manna mata hauka.
toilet ta shiga tayi brush ta wanke fuskar ta, tazari hijab dogo tana cewa fauxy zoki rakani dakin ammi!wlh bazaniba kilama wani darasin za'a koya miki, ba inda zaki......
Tasan bazata ba tunda tace wllh, hakan yasa tafita aiko tana fita tahadu da auta, ah Aunty mu kintashi? smiling kawai tayi tace muje kirakani, ina?damin ammi, jerawa sukai har cikin dakin, cike dakin yake da mata.
Allah yasa taja hijab din ba'a ganin fuskarta, kara sinne kai tayi, ammi ce tace kuraso mana, takowa sukai suka zauna kan carpet.
nan ta gaidasu cikin ladabi, cikeda fara'a suke amsawa nan aka fara gabatar mata dasu, ana fada mata alakarsu dasu sa'ood din, wata abokiyar wasan shi ce tace, kai gsky baze yuwuba jiya vamuje dinner ba vamu ga fuskar kiba
"murmushi take cikin hijab, ammi ce tace kinga karki takurawa yata wlh, nanfa duka dakin aka fara anason ganin fuskarta, haka sukasa ta bude fuskar sewani kasa take da Kai, wani karamin yaro ne wanda baze wuce 5yrs ba yace, laaa mom itace aunty dady sa'ood,dayake haka yaran familyn suke ce mishi, duk dry akai jin hausar Shi bata wani fita."
mmn shi ce tace, yes she's d one tayi kyau ko?Eh mon, duk dry ake adakin har sabha seda ta murmusa.tuni dangi sukaita tafiya especially wanda bakusa sukeba, sunata yaba kunyar sabha.
Bayan ammi tadawo daga raka wa'inda suka tafi tace kuje ku shirya by 4pm za'a fara walima, daki suka koma suna cewa wlh walimar zatayi dd don ankira manyan mlmai mata.
wanka sukayi sukai salla suka ci abinci, nanfa suka dasa fira, har wajen 3:30 sannan suka sake yin wanka, lifaya sabha tasa wadda ammi ce ta takawo mata ita me shegen kyau, wankan turare sukai mata, aunty ce takirata wai ta manta da ita ko??cewa tai kai Aunty taya zan mantaki.
Dry tayi tace aunty sabha haryanzu shagwabar na nan ko?kinsan yanzu kin girma nanda 9months zaki koma mom, bubbuga kafafu tafayi tana cewa ita wlh, bazata haihu ba sekace mara kunya kawai aganta da baby.
Dryr yarintar sabha aunty keyi tace, ah kice angon naki zekara aure soon kenan, aure kuma aunty batasan tafda ba, eh Aure kuwa wlh indai baki haifa mishi babies ba wata ze auro ta haifa mai.
Tafada cikeda tsokana aikuwa tuni tafara wai itadai wlh a'a, meye a'a kishiyar tafada cikin sangarta, aiko tuni su Hafsat suka saka dry, cewa tai um se anjima driving nake kina sani surutu
Driving aunty ina zaki, gidanku zanzo walima kai waidama aunty jiya kika tafi?ah lallai yarinyar nan bama ki nemeni ba kenan, dry tayi tace wlh ni inace kina wani dakin shiyasa um Allah ya shirya ki, sukai sallama.
*Walima*
Anyi wa'azi me ratsa jiki me matukar muhimmanci wanda yasa jikin angon da amaryar duk yayi sanyi, duk tsoron Allah ya shigesu(hhh kananan yan is..kawai) sosai wa'azin yai tasiri akansu.
Especially sabha da dama su ummi sun mata se abun yaimata yawa, tuni tanatsu agun wa'azi ya ratsata.
Shiko gogan ko kadan fuskar sa bata nuna ba amma, tabbas wa'azin yashi geshi da kyau sosai.
Sewajen 6pm aka tashi inda a karshe aka kira amarya tayi karatu, cikin siririyar muryarta me matukar dadi tafra karatun cikin suratul *NISA'I* sosai yaji wani irin kasala sanda take karatun har wani bacci² yakeji don dadin muryarta.
Haka aka tashi walima kowa yana son barka inda, wa'inda suke cikin abuja suka kama hanyar gida, haka ma su Nana da fauxiya suka shirya tafiya.
