Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
3 / 9
girman kawai na fada a zuciaya Karfe goma daman kowa ke tafia dakinsa ya kwanta.tare muka miqe da ya abdullah saboda kullun haka muke yi sai mubar yaya da anty su gane. Wuf!naji ya cafkoni yana fadin wa na kama? Yauwa Allah yaya.ya abdullahi ya fada yana ta murna nace wlh dazun... Yace e mana dazun kika ruga ko? Zanyi magana anty ta qaraso.don Allah faruk kayi hakuri ka kyaleta don tana yarki ko? Toh kin yarda zakiyi mani azumin rantsuwar dana yi,,? Tayi saurin cewa eh ya karkada kai cikn dariyar nan tasa wadda na fassara ta da dariyar qeta..yace sorry wani baya yiwa wani kaffara,, nace wlh anty dazun ya bani eh dazun na baki amman dana baki sai kika Zubar, toh ba haka naso ba,ko zan kyale ki sai kin daina kyamar sa,in ba haka ba na dinga Zuba miki shi kenan har...na bude baki zanyi magana kenan naji TUF a fuska,ya tofa mani tare da sakina nayi saurin tofar da shi tare da rugawa kitchn don in wanke fuska ta....kin gani ko? Toh wlh sai nayi maganin ta inaji anty ta bishi tana bashi hakuri,amma ya qiya wai na raina mashi wayo ne kawai ta kyale ni yayi maganina,,shi kuwa abdullah sai murna yake yana fadin..maganin mai kyankyami kenan..ko a haka zakiyi aikin asibitn?ai qara yaya ya hora ki tun a gida barta kawai naji yace Na hau gado raina a bace,sai naga anty ta shigo tare da miqo mani waya,yi sauri ki yi magana muktar ne.ina amsa tayi waje,na kanga a kunnena ina fadin hello.muryata ta dishe sabda bacin ran ya faruk shima ya amsa hello my dear ya dai? Lafia lau,na fada ya kake? Da sauqi na danyi murmushi,me ke damunka? Ke!!! Sai naji wani abu yarr,kwatan kwacin wanda naji dazun,saboda yanayin yadda ya fada maganar duk na rikece meena sonki na neman haukata ni na lumshe idanu a hankali naji wani dadi na ratsa zuciata nace ,karka damu,i'm urs 4ever insha Allah nagode my love.kin kwanta ne? Nace yanzu haka ma akwance nake yargayu ya fada tare da yin dariya miye na gayu a ciki,don na kwanta yanzu? Hankalinki a kwance yake shiyasa ni ko kin ganni nan fita ma zanyi fita? Na bukata eh wlh,wani frnd dina zan kai wa saqo sai... Cikin daren nan haka?goma fa ta wuce kodai wurin yarinyar ka zaka? Walh bani da ita,ke kadai ce meena believe me kai yaya kada ka shafa mani mai a baki ko dai...? Kin san Allah? Kada ka rantse naji ance yar wajen baba auta kuma kake so shirun dana ji yayi ya tabbatar mani da lallai ya shiga rudani,saboda wata qila baiyi tunanin nasan maganar ba hello r u on d line? Yes meena me kike son na fada maki ne yanzu nace gaskia o.k ki jirani gobe wajen karfe daya zuwa 2 na rana kai da wasa nake maka,ni wlh ban damu ba,saboda nasan ni kake so,tun yaushe nasan maganar kake tunani?ko changin fuska na taba yi maka? Duk da haka tunda kince na fada maki gaskiya ke dai ki jirani goben. Nifa nace...kinyi fushi ne?..a'a amm..ai ni ina son zuwa ko don naga gimbiyata idan ba fushi kikayi ba da gaske,,to zan ga hakan ta special cook of delicious, o.k? Nayi dariya nace ba matsala,daga haka muka bankwana na kashe wayar Nasan yanzu anty ta kwanta don haka na bar wayar ta kwana wurina wayar ya muktar ta kore mani haushin ya faruk,barci