠπŸ“š 🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹 🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹 🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹 πŸŽ—I DEDICATE THIS PAGE TO YOU AGAIN UMMU FARHAN ina alfahari dake wajen nice comments wallahi Allah yabar zumunci keep it up dole nasake Baki kyautar page Dan kin can canta sosai 😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘 πŸŽ—AKWAI LOKACI πŸŽ— πŸŽ—PAGE to 147 to150πŸŽ— HUSNAH zaune acikin lambunsu Kafarta cikin ruwan sweemingfull dinsu Hakeem yana cikin ruwa yana wanka Husnah tana watso mishi ruwa Tana dariya yace niko barin zo kiga wallahi sai kin shigo ruwanan aikuwa tana jin zai kamota cikin ruwa ta tashi Tagudu shikuwa tana ganin yafito daga ruwa yabita harzuwa part dinsu Tagama gudunta yakamata yace wanakama tace natuba Prince Yace bazanyi hakuriba saikinzo munkoma munyi wankar tare tazaro ido cikin tsoro tace kasan fa inatsoron ruwa Yace nasani sosanke tsoron yafita a ranki karfin yakai karshen maganarsa wayarsa ta daukara Yaduba yaga Ahmad ne yayi sallama Ahmad yace albishirin ka Prof yace goro Ahmad yace kayi 'dafa Cikin farin ciki Hakeem kai haba yaushe kenan Ahmad yace gamunan mundawo gida ma Hakeem yace naji dadi wallahi Allah yaramana shida imani Gamunan zuwa yanzu insha Allah Nan sukayi sallama ya kashe wayarshi Husnah ciki murna tace anty Aisha ta haihu ko Hakeem yace a maza kishirya muje muga baby ko Husnah tace to tare sukayi wanka yashiryata itama tashiryashi Husnah cikin duguwar Riga maron colour da adon bakin flowers ajiki Tayi rolling baki mayafi tayi kyau sosai yarintar ta dada fitowa yayi sosai Hakeem yashirya cikin kananan kaya yasaka bakin wando da T shirt maron colour sun balain karbarsa sosai Husnah tace gaskiya kayi kyau sosai bana son 'yan mata su kalle min kaifa kasan 'yam matan nan bakunyace ta ishesu ba Hakeem yayi murmushi yace kedakinga kanki aini Bakomai bane Shiyasa inzamu fita tare nake kokarin ganin nayi kyau sosai Dan kar mutane su dauka driver dinki Husnah tayi murmushi dimple ta yalotsa sosai Hakeem yasa hanun yace yauwa kingani ko Banyarda idan munje kiyi murmushi ba saboda karkowa ya kallemin wannan two beautiful point dina Yanuna dimple dinta Husnah tayi murmushi tace ai sai idan magana ne bazanyi tunda duk yadda bakina yamutsa sai shima ya lotsa Hakeem yace zan nanesu kuwa idan yazama daga nisai ke saina daye Husnah tayi murmushi tace wallahi sweet idan nabiye naka baza mutafi ba fa Yace gaskiya kigoge jambakin nan Saboda yamiki kyau sosai Husnah cikin shagwaba tace haba sweet kaga fa jambakin kalan kayanane maroon kuma dankai nasaka Yace mai wayo kawai mutafi amma kirage murmushi Atare suka shiga part din mummy hanun su a hade da juna Wacce suka gani zaune kan carpet din mummy Da alamu mummy fada take mata ga akwatin kayanta nan da alama dai yanzu tazo Meenat kenan tana ganin shigowar daddyn ta Ta tashi taje ta tsuguna gabanshi tana kuka tace daddy Dan Allah kayafemin bazan sakeba Natuba da zuciya daya daddy Hakeem tsaki yayi Ya karasa gurin mummy Husnah har cikin ranta bata ji dadin abinda yafaru ba Ga mamakinta meenat ta rike rigarta tace Dan Allah asmau kiyi hakuri kiyafemin wallahi nayi nadamar abinda yafaru bazan sake kwatan tawaba da izinin Allah Husnah tayi saurin sa hanu takamo hanun meenat dake kuka kaman ranta zaifita tace Dan Allah meenat karkisake tsuguna min wallahi na Dade da yafe miki tun tuni daman ina rokon Allah yakawo lokacin dazaki fahimci gaskiya Kuma gashi Allah yanufa nayafe miki duniya da lahira my besty na Nima kiyafe min idan nabata miki rai Meenat tayi murmushin jin dadin