"Ai tuni sabha tafara kuka don Allah karsu tafi, Allah sarki segasu Layla ana kuka sun kankameta itada husna, se kuka suke abin tausayi, inkagansu, haka suka shiga mota ammi ta kama gannunta suka koma ciki, tanata ajiyar zuciya don tasha kuka ba karya."
Lokacin kusan 9pm tayi tare tayi haka ammi tasata, tayi wani wankan da ruwan turare, tasake shiryawa cikin wata atamfa me shegen kyau.
Haka ta zaunarda ita, tafara mata wata nasihar kmar ita ta haifeta, haja take mata fada, dama tuni ammi tasa an kara gyra part din sa'ood don tace anan zasu zauna taga yazaman ze kasance, dontasan halin dan nata.
Wani abu tabata me shegen dadi kamr zuma amma ba zuma bace, su Sabha anji dadi tuni ta shanye tas nan ammi taita kara gyrata kafin da kanta, takma hannunta tayi part din sa'ood da ita.
Kan wani makeken gado ta direta tana kara yimata nasiha, aiko dama sabha akwai arhar kuka, tuni tarike hannun ammi wai wlh tsoro takeji, ita ammi ta turo mata auta ta tayata kwna, donta kwantar mata da hankali setace to bari inje inturo miki ita,
"Sakin hannun ammi tayi tana jin dadi, ammi ko aranta take cewa rufawa auta asiri."
Tana shiga daki taga sa'ood kwance akan gadonta, kaikuma lpy??sauke numfashi yayi yace ammi barka da gida, hararar wasa tamishi tace ina kaje tun dazu??wlh munje gidansu Abbas ne, inasu Khalil din to shima yanacan, Allah ya kyauta laha kai kace bakason su rakoka?? Dan sosa kai yayi, tace haba dma kayi kmada mara gsky.
Nan shima tasashi gaba da nasiha, Sa'ood kasani yarinyar nan ayanzu mune iyayenta mune komai nata, batada kowa a gidannan bayan mu, don haka nabaka amanarta wlh inka zalunceta kaida Allah sa'ood kasani iyayenta sun baka itane, badon basu sontaba, sedai itama ta gina tata rayuwar, tasamu yara wa'inda zasu zama gata gareku.
Sa'ood kasani yarinyar nan tanada hakki akanka kamar yanda kaima kanada hakki akanta, kamar yanda nafada mata kaima zanfada maka, kowannenku yana hakki akan dan uwanshi, tabbas koshi yarone yasan ammi mgn take mishi cikin dabara, takuma san yagane shiyasa tace tashi takafi, Allah yaima rayuwar aurenku Albarka.
Yakasa tashi, seda takara cewa tashi ka tafi kabarta ita daya, mikewa yayi duk jikinshi yayi sanyi da kalamanta wlh, haka yafita yanajin wani iri, harya karasa part dinshi hannunsa rikeda ledoji wanda Abbas ne yasi duk abinda ke ciki.
"Ya danna kanshi cikin dakin wani kamshi ya doki hancinsa, wanda ya saukar mai da wani shegen feeling wanda betaba jin irinsaba, yakasa karasawa se lumshe ido yake, ahaka yafara daga kafafunshi yanajin yanayinshi na kara canzawa.....
_zhr_
🥀🥀🥀🥀🥀
*✓DR SA'OOD*
🥀🥀🥀🥀🥀
written by
Zarahh AA
🅿️33&34
kuka tasakar mai tana bubbuga kafafu ganin yaki sauketa yasa ta bare baki sosai tna kuka, harcikin bathroom din ya kaita, cikin ruwan yasata don ma, ba sabulu a toilet din ruwan yafara diba da hannu yana watsa mata, gashi don mugunta yasa rusan da zafi radau, acewarsa akwai sanyi a garin, se kare kirjinta take da hannu, ganin ta tsugunna guri daya ta cure kijinta yasa Shi cewa, wai ke me kike boyewa ne?.
banza ta mishi harya gama wanketa tas, yakara daukota ya fita.
Wata irin masi fafiyyar kunyar shi ce tarufeta, har mmaki take wai yau itace, namiji yaima wanka?jin yana kokarin saka mata rigar hannunsa yasatace kaban insha ni.