nake kasariqa kamar a mafarki na dinga jin wakoki,..kidi yaqi qarewa ashe waya ce ke ringin ina ruwan ba saban ba.da kyar na tashi na kalli agogo karfe 3 da kwata na dare na dauko wayar sai naga an rubuta DARLING nayi kuri da ido,nasan wannan sunan sai yaya,toh ko anty yau dakinta ta kwana ne shiyasa yake nemanta awaya? Toh ni na dauka? Tunda ban san abinda zan fada mata ba na kura mata ido tana ta ringin har ta katse,sai ya qara bugowa,kai yaya akwai naci gaskiya tsoro nake ji bana iya fita da sai na daure na kai mata.ko ko in dauka sai in fada mashi cewa tana hannuna? Alabarshi idan shi yana iyawa sai yaje dakin anty ya kirawota,to me ma zata yi masa cikin dare? Kai yaya akwai fitina,eightn missed calls,an rubuta nayi saurin dauka hello yaya ba anty bace,meena ce wayar hannuna ta kwana na sani dama na tadaki ne don in gargade ki cewa,kiyi ma kanki kiyamulaili ki daina kyamata idan har kina son zaman lafia.ko kina tuna yanda mama ke mani ne? Kema zaki dauko?.to ki tuna ita mahaifiyata ce,dole nayi hakurin,amma ke babu dalili Ko danaji yayi shiru sai nai qasa da murya daman gata, ta mai bacci na ce..to yaya,amma kuma dazu ai ban fa yi kyamarka ba, waya fada miki haka a ke rashin kyama? Gabana ya fadi na rude a lokcn, Sai nace kayi hakuri dare yayi lokaci ya wuce, idanunki ne suka yi maki gizo saboda ko minti biyar bamu yi ba kamar zanyi kuka na fara roqonsa,don Allah yaya kayi hakuri kaga fa banyi kyamarka ba,na biyun ma don ka tofa mini,wlh da cewa kayi in tsotse bazan zubar ba toh ai kinji na fison ki saba ki daina kyamata. haba yaya, haba meena, ya kwaikwayi maganata,.kin san gabanni rasuwar abba akwai ranar da yace mani na riqqe ku amana.kada mu kyamaci junan mu bana kyamar ka yaya qarya ne,idan kuma kina gardama toh ki bari idan na qara tofa maki, ba zaki yamutse fuskar ki ba,wannan ne zai sa in yarda kuma in kyale ki, Allah idan ban yamutse fuska ba, zaka kyale ni kwarai kuwa yauwa yaya na gode,gobe ma na yarda ka tofa ni kuma wlh ba zan canja fuska ba, shi kenan? Allah ya kaimu ya fada nace amin nagode kike wani saurin godiya kin manta da minti gomanki na zaro ido yaya ban fa zubar da wannan ba amman kin gaza cika mintuna na shiga (3) uku! yayi dariyar qetar nan tasa yace tara ma shigar ta zakiyi,saboda sai da nace miki ba zaki iya ba ,ke kafaffa kikace kin ji kin gani tunani na a kasa zaka zuba ina zaune, ban san a hannu zaka bani ba,.na fada kamar mai shirin yin kuka dariya kawai yayi,yace kina bani mamaki duk kin wani rude akan abinda bai taka kara ya karya ba,ni kuwa duk abinda kika sani ya fito daga jikinki meena ba na kyamarsa, zan ma iya sha muddin bai sabawa addininmu ba (Addinin musulunci. to ai yaya......... ke dai kika sani,yanzu ke nake jira ki bani lokaci sai nayi shawara! kaga har an kira salla, ni kike fadawa sai kinyi shawara? Dole ne saboda in samu lkcn dazan iya daure wa har na cika lokc na,ayi mani wannan alfarmar don girman Allah yaya zuwa yaushe? Zan sanar da kai idan lokc yayi,pls a taimaka.na qara fada kamar zanyi kuka o.k, ba matsala,je kiyi sallah,ya kashe,na kalli wayar nace kaya da yari kome anty zata ce idan ta duba taga wannan waya da mukayi kusan