yafiyar data samu daga aminiyarta Tace wallahi baki min komai ba anty na nasan kuma bazakitaba min badai dai ba saboda nasan kyakkyawar zuciyarki fari tas Husnah tayi murmushi tace nagode da kwarai da yabonki agareni Husnah taja hanunta sukayi falon mummy tace gaskiya husnah kina da kyakkyawar zuciya Allah yamiki albarka yasa kamiki dagidan aljanna Hakeem yace ameen Hakeem yafada wa mummy haihuwar Aisha mummy tace kai amma naji Allah mungode maka Me aka samu yasanar da ita Tayi musu addua Tace zuwa gobe nasa driver yakaini Hakeem yace kitaso muje kawai mummy Mummy tace a a kudaiyi tafiyarku nisai Allah yakaimu gobe Nan sukayi sallamawa mummy husnah ta kalli meenat ta mata rada akunne meenat to Allah yadawo daku lafiya Ta kalli daddynta tace daddy saika dawo Bai amsa ba yayi waje abinshi sukatafi Mummy tadawo da kallonta kan meenat tace nifa bazan iya zama dakeba karkizo nima kikwace min nawa mijin king a Dan santalelen gaye aikuwa meenat tafashe da dariya tace lalle ma tsohuwar nan wayafada miki daman mijin nakine kekadai Meguri yazo sai maitaburma yanade ta tashi tadauki jakar kayanta tayi dashi wani daki Wanda ba abinda babu aciki nan tagyara a matsayin dakinta **** Ranar sunar Aisha yaro yaci sunan baban Ahmad sai suka samishi sameer Komai na suna Prof ne yayi ba abinda yabari Ahmad yayi Su anty kubra ma tazo inda take rike da yaron kubra bata taba jin tanason haihuwaba irin na yau tayi matuka Sha'awar haihuwa Husnah takatse mata shirun anty muma Allah yasa shekara mezuwa kihaifomana baby kaman wannan mekyau Kubra tayi murmushi tace Allah yakarbi bakinki 'yar kanwata Aisha dake jinsu tace dake ma ai husnah Husnah tayi murmushi tace ai idan naga Dan ya shamsu kaman naga nawane Kuma ma aini bana ma son na haihu nan kusa harsai mungama karatun mu dazamufara kwanan nan Kubra ta kalli husnah tace idan Allah yabaki saikice bakyaso tunda baki da wayo mijinki nason haihuwa kice saikingama school ko To karma kifada yaji Dan zakusamu sabani Dan kiji nafada miki Husnah ta turo bakin shagwaba tace wallahi kubra nifa haihuwarce tsoronta nakeji Aisha tace karkiji tsoron haihuwa Dan da alama saikin dire wa Prof shabiyu Husnah tazaro ido ta shafa cikinta tace wa ni cab wallahi bazan iyaba Yanayin yadda tayi maganar cike da wauta taba anty kubra da anty Aisha mejego dariya Meenat tashigo dakin cikin sallama tace anty nazo kiga zainab ismail Wacce take zama abayan desk dinmu .husnah tafasheda ihu tace Dan Allah meenat itama cikin murna tace wallahi amma fa banmata maganaba kuma da alamu itama sunan tazo aikuwa da gudu suka kwasa zuwa waje Anty kubra tayi murmushi tace rayuwa kenan wazaiyi tunanin zasu dawo kamar da Anty Aisha tace gaskiya fa husnah mutumce Allah dai yadada karesu daga sharrin shaidan ****** Bayan shekara biyu husnah da prof soyayya sosai suke zubawa kasar London yau kusan shekarar su daya da rabi kenan acan Wani kwangila yakai Hakeem can sosai yake kula da husnah Bata taba Neman wani Abu tarasaba Kaman yadda shima bata gajiya da bukatunsa Dan zata iya cewa Prince din mabukaci sosai Dan baya daga mata kafa Tana kokarin jurewa hakan ganin ta faranta mishi rai Ayayinda shikuma prof baisan yanada wannan feelings din daya waba sai akan husnah Wanda yake jinbazai iya rayuwa batareda itaba Kamar kullum husnah cikin wasu kana nan kaya Dan prof dinta baya gajiya da kallonta cikin su Shiyasa duk inda yaga masu kyau Wanda suka burgeshi zai sai mata Tayi wankanta cikin wani Dan karamin skirt baikai tsayin gwaiyarta ba ma sai wani hadadden half vest wanda shima yatsa dai dai breast dinta Cikinta zuwa cibi duk awaje suke Gawani kamshi