Tana turo baki, stop pretending mah kingama jin dadi zakizo ki
"Ko kulashi batayi ba don ita yanzu kallon mugu take mishi, setaji yana cewa aikusan ma kwana kikayi tunda yanzu 1am tayi."
Kwalalo ido tayi tace nabani, shikenan zasunamin kallon yar iska, se hawaye dry yake Sosai harseda ta tsaya da kukan tafara kallon sa ashe yana dry haka, suwaye zasu miki kallon yar iska??
Su auta mana!cewa yayi to tashi muje kidafa min tea da lemun tsami kinjamin yau bazan iya bacci ba, mikewa tayi tana cewa itafa bata iya girki ba.
ko kulata beyiba har kitchen din suka shiga se abubuwa yake mata itako kunyarshi takeji wlh, gani take kmar ya gama da ita tunda ya mata wanka
"Haka suka shiga kitchen din, ahankali tace ina auta ashe yaji ta, seji tayi yana cewa ita auta zata tsaya jiranki bayan kinbi mijinki."
kuka tasakar mai, dai dai nan ammi tashigo kitchen din ganin sa'ood tsaye bayanta itakuma ta dora mishi ruwan tana yanka lemun tsamin still tana sakin kukan tabara.
Subhanallahi mekake yi anan? sosai kai yafara yana cewa am..am..dama nace tadan dafamin ruwan zafine, harara ta buga mishi.
tajuyo kan sabha tace zo auta kinji, menene kike kuka??goge hawayen take takasa ba ammi amsa, cewa yayi itamafa yunwar takeji ammi kallon sabha tayi tace wai kinajin yunwa yata? girgiza kai tayi, hararshi ammi tayi tace wuce kaje karasa aikin ka.
"Kwabe fuska yayi yace ammi aiban iyaba ne, kallon ka rainani tamishi tace, inace kaine baka barin kowa yadafa maka wannan kaddarerren shayin, inba tsavar gulma ba, Sosa kai yayi yace wlh ammi, wannan shayin da kika gani bana wani abu bane, kawai yana kara lpy ne."
.mtsss taja tsuka, wlh kun maidani kakar ku yarannan kasan dayake ni yarinya ce, kai ammi nina isa ince haka, um matsamin ni inwuce, (auta ce taje tacewa ammi itafa bataga sabha ba, tunda suka dawo taganta da yya, nandai tafada mata yanda sukayi tace to yanzu, na koma muci indomie din van gantaba, har ammi tafara bacci tace inje kar yaronnan ya dauke ta).
Kamo hannun sabha tayi tace muje kinji auta, har dakin Hafsat tarakata sannan ta koma nata dakin, shiko yanacan ya kunkunai, shifa wlh so yai yadan kara rage zafi ko yayane (kai sa'ood kafi karfina wlh)
Tana shiga su Nana suka sheke da dariya, hade rai tayi tace kukumafa lpy??kmar sabon kamu, kara sakin dariya sukai sukace aikece sabon kamu kinje kinsha dadi abinki.
Kallon bakuda aikinyi take musu, Wait waima yaushe kuka tashi ne, nidai naga kuna bacci tun dazu, ahayye suka saka shewa kamar ba dareba, au kinga muna bacci shine kika bi mijinki.
"ke zomu dubaki ko yaya yai aika² innalillahi Hafsat me kike cewa??dry tayi tace wlh inaganin sanda yai sama dake, tonifa inace daki yadawo dake, nazo naga bangankiba natashe su sukace basu ganki ba, shine naje nacewa ammi ban gankiba."
Kambala'i dama ke kika gayawa ammi wlh banyafe ba,kawai kinja ta ganmu tare, batasan tayi subutar baki ba seda taji sun kuma saka shewa, nana ce tace kai sabha muna fuka,amma inace dazu² kika gama cewa ummi ke wlh kinfasa auren tafada tana sakin dryr mugunta.
Mtss bakuda lpy wlh, ina abincin na?wani abinci Kuma?inji fauziya, keda kikaci babban abinci agun Yaya cewar Hafsat, innalillahi wlh zancewa ammi aure kike so.
Haka suka cigaba da fira harsukai bacci.