awarmu 2? Koda yake ita anty ma ai suna wayar ta tara.uhmm na miqe don bada farali Na dan yi tsam da rai!! Ina tunanin irin girkin da ya kamata nayi wa ya muktar,wanda zai qayatar da shi dariya na danyi ,ya kamata har yangidan yau nayi suprisn dinsu,ba ya muktar kadai ba agogog da manne bangon dakina na tsurawa ido ina nazarin lkc.karfe 8 saura wasu yan mintina yau lahadi na tabbatar da cewa ko za'ayi saurin tashi toh zuwa sha daya ne saboda mafi aksari ranar wkends ba'a fiye tashi da wuri ba.don haka babu maganar kalaci sai dai abincin rana abba kuwa ruwan tea aka hada masa da yanciye ciyensa na yara na miqe da saurin lkc da na tuno nauoin abinci da aka koya mana skul maganar sa na tuno inda yake cewa rayuwata ina son dankalin turawa shine best food dina..nayi da riya dana tuno ra'ayin su daya da ya faruk shima yana son dankali don baya gundurarsa ina zuwa kitchn na tarar abba na shan tea grace kuma na fere masa dankali zata soya ita kuma mary na tsaye tana ta zuba toh uwar surutu kin fara ko? Oh anty gud mrng.duk suka ce lkc daya.abba ya juyo cike da murnar ganin yace morng anty nace mrng abba ya dai..ya dan yamutsa fuska yace not ba na dan kalleshi cike da mamaki yadda yaron ke actn kamar ubansa.lallai dgaskiyr hausawa da suke cewa gado girman da..shima haka zaka ga yaya yana magana wani lkcn yana yamutsa fuska anty yau bakya bacci ne?merry ta fada tana kallona nace a'a muktar zai zo nan yes grace ta fada tana murna don sun san yau akwai kyautar kudi na kalli merry qaro dankalin nan da dan yawa grace ta fere sannan ki dora mani zobo bisa wuta *(tabdi gaskiya ban iya rubuta maku abincin da tayi don suna da yawa sun kai page 4 har da wani wai biscuit din manshanu)* a hankali cikn natsuwa da kayatarwa muka jera komai bisa dinning table.lkcn karfe shabiyu da rabi na jiyo motsin anty a daki alamar ta tashi.sannan na jiyo qarar shower alamar ana wanka a toilet.hakan ya tabbatar mani da yaya ne zan tafi daki don yin wanka kenan ya abdullah ya shigo wai me ake dahuwa ne agidan ya gwauraye da qamshi haka.tun a compound nake jin wannan buagaggen qamshin yana ratsa zuciata dariya kawai nayi nace mrng...tare shigewa ta cki ina jin uwar labari merry nayi masa bayani eh lallai kema yarinya kince somthn Sanyenake cikin hadaddun wasu riga da skirt yan kanti,irin na indiyawa jajaye masu gajeren hannu,rigar kuma qarama amma ta rufe cibina sai kuma shi skirt din dake da fadi na gyara gashina ya zubo gefe ta hanyar tsifar da nayi kadan,daga gaba.yanayin kwalliyar da ke jikn rigar ya sa na sanya sarqa yar qarama mai fadi wadda ta kwanta bisa wuyana sosai wasu dogayen takalma na saka mas tsini kalar jinin kare wadanda anty ta sawo mani last yr da taje umra na juya na qara juyawa,lallai zan ba ya muktar mamaki....wai sai an gama ja mana aji za'a fito a bamu abincn ko kuwa? Muryar anty naji daha falo da sauri na fice ina dariya,shaf na manta da mayafin kayan ban rufa ba saboda sauri iye iye lallai yau meena akwai abinda ke faranta ran nan naki inji anty ta fada ya abdullah ya ballo mani harara wai don ana cewa tana kama da karishma kapoor shine yau har da yin shigarta mts,yayi tsaki kilbibu na zauna