mai dai dake fitowa daga jikinta Wanda dama yariga Yakama jikinta sosai kullum cikin kamshi take Ga gyaran gashinta Dada yawa yake Tana zaune tanacin gurgurunta Wanda take so sosai Bataji shigowar shiba saidai jin hanunshi cikin kirjinta tayi aikuwa ta tashi a firigice zatayi ihu suka hada ido aiku wa husnah tashagwabe fuska tace wallahi bazan yarda ba saina rama aikuwa haka suka ringa zagaye falonsu Wai ita saita kamashi shikuwa Hakeem yaki tsayawa takamashi Dakanta tagaji tafada kan kujera tana kukan shagwaba Wanda prof yana balain son shagwabarta yana kara sonta karuwa cikin zuciryasa akanta ya kwanta yahade bakinsu guri daya sai yayi kissing dinta son ranshi kafin yasaketa yace matsorociya Yakai kansa kan cikinta tace yadai yace inagaisawa da baby nane husnah tayi murmushi tace wani babyn dabaicika 1 months ba har kafara gaisawadashi Prof yace ai kece bakisaniba run randa mukaje hospital aka min albishir da cikin dake jikinki Kullum kina bacci sai munyi hirada baby Kinsan wani Abu kuwa mummy fa bakaramin shirin zuwan jikanta takeba hakama daddy Husnah tayi murmushi tace nidai banason cikina yakai na Anty Aisha wallahi har tausayi takebani Hakeem yace ainaki sai yafinata saboda ke komai kikagani zakici acici kawai please baby kihaifo min yan biyar mana husnah tace ninafison na haifo guda Dari dai Hakeem yafashe da dariya yace kefa in anbarki wai bakar magana kika fada minko tayi dariya tace sosai kuwa ****** Satin su husnah biyu da dawowa gida Suna zaune itada meenat afalon mummy Dan yanzu komai tare sukeyi Mummy tafito daga kitchen dinta tamiko wa husnah kwano ga dashishin naki Husnah tayi murmushi tace yauwa mummyna Allah yakara miki lafiya Mummy tayi murmushi tace amin 'yata kema Allah yasaukeki lafiya Husnah tayi shiru Meenat tayi murmushi tace wallahi Granny ta ce amin aranta Husnah ta galla wa meenat harara Tana murmushi Mummy tace a din ta amsa din Mummy ta haura sama tace kigama ci kisha maganinki Meenat tafashe da dariya tace anzo gun wallahi shan magani Husnah tace wallahi maganin ba dadi Dariya kike minko zan rama ai zakiyi auran kema Nan danan fuskar meenat yacanja tace Dan Allah anty na kidai na min maganar aure Dan nasan Wanda nakeso bazan taba samunshi ba Husnah cikin tashin hankali tace nayi nayi kifada min Wanda kikeso kinki Natambayeki ko uncle bash din kikeso kince Allah yasauwake Ke kincireshi a ranki baya ranki a yanzu Towa kikeso kifada min Dan Allah Meenat tadaga kai ta kalli husnah fuskarta cike da hawaye Next page Your comment is needed fans Love you all πŸ“πŸ“πŸ“πŸ“πŸ“πŸ“–πŸ“–πŸ“–πŸ“– [05/05, 10:19 PM] UMMU AFAN 🌹: πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ—πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ—πŸŽ— πŸŽ— BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Story & written By The special writer UMMU AFAN πŸ–ŠπŸ–ŠπŸ–ŠπŸ–ŠπŸ–ŠπŸ–ŠπŸ“š 🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹 🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹 🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹 πŸŽ—I DEDICATE THIS PAGE TO MY LOVELY HUSBAND MR SULAIMAN ALLAH YABAR KAUNA TSAKANIN MU YA YARAMANA LOVELY KID'S DINMU❀❀❀❀❀❀❀😘😘😘😘😘😘 much love to you πŸŽ—AKWAI LOKACI πŸŽ— πŸŽ—PAGE 151 to 152πŸŽ— MEENAT tayi murmushi tace bazan iyafada mikiba Dan nasan kona fada miki bashida amfani bazan taba samunshiba Takarasa maganar tana kuka Husnah tace haba meenat yanzu akwai abinda zai dameki kice bazaki fada minba saboda me Meenat tace zanfada idan har naci nasarar cireshi daga cikin ratuwata Husnah tayi murmushi tace kenan sonda kika nunawa uncle bash basone bane Meenat

Chapter 6 of 9