"Yana gama dafa tea din yanufi daki, duk suna zaune kowa ya canza kaya, aiyana sallama suka hau binshi da ido, Khalil ne yasaki wata uwar dariya yace, man wanka kayi ne??uban wanka nayi."
Wlh kayi wanka badai a dakin ammi kai abunba? innalillahi yadafe kai yace wai Abbas meyasa kai dan iska ne?? iskanci yawuce wanda kagama ka taw
*Mistake🖕*🥀🥀🥀🥀🥀
*✓DR SA'OOD*
🥀🥀🥀🥀🥀
written by
Zarahh AA
🅿️33&34
kuka tasakar mai tana bubbuga kafafu ganin yaki sauketa yasa ta bare baki sosai tna kuka, harcikin bathroom din ya kaita, cikin ruwan yasata don ma, ba sabulu a toilet din ruwan yafara diba da hannu yana watsa mata, gashi don mugunta yasa rusan da zafi radau, acewarsa akwai sanyi a garin, se kare kirjinta take da hannu, ganin ta tsugunna guri daya ta cure kijinta yasa Shi cewa, wai ke me kike boyewa ne?.
banza ta mishi harya gama wanketa tas, yakara daukota ya fita.
Wata irin masi fafiyyar kunyar shi ce tarufeta, har mmaki take wai yau itace, namiji yaima wanka?jin yana kokarin saka mata rigar hannunsa yasatace kaban insha ni.
Tana turo baki, stop pretending mah kingama jin dadi zakizo kinawani, bobbo yewa wayyo Allah kamar ta tsine a kasa, don kunya wlh ita inbanta azaba da nipples dinta suke mata babu abinda takeji.
"Amma don sharri waita gama jin dadi"
tana hawaye ciki² tace tab wannan ne dadi kamar zan mutu wlh, me kikace?babu fa abinda nace!dry yayi yace wlh dase kin kwana a dakinnan kuma sekinyi jinya.
"Ko kulashi batayi ba don ita yanzu kallon mugu take mishi, setaji yana cewa aikusan ma kwana kikayi tunda yanzu 1am tayi."
Kwalalo ido tayi tace nabani, shikenan zasunamin kallon yar iska, se hawaye dry yake Sosai harseda ta tsaya da kukan tafara kallon sa ashe yana dry haka, suwaye zasu miki kallon yar iska??
Su auta mana!cewa yayi to tashi muje kidafa min tea da lemun tsami kinjamin yau bazan iya bacci ba, mikewa tayi tana cewa itafa bata iya girki ba.
ko kulata beyiba har kitchen din suka shiga se abubuwa yake mata itako kunyarshi takeji wlh, gani take kmar ya gama da ita tunda ya mata wanka
"Haka suka shiga kitchen din, ahankali tace ina auta ashe yaji ta, seji tayi yana cewa ita auta zata tsaya jiranki bayan kinbi mijinki."
kuka tasakar mai, dai dai nan ammi tashigo kitchen din ganin sa'ood tsaye bayanta itakuma ta dora mishi ruwan tana yanka lemun tsamin still tana sakin kukan tabara.
Subhanallahi mekake yi anan? sosai kai yafara yana cewa am..am..dama nace tadan dafamin ruwan zafine, harara ta buga mishi.
tajuyo kan sabha tace zo auta kinji, menene kike kuka??goge hawayen take takasa ba ammi amsa, cewa yayi itamafa yunwar takeji ammi kallon sabha tayi tace wai kinajin yunwa yata? girgiza kai tayi, hararshi ammi tayi tace wuce kaje karasa aikin ka.
"Kwabe fuska yayi yace ammi aiban iyaba ne, kallon ka rainani tamishi tace, inace kaine baka barin kowa yadafa maka wannan kaddarerren shayin, inba tsavar gulma ba, Sosa kai yayi yace wlh ammi, wannan shayin da kika gani bana wani abu bane, kawai yana kara lpy ne."
.mtsss taja tsuka, wlh kun maidani kakar ku yarannan kasan dayake ni yarinya ce, kai ammi nina isa ince haka, um matsamin ni inwuce, (auta ce taje tacewa ammi itafa bataga sabha ba, tunda suka dawo taganta da yya, nandai tafada mata yanda sukayi tace to yanzu, na koma muci indomie din van gantaba, har ammi tafara bacci tace inje kar yaronnan ya dauke ta).