bisa kujerar dake kallonsu na kalli gefena, ya faruk ne zaune ya quran ido,nayi saurin gaidashi,don nasan kila shima dalilin tsareni da idon da yayi kenan maimakon ya amsa sai naga ya kalli anty yace serve me pls am hungry, na dan danna mata wani harara, maimakon ya ce in zuba masa sai cewa yayi wani "serve me pls" mtsew!!! Kawai sai anty ta ce, ina nasan ta kan wannan abncn faruk? Meena a taimaka a zuba mana na yunkura kenan, ya abdullahi yace ko sai munjira muktar.... Kan uban can..yaya ya surmiya wani uban zagi duk muka kalle shi hankali tashe ni zaki mayar dan iska? Ya banko mani wannan maganar?ke yanzu har kinyi girma kina ganin kin cika mace zaki kawo mani raini? Idona yayi narai narai zanyi kuka,ya buga tsaki,shine kika bazo gashi da wannan uwar kwalliyar don saurayi ko?kaga yar iska hankalina ya tashi na rushe da wani irin kuka ke tashi ki canzo kaya tare da sako hijab ko kuma nayi ta kwallo.... Da gudu nabar wajen ban ma tsaya ida sauraren abinda zai fada ba Na fada bisa gado ranar farko da na taba yin kukan maraici hankalin kowa ya tashi a gidan,na fi minti talatin sannan naji motsin an shigo dakin,,ko ban dago kaina ba ina kyautata zaton anty ce,sai na qara rushewa da kuka a hankali ta dago ni ba tare da tace komai ba,na qara runtse idona tare da kwararo wasu kwallan daga ji kasan itama ckn bacin ran take,a hankali ganin ba nida niyyar daina kukan ta ringa shafa mani baya alamar lallashi...kwallanta suka zubo mani,hakan ya tabbatar mani da zargi na wato itama kukan take yi haba kamar zuga ni take yi na qara sakin wani kukan ,dagoni tayi, da sauri na bude ido na wa zan gani?ya faruk ne riqe dani yana zubda kwalla nayi zumbur na miqe zan bar dakin,ya damkoni zan kwalla qara ya toshe mani baki haba meena?toh yi hakuri bazan qara ba ya danyi shiru..kina bani mamaki,kin sanni da fada to tunda baki so ba sai ki kiyaye ba ina son nayi magana ya toshe mani baki kiyi hakuri kinji bazan qara ba.amman ina roqonki da ki rage wannan rashin kunyar,meye amfanin barin gashin a waje don saurayi ya gani..ke bakya son yayi dokin ki idan kinje gidansa?idan kuma kina nuna tsiraicinki tun a waje ina kike ga saura? Yayi ta bani baki yana lallashina..har na hakura tare da nuna masa hakan da ido yace toh da sharadin bazaki qara nuna damuwa ba.don Allah kada hakan ya dami zuciarki meena na daga kaina alamar na yarda yayi ajiyar zucia tare da sauke hannunsa a hankli na tura a dauko muktar yanzun nan yayi mani waya sun iso airport uhm kawai nace kada ki sauya kayanki,amma make sure kin dora hijab saman kayan koda qarami ne pls nace toh kawai ina sakawa nayi hanyar waje ya riqo ni,nayi saurin juyowa wannan abun fa ya fara damuna wai me ke damun yaya ne? In topa miki miyau a puska? Ya nuna bakinsa nayi saurin tsuke fuska sai naga shima ya daure tasa bana son wannan abun ka kyale ni kafin ya qara Magma nayi falo abuna Na fito fuskata wayam kamar bani na gama rigar kuka ba,shima naga ya biyo ni yana dariya eh lallai mun yarda da mgnrka da kace kai kadai zaka iya shawo kanta.anty ta fada cike da murna ya abdullahi kuwa dariya ya hau yi ina cikn zuba abincn ya muktar yayi sallama,wani kallo naga yaya yayi