Kamo hannun sabha tayi tace muje kinji auta, har dakin Hafsat tarakata sannan ta koma nata dakin, shiko yanacan ya kunkunai, shifa wlh so yai yadan kara rage zafi ko yayane (kai sa'ood kafi karfina wlh)
Tana shiga su Nana suka sheke da dariya, hade rai tayi tace kukumafa lpy??kmar sabon kamu, kara sakin dariya sukai sukace aikece sabon kamu kinje kinsha dadi abinki.
Kallon bakuda aikinyi take musu, Wait waima yaushe kuka tashi ne, nidai naga kuna bacci tun dazu, ahayye suka saka shewa kamar ba dareba, au kinga muna bacci shine kika bi mijinki.
"ke zomu dubaki ko yaya yai aika² innalillahi Hafsat me kike cewa??dry tayi tace wlh inaganin sanda yai sama dake, tonifa inace daki yadawo dake, nazo naga bangankiba natashe su sukace basu ganki ba, shine naje nacewa ammi ban gankiba."
Kambala'i dama ke kika gayawa ammi wlh banyafe ba,kawai kinja ta ganmu tare, batasan tayi subutar baki ba seda taji sun kuma saka shewa, nana ce tace kai sabha muna fuka,amma inace dazu² kika gama cewa ummi ke wlh kinfasa auren tafada tana sakin dryr mugunta.
Mtss bakuda lpy wlh, ina abincin na?wani abinci Kuma?inji fauziya, keda kikaci babban abinci agun Yaya cewar Hafsat, innalillahi wlh zancewa ammi aure kike so.
Haka suka cigaba da fira harsukai bacci.
"Yana gama dafa tea din yanufi daki, duk suna zaune kowa ya canza kaya, aiyana sallama suka hau binshi da ido, Khalil ne yasaki wata uwar dariya yace, man wanka kayi ne??uban wanka nayi."
Wlh kayi wanka badai a dakin ammi kai abunba? innalillahi yadafe kai yace wai Abbas meyasa kai dan iska ne?? iskanci yawuce wanda kagama ka tawo nan.
"wlh sa'ood bakada tausayi wannan yar yarinyar, aika tausaya mata inji Khalil, wai ubanka na mata ne kaga ka kiyaye ni, kamanta sanda kake bin ummulkhairi ne kana cewa tsaka kaje kashewa??a'a to meye kuma na tone² dan iska kawai."
Zama yayi yana kowa ruwan zafin duk yanda yakejin zafin kuwa seda ya shanye tas, numfashi ya sauke Abbas yace wai ina kaje ka dade haka??ina inda ka aikeni."
Washe gari
tunda ta tashi, tai salla takoma bacci har wajen 12:00 lokacin ma fauziya ce kece mata wai ammi na kiranta, dan bude ido tayi tana cewa, dalla kinzo kin adda beni, kina gani jiya bawani baccin arxiki nasamu ba.
Dry Nana tayi data fito daga toilet alamr wanka tayi, tana cewa to masu miji kifada mana kinje gunsa bakiyi bacci sosai ba, banza tamata don taga nema suke su manna mata hauka.
toilet ta shiga tayi brush ta wanke fuskar ta, tazari hijab dogo tana cewa fauxy zoki rakani dakin ammi!wlh bazaniba kilama wani darasin za'a koya miki, ba inda zaki......
Tasan bazata ba tunda tace wllh, hakan yasa tafita aiko tana fita tahadu da auta, ah Aunty mu kintashi? smiling kawai tayi tace muje kirakani, ina?damin ammi, jerawa sukai har cikin dakin, cike dakin yake da mata.
Allah yasa taja hijab din ba'a ganin fuskarta, kara sinne kai tayi, ammi ce tace kuraso mana, takowa sukai suka zauna kan carpet.
nan ta gaidasu cikin ladabi, cikeda fara'a suke amsawa nan aka fara gabatar mata dasu, ana fada mata alakarsu dasu sa'ood din, wata abokiyar wasan shi ce tace, kai gsky baze yuwuba jiya vamuje dinner ba vamu ga fuskar kiba
"murmushi take cikin hijab, ammi ce tace kinga karki takurawa yata wlh, nanfa duka dakin aka fara anason ganin fuskarta, haka sukasa ta bude fuskar sewani kasa take da Kai, wani karamin yaro ne wanda baze wuce 5yrs ba yace, laaa mom itace aunty dady sa'ood,dayake haka yaran familyn suke ce mishi, duk dry akai jin hausar Shi bata wani fita."
mmn shi ce tace, yes she's d one tayi kyau ko?Eh mon, duk dry ake adakin har sabha seda ta murmusa.tuni dangi sukaita tafiya especially wanda bakusa sukeba, sunata yaba kunyar sabha.