min,ban san ko name ye ba abncna ya yiwa kowa dadi,wani santi da ya faruk yayi sai da kowa yayi dariya..saboda ko loma shidda baiyi ba ya fara bada tarihin karas(carrot) yana cewa kun san shi ainahin karas aslnsa fari ne da kore,toh sai malamn kimiyya sukayi masa aure ya koma jah duk aka bushe da dariya,ana fadin kwarai kuwa haka ne zuwa can kuma yace gaskia zanzo na rage shan drinks,wannan haduwa haka har yafi na company. gaskia kam ya muktar ya fada yana dariya ana gamawa ya kalli anty,kwashe mani sauran cake din nan da bisciut ki sami inda kika zuba mini,saboda na tafi dashi office abba yai karaf yace daddy nima ina so yace to bar masa kwara 2 biyu na bukata? Ko kallona baiyi ba yace idan kin raina kiyi masa wani,nima kinga sai in qara don wannan din ba isata zaiyi ba ya dan juyo kaina,bama zan qara sawo masa biscuit ba daga yau! aifa an bani, anty ta fada tana dariya.shifa faruk bai iya cin kwan makauniya ba,idan abu yayi masa dadi shi kenan.ko yanzu na tabbatar da taki ce ta sameki,kamar yanda zan huta ya kalleta cikin yar dariyar nan tasa yace hutunki kam yazo jamila, yayi daki abinsa......... a Hada Hausa Book stories GIDA BAI KOSHI BA ¤¤5¤¤ Nidai nayi wa ya muktar signal da mu koma waje don zamufi sakewa muna fitowa ya abullah ma ya fito ya shiga motarsa yabar gidan,,nasan iyakarsa zone broosh gidn su salma muna zama ya kalleni,,u relly suprsd me,believe me ban taba cin abinci da na ji dadinsa ba irin naki meena..ina son cake din nan da biscuit,yaya ya rigani wlh kunya ce ta hanani cewa ya bar mani.nayi niyyar sai mun gama nace ki kwaso mani in tafi da shi,toh ya riga ni dole na hakura laifinka ne ai ba sai ka fadi mani ba alabarshi su.... Naso kamanta hakan, amman na kasa, saboda ganin abba ma da kyal ya bashi kwara 2 toh ina gani?..kin san kuma halinsa ba wuya ya cabo wa mutun maganar da zata qona masa rai kwarai kuwa halinsa ne,..ba matsala nxt tym idan ka dawo zanyi maka da yawa..shikenan kafin in fara magna,ina son yi maki wasu yan tambayoyi.ina aka ajiye maganar contrler nayi dan jim nace uhmm tundai daga lkcn da aka ce ya dakata bai qara dawowa ba har yau kema kina kewarsa? Wace irin tambaya ce wannan yaya? Da ina son cntrlr da har yanzu bamu kai haka ba..GIDA BAI KOSHI BA BA AN BAWA NA DAWA BA yaji dadi kwarai, Ina kallon wani naija film. ina kuma shan tea,hankalina kaf yana ga film din nan dokar da mahaifin yarnyr ya kafa masa ita da sauraynta wanda ya taho tun daga canada sam ya hansu kusanci juna,sai dai nesa nesa nayi kasaqe lkcn da ya fara balbala fada lkcn daya kamasu suna kissin, nayi rewindn har sau 2 yaci gaba da fadan cewa,bazan yarda da wannan sakarcin ba,tunda ba aure kuka yi ba hankali na ya tashi,na shiga rudani,lallai yaya ni ya mayar er iska, miyau dinsa da ya zuba min a hannu, ai shima fasararsa daya da wannan, tun har ya watsa mun a fuska, nufin sa in sha kenan!!! na shiga 3 wani irin birkitacen yanayi na tashin hankli,ko ya fara shaye shaye ne? Tambayar dana dinga nanatawa a zuciata kenan,idan ba mashayi ba wanda ya rasa hanklnsa da natsuwarsa yaushe hakan zata faru a tsakaninmu innalillahi wainna ilaihi rajiun, agaskia abubuwansa gareni sun canza