Bayan ammi tadawo daga raka wa'inda suka tafi tace kuje ku shirya by 4pm za'a fara walima, daki suka koma suna cewa wlh walimar zatayi dd don ankira manyan mlmai mata.
wanka sukayi sukai salla suka ci abinci, nanfa suka dasa fira, har wajen 3:30 sannan suka sake yin wanka, lifaya sabha tasa wadda ammi ce ta takawo mata ita me shegen kyau, wankan turare sukai mata, aunty ce takirata wai ta manta da ita ko??cewa tai kai Aunty taya zan mantaki.
Dry tayi tace aunty sabha haryanzu shagwabar na nan ko?kinsan yanzu kin girma nanda 9months zaki koma mom, bubbuga kafafu tafayi tana cewa ita wlh, bazata haihu ba sekace mara kunya kawai aganta da baby.
Dryr yarintar sabha aunty keyi tace, ah kice angon naki zekara aure soon kenan, aure kuma aunty batasan tafda ba, eh Aure kuwa wlh indai baki haifa mishi babies ba wata ze auro ta haifa mai.
Tafada cikeda tsokana aikuwa tuni tafara wai itadai wlh a'a, meye a'a kishiyar tafada cikin sangarta, aiko tuni su Hafsat suka saka dry, cewa tai um se anjima driving nake kina sani surutu
Driving aunty ina zaki, gidanku zanzo walima kai waidama aunty jiya kika tafi?ah lallai yarinyar nan bama ki nemeni ba kenan, dry tayi tace wlh ni inace kina wani dakin shiyasa um Allah ya shirya ki, sukai sallama.
*Walima*
Anyi wa'azi me ratsa jiki me matukar muhimmanci wanda yasa jikin angon da amaryar duk yayi sanyi, duk tsoron Allah ya shigesu(hhh kananan yan is..kawai) sosai wa'azin yai tasiri akansu.
Especially sabha da dama su ummi sun mata se abun yaimata yawa, tuni tanatsu agun wa'azi ya ratsata.
Shiko gogan ko kadan fuskar sa bata nuna ba amma, tabbas wa'azin yashi geshi da kyau sosai.
Sewajen 6pm aka tashi inda a karshe aka kira amarya tayi karatu, cikin siririyar muryarta me matukar dadi tafra karatun cikin suratul *NISA'I* sosai yaji wani irin kasala sanda take karatun har wani bacci² yakeji don dadin muryarta.
Haka aka tashi walima kowa yana son barka inda, wa'inda suke cikin abuja suka kama hanyar gida, haka ma su Nana da fauxiya suka shirya tafiya.
"Ai tuni sabha tafara kuka don Allah karsu tafi, Allah sarki segasu Layla ana kuka sun kankameta itada husna, se kuka suke abin tausayi, inkagansu, haka suka shiga mota ammi ta kama gannunta suka koma ciki, tanata ajiyar zuciya don tasha kuka ba karya."
Lokacin kusan 9pm tayi tare tayi haka ammi tasata, tayi wani wankan da ruwan turare, tasake shiryawa cikin wata atamfa me shegen kyau.
Haka ta zaunarda ita, tafara mata wata nasihar kmar ita ta haifeta, haja take mata fada, dama tuni ammi tasa an kara gyra part din sa'ood don tace anan zasu zauna taga yazaman ze kasance, dontasan halin dan nata.
Wani abu tabata me shegen dadi kamr zuma amma ba zuma bace, su Sabha anji dadi tuni ta shanye tas nan ammi taita kara gyrata kafin da kanta, takma hannunta tayi part din sa'ood da ita.