matuka.na fada a hankali tare da dafe kaina kamar ina fama da ciwonsa kwalla suka zub mani,dole in samu ya abdullah don fada mashi wannan gaggarumar matsala Aikinsa kenan idan yana mani fada yace na maidashi daniska,ashe ni ya mayar ban sani ba..amma bari in samu abdulla zan fara tuntubarsa da maganar tare da kwatanta masa ni abin da nake zargi muji me zaice ke lafia kika qura wa wuri daya ido kina zubda kwalla? Duk da tambayar tata tazo mani kwatsam a bazata.kma hnklna ya tashi,krijina ya buga sai dai hakan bai hanani tattaro natsuwata ba da ke neman tarwatsewa na fada mata cewa ina tausayawa yaron da yarinyar dake ckn film din ne toh Allah ya sauwake maki ta fada tare wucewa ckn dakinta ya abdulla ya shigo ckn uniform din NYSC. Zai tafi aiki albishirinki nace goro.ckn doki da murna sati mai zuwa laraba result dinku zai fito na daka tsalle ina murna daga daki anty ta fito tana tambayr lafia? Ke kada kaset din nan fa ya haukat.... Anty bashi bane ba yanzu ya abdullah yake min albishr da nxt wk result dinmu zai fito oh congrats.ta koma cki abinta shi kuma yaya yayi breakfast ya tafi..anty ta leqo nafa manta faruk yace kiyi masa faten dankali shi zaici da rana da drinks mai dadi nace toh tare da miqewa na nufi kitchn mislain karfe 2 ya dawo lunch ina daki naji anty na kwalan kira na fito da sauri,ta dago mani kwalin,.. sabuwar waya aka sawo maki amma nagode,na fada ina mai qarasawa inda take,ckn yar dariyar murna,na duba da kyau duk da ban bude kwalin ba wayar tana da kyau ta burgeni bude mu gani inji anty na kuwa bude,wai Allah dadi ya cika ni, daman ina son wayata ta zama unique,kuma kalarta pink sabda shine my best color Shuuu i752 ne sunanta,yar madaidaiciya na kalleshi cke da murna nace nagode yaya,Allah ya qara bude sai da yayi murmush sannan yace amin.motarki ma na nan tafe nan da kwana shidda in Allah ya yarda dadi ya qara firgita ni nace godia nake yaya na sanya maki layn mtn,zain da glo sabda triple sim ce.kudi kuma ba yawa 5000k idan kika cinye da wuri toh ki nemi tsohuwar ta siya maki ya nuna anty da yatsa mukayi dariya gaba daya tare da qara godia na wuce ciki ya muktar na fara kira da wayar aiko munsha firar mu har sai da aka kira la'asar sannan a falo ina ta yan latse latse na don gano sirrin wayar,babu inda bana shiga anty da ya abdulla sai tsiya suke mani wai ba sabun ba..iyakata da su murmushi kawai ban da dade kwanciya daki ba,naji qara alamun text mssg ya shigo lamba na gani ba suna toh waye? Ga abinda ak rubuto "though a moments glimpse fresh ur image clips,ur zeal lyk ur beauty shines,ut success immense exuberant concern n scaring qualits undiminshed by yearing gud nyt n hav a speedy rcvry,its me faruk, save my number na karanta, na qara karntwa,amma na kasa fahimtar inda wannan saqo nasa ya nufa i was con fused akan me yake nufi Na kasa yanke huknc akan mssg ina haka wani ya qara shigowa,nayi saurin bude wa ko na sami amsar farko.abin haushi sai naga yace bako godiya ko? Tambaya ce wannan ko raini?ko da yake kada nayi saurin daukar abun da zafi,it seems kamar ban gane turancin nasa ba ,ya danyi mani tsauri...sai kawai nai masa reply kamar haka "sorry, and long