Kan wani makeken gado ta direta tana kara yimata nasiha, aiko dama sabha akwai arhar kuka, tuni tarike hannun ammi wai wlh tsoro takeji, ita ammi ta turo mata auta ta tayata kwna, donta kwantar mata da hankali setace to bari inje inturo miki ita,
"Sakin hannun ammi tayi tana jin dadi, ammi ko aranta take cewa rufawa auta asiri."
Tana shiga daki taga sa'ood kwance akan gadonta, kaikuma lpy??sauke numfashi yayi yace ammi barka da gida, hararar wasa tamishi tace ina kaje tun dazu??wlh munje gidansu Abbas ne, inasu Khalil din to shima yanacan, Allah ya kyauta laha kai kace bakason su rakoka?? Dan sosa kai yayi, tace haba dma kayi kmada mara gsky.
Nan shima tasashi gaba da nasiha, Sa'ood kasani yarinyar nan ayanzu mune iyayenta mune komai nata, batada kowa a gidannan bayan mu, don haka nabaka amanarta wlh inka zalunceta kaida Allah sa'ood kasani iyayenta sun baka itane, badon basu sontaba, sedai itama ta gina tata rayuwar, tasamu yara wa'inda zasu zama gata gareku.
Sa'ood kasani yarinyar nan tanada hakki akanka kamar yanda kaima kanada hakki akanta, kamar yanda nafada mata kaima zanfada maka, kowannenku yana hakki akan dan uwanshi, tabbas koshi yarone yasan ammi mgn take mishi cikin dabara, takuma san yagane shiyasa tace tashi takafi, Allah yaima rayuwar aurenku Albarka.
Yakasa tashi, seda takara cewa tashi ka tafi kabarta ita daya, mikewa yayi duk jikinshi yayi sanyi da kalamanta wlh, haka yafita yanajin wani iri, harya karasa part dinshi hannunsa rikeda ledoji wanda Abbas ne yasi duk abinda ke ciki.
"Ya danna kanshi cikin dakin wani kamshi ya doki hancinsa, wanda ya saukar mai da wani shegen feeling wanda betaba jin irinsaba, yakasa karasawa se lumshe ido yake, ahaka yafara daga kafafunshi yanajin yanayinshi na kara canzawa.....
_zhr_
🥀🥀🥀🥀🥀
*✓DR SA'OOD*
🥀🥀🥀🥀🥀
written by
Zarahh AA
🅿️33&34
kuka tasakar mai tana bubbuga kafafu ganin yaki sauketa yasa ta bare baki sosai tna kuka, harcikin bathroom din ya kaita, cikin ruwan yasata don ma, ba sabulu a toilet din ruwan yafara diba da hannu yana watsa mata, gashi don mugunta yasa rusan da zafi radau, acewarsa akwai sanyi a garin, se kare kirjinta take da hannu, ganin ta tsugunna guri daya ta cure kijinta yasa Shi cewa, wai ke me kike boyewa ne?.
banza ta mishi harya gama wanketa tas, yakara daukota ya fita.
Wata irin masi fafiyyar kunyar shi ce tarufeta, har mmaki take wai yau itace, namiji yaima wanka?jin yana kokarin saka mata rigar hannunsa yasatace kaban insha ni.
Tana turo baki, stop pretending mah kingama jin dadi zakizo ki
"Ko kulashi batayi ba don ita yanzu kallon mugu take mishi, setaji yana cewa aikusan ma kwana kikayi tunda yanzu 1am tayi."
Kwalalo ido tayi tace nabani, shikenan zasunamin kallon yar iska, se hawaye dry yake Sosai harseda ta tsaya da kukan tafara kallon sa ashe yana dry haka, suwaye zasu miki kallon yar iska??
Su auta mana!cewa yayi to tashi muje kidafa min tea da lemun tsami kinjamin yau bazan iya bacci ba, mikewa tayi tana cewa itafa bata iya girki ba.
ko kulata beyiba har kitchen din suka shiga se abubuwa yake mata itako kunyarshi takeji wlh, gani take kmar ya gama da ita tunda ya mata wanka
"Haka suka shiga kitchen din, ahankali tace ina auta ashe yaji ta, seji tayi yana cewa ita auta zata tsaya jiranki bayan kinbi mijinki."
kuka tasakar mai, dai dai nan ammi
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 7 Chapter of 13