silnce doesnt mean u r 4gtn,d prob is d inablty 2 figure out d best wrds 2 qualify u..i'm really glad tnk u n nyc nyt too na tura masa,,ban bata lkc ba nayi servn number sa bacci mai dadi ya fara yin gaba dani a hankli wayata ta fara rera waqar yori yori alamr kra ne ya shgo haka akeyi na tmbyi kaina,toh lallai ko akwai matsala.saboda ban hada baccina da komai ba,dole ne na ringa kashe wayata na dauka da sauri nace hello kin fara bacci ne? Uhm kawai nace meena na kasa yin nawa,,yadda ya fadi mgnar,sai tausayn sa ya kamani,nace me yasa? dagajin yadda yake maganaar kasn yana ckin bacin rai meena ayau nayi kukan maraici hankali na ya tashi,sai naji alamar yana zubar da kwalla na tabbata da abba nada rai babu wanda zanyi wa kuka matsala ta dami zuciata na rasa wanda zan fada wa na sami sauqi meena,,ya fada a hankali.ina tunanin rayuwata tazo qarshe wai me ya faru? Na fada hankali na tashe...kina iya fitowa falo?.yaushe? Na bukata..yace yanzu gaskiya bazan iya ba tsoro nake ji ba gani ba,me zai kamaki meena?.ya fada kamr mai shirin rushewa da kuka bazan iya ba toh ni inzo dakin ki? Na zaro ido ckn mamaki,tamkar yana a gabana,,a'a wlh..na kalli agogo karfe daya da rabi fa...ya qara qasa da murya toh shine me don nazo dakinki yanzu munyi magana? Kai yaya,bafa zan yarda ba, kayi hakurin gobe... Mutuwa zanyi matuqar na kwana da wannan maganar a zuciata nadan yi shiru cike da alajabi sanna na ce kana iya fadi mani yanzu bani da enuf crdt a wayata kashe na bugo mtseew yaja wani dogon tsaki,tare da kashe wayar..nayi ta bugawa amma yaqi dauka daga qarshe ma naji ya kashe wayar baki daya Na kalli wayar raina bace,shin ni kadai yaya ke yiwa wannan abun ko kuwa?ya zama dole na sami ya abdullah muyi wannan zancen da shi ko yana la'akari da canjin da ya faruk yayi kuwa suddenly? I'm his ynger sis,d same mum n dad,y is he treatnd me lyk a new gal frnd? Gaskya na gaji,ya abdullah zan sanar,kuma naji cewa shin haka yake yi masa shima,ko kuwa ni ya raina idan har ya tabbatar mani da cewa,lallai ni kadai yake yiwa haka to zan tattara kayana ba tare da kowa ya sani ba,na gudu zuwa garhi,saboda gaba ban san me zai kasance ba da wannan tunane tunanen in koma can in saki can,bacci yayi awon gaba dani Karfe 4 na yamma ya abdullah ya dawo kamar kullum daman zaune nake ina jiran dawowarsa,anan harabar gidan bisa rest chair ya karaso yana fadin,ni kike jira? Toh gani miye labari? Haushi ya kamani,nace na lura baka dauki maganata serious ba,da safe lkcn danayi maka waya kaqi barina ko maganar na qarasa,amma ka kashe wayar yayi murmushi,me kike son nace maki?kin san cewa ina wurin aiki,sannan kin kasa zuwa strait 2 d point,kina ta yan kame kame,ni kuma ga ni bana iya fahimtar ki,ta hakan yasa na kashe don nasan zamu hadu yanzu,kamar yadda na baki lokcn wai me ya hadaki da yayan? Saboda ni kaina na kasa gane abinda ke damunsa yan kwanakin nan shekaran jiya dakina ya kwana, wai baya jin dadin jikinsa,sannan gidan ya damesa, baya sonsa naje wurin anty jamila ina tambayarta ko sunyi wata yar hatsaniya ne tace a'a ,kuma ta yadda da ya kwana toh jiya kuma da magrib ya sameni yana ta kuka,wai yayi rashin abba,sannan lallai yau ya tabbata maraya,ke ni ma har ya sani kukan mun jima muna kuka,daga karshe ya shaida mani cewa,ya samu matar da yake so ya aura,amma baban kano da baban garhi sunce matar bata yi masu ba,shi kuma yace ita yake so.to kinji matsalar dake damunsa a tunani wacece yarinyar?na tambayeshi wlh bai sanar dani ko wacece ba na kwashe yadda muka yi dashi jiya da daddare na fada masa, toh ai kinji meena ya fada tare da tsuke fuska,duk duniyar nan yaya baya da wadanda ya fi kusa dasu daga ni sai ke,kin san ko da can bai yarda anty ta shigo maganar sa ba,wanda ta shafi yanuwansa da danginsa ba gaskiya laifinkine,saboda ai atleast sai ki fito falon kamar yadda ya bukata,shi yana ganin mu kadai zai fada mawa ya samu sauki Da bai son mu bashi shawara da bai tuntube mu ba da maganar..maganar miyau kuma ai kema kin san wasa ne ya ke,ya dauke ki da wata manufa yaji me? Bani son irin wannan shirmen tunanin hauka kike zaki ringa zargin dan... Nifa ban zargeshi ba idan baki zargeshi ba mi ya kawo wannan maganar mts ya buga tsaki..lallai ke yarinya ce,ni wlh nayi tunanin kina da hankali, ashe da sauranki ya miqe tsaye ni zanje nayi wanka shiru nayi ba tare da nace komai ba ina nan zaune har yayan ya dawo,nayi saurin miqewa na taroshi,tun kafin ya fito daga mota na bude masa kofa tare da fadin sannu da zuwa ko kallo na baiyi ba,bare na sa ran amsawa na miqa hannuna da sauri kawo jakar na shigar maka da ita nagode kawai ya fada,tare yin gaba abinsa don Allah yaya kayi hakuri,wlh... Wani kallo ya jegeni da shi,maganar ta tsaya don kanta,amma duk da haka ina biye da shi a baya a bakn kofa mukayi kicibis da anty wai zata je gidan yayarta ta qara ganota sabda an sallmota daga asibt toh kawai yace muka yi ciki maimakon ya zauna falo yadda ya saba sai kawai ya wuce dakinsa,na kuwa bishi saboda hnklina ya gama tashi da ramar da naga yayi tsakanin jiya da yau kawai Gashi kuma sai ya koma mani kamar abban mu sak.ko kallona baiyi ba,yayi kwanciyar sa bisa gado,,na tsugunna bakin qofa na jingina da bango don Allah yaya kai hakr ki tashi ki bar min daki tun kafin ranki ya baci,ko don kinga cewa ina tariraiyarki kwana 2 shine yasa kike neman ki kawo mani raini ya dan tsirtar da miyau,wlh kinyi kadan.shawara ce na nema kika gwasaleni,toh insha Allah bazan kara kwatanta hakan ba,saboda bake kadai ce yaruwata ba,ko abdullahi na tsaya kansa alhmdla ya isan sharen hawaye,don haka ki fice man daga daki zafin maganar sa ya sanya na rushe kuka tare da cifa kaina a cinya baiyiwa kizo har dakina kina yi man kukan babu gaira,ban zage ki ba,ban kuma dukeki ba,sabda haka kukanki zai iya janyo miki hakan ya faru,gara ma ki rufawa kanki asiri kawai ki fice man daga daki don Allah kayi hakuri ni abinda yasa naki fitowa tsor.. Nace zanzo dakinki ba kika hana? Ko cinye ki zanyi,kuma kina maganar falo ke kadai nace ki fito falon ki zauna kawai ku mata don dai Allah yayo ku da karamar kwakwalwa mts yaja tsaki ki tashi meena ki fitar mani daga daki na qara fashewa da kuka don Allah.. Ke!!!. Ya daka mani tsawa,ki daina hadani da abinda yafi qarfina,,ina son kadaicewa in samu hutu kawai ki fita raina ya gama baci,wannan

Chapter 3 of 9