sosai sukaji mutuwar mum..haka suka karaso gidan harya cika da yan uwa....
"Sa'ood ko dasuke shan soyayyar su, babu wata, damuwa atattare dasu."
Shida sabha sunyi wani irin fresh se walkiya suke, kmar farin wata.
"Indai kaga sabha kasan gidan wutu, take wanda suke baza life agidansu inkaje sesun kusa, makanta maka idanu."
Taje gidan Aunty so biyu, gidan ammi ko kusan kullum seya kaita, saboda yanzu kusan 5months kenan da aurensu.
Ya dade dasanin sabha nada ciki, itako se shirmenta take, gefe daya kuma tana karatunta, Randa matar luqman sukazo gidan sabha
Harda aysha sukazo wanda tasha mamaki, nanfa tatasa sabha a gaba, lalli ma matarnan ashe da aurenki shine baki fada mana ba ko?dry kawai tayi inda aysha takira mmn Abdul take gaya mata
Nan tace zamu hadune a school lallai yarinyar nan, nidama nayi tunanin haka seta cemin kamar ce za'a ce tanada aure sekace a film
Haka suka sata gaba itada aysha a waya, seda suka wuni, sosai sabha suka saba da matar luqman
Su Layla kuwa suna yawan zuwa gidanta, Aunty ma tazo so daya, kullum cewa take zatazo amma bata kara zuwa ba
Abbas kuwa tuni iyaye suka shiga maganar aurensu shida nana, se love kawai suke bazawa yanda sukaga dama ansa ranar aurensu wata 2 yanzu befi 3weeks ba
Inda haryaje yagama musu, aikin da sa'ood yace wlh bazashi ba indai vabu mata, haka abbu yaita fada harya hakura Abbas din yatafi.
Sabha kuwa yanzu hartaso tafi, sa'ood jaraba don indai yana gida tofa suka kan abu daya, basu gajiya
Yanzu ma tana kwance a kirjinshi tana cewa wlh, na gaji"dan jan kumatun ta yayi yace"bake kike cewa vaki vaki gajiba nikuma se'in kara
Dan dukan kirjinshi tayi tana sakin kukan shagwaba, cikin kasa da murya yace mrs sa'ood.
Bazaki bikin auta bafa (ansama auta rana wanda rana daya za'ayi dana Abbas, inda zasu wuce turkey da mijinta, ba'anan zasu zauna ba)tab Allah ni senaje lokacin aikin kusa juyewa madam
Vanza tamishi tatshi tana cewa, waikai sekaita wani cewa, nakusa juyewa kome zan juye oohoo tafada tana turo baki gaba.
"Dry yayi yace, babufa abinda zaki juye wasa bake miki."
"Suna haka sega kiran ammi yashigo wayarshi, cikin girmamawa ya daga, yna gaisheta, bata tsaya amsawa ba."
Tace kana inane wai, tun dazu ina kiran wanka, is not reachable?wlh ammi inaga babu network ne.
''nan take fada mishi mum din zee ce, tayi accident, tarasu itakuma zainab tayi tsaguwar kashi, a hannu."
tabbas baya shiri da mum din zee ko kadan, but yaji mutuwar ta wlh, hakan yasa cikin sanyi jiki wanda ya saukar mishi yanzu yace,ammi kuna wani gidane?
Muna gidansu dad din naku, okay gamunan zuwa Inshallah.
"sosai jikinshi yayi sanyi kalau, itako sabha data gamajin abinda ammi tafda mishi, basanin mum din zee tayi ba."
Donba tataba ganinta ba, tadai taba ganin zee, itama ranar seda takusa yarda ita akasa, harseda auta tayiwa zee rashin m.
"Babu wani bata lokaci, haka sukadau hanya, sundanyi tafiya sosai kafin su iso unguwar su zee, layine namasu kudi, amma damuta ne kodan rasuwar da'akayi."
Haka aka kai, mum din zee gidanta na gsky, zee kuwa gaba daya, hankalinta baya jikinta haka taita surutai tana cewa kar a dauke mata mum, haka akaje aka rufeta aka dawo.
Haka kwanaki suketa karewa, har anyi 40 mum dinta wanda tadawo abin tausayi, Allah mayasa cikin datayi ya zube.
"Itako sabha yanzu tasan tanada ciki, wanda auta ce tafada mata, itako auta yanda taga sabha nashegen kwadayi ne yasa tagane,"
aiko suna komawa gida, tasashi gaba tana kuka wai wlh, yasani yaki yafa mata, shiyasa yake cewa takusa juyewa.sedai yaita lallashinta har tayi shiru. Yanzu cikin yaki kusan 3months sosai tayi kiba tayi fes da ita
Zee kuwa yanzu gidan ammi tadawo, abbu ne yace adawo da'ita kawai, sosai ta canza tayi laushi kamar ba zee me jiji da kaiba, yanzu itada auta sun zama kamar Best friend, basu fadannan.
Su sadiya kuwa, gaba daya tadena shiga harkarsu, ko kulasu batayi dama rakusa gama school din final year take.
Yauma suna zaune da Hafsat se sabha datazo yanzu, rana tadan fara, sega me gadi yana yace wai ana kiran zainab inji wani a waje.
Ahankali tace kane kace batanan, ammi datake saukowa tace, kaje kace gatanan zuwa yanzu, dan juyowa tayi tana shagwabe fuska kai ammi ni wlb..
Ke wlh me?dan matso hawaye tayi tana cewa vanfasan wayeba, Sabha ce tace sorry Aunty zee pls kije mana.
Haka suka sata gaba harseda taje ta dauko hijab ta fito.
Tana fitowa wazata gani? wannan gayen dasuka tema kesu suka kaisu hospital sanda mum dinta tarasu.....✍️
_____________________________
*🔥🔥 HOHOHO FANS🥳* kuyi maza kufito🚶🏼♀️🗣️🗣️ ku siya Wannan littafin me taken *KIBIYAR SOYAYYA💘* mhhh🔥💃🏼kaidaga jin sunan kasan za'abuga love❤️ a wannan lbrin💯❤️ soyayya ce wanda takeda wata irin sarkakiya me taba zuciya🫀kudai kawai ku hanzarta xuwa ku biya kudinku💰tun wuri🏃🏻♀️💃🏼 donjin yanda soyayyar zata kasance🫂🔥❤️ tsakanin *ALIYU ASADULLAH DA AYSHA SHATUTU* tabbas bantabajin labarin soyayya irin wannan ba soyayya wacce takeda wani irin sarka kiya💯🥳 kifito ku fara biya FANS, zakuji yanda asalin kiyayyah yake komawa soyayyar mezafi🔥❤️💘inda har sukaiwa wannan soyayya tasu lakabida🗣️ *kibiyar soyayya* tabbas kibiyar ce kuwa don ta sokesu batareda sun san sanda ta sokesu ba💘💝 shatutu kenan da aliyi asadullah jajur taccen sojah, me bautawa kasarsa🔥, asanda yatafi bautawa kasar tasane yadawo gida🏘️yatarda💃🏼🤔shatutu agidan su wanda bema taba ganintaba🤔acikin lbrinnan zakuji muhimmanci rukon amana🤝🏼wanda amanarce tasanya mahaifin asadullah ganin ya dace ya aurawa danshi shatutu🥰🔥💃🏼zakuji illar cikin amana, zakuji soyayya zakuji lbrin tausayi🤐🔥
*FANS KAR'AYI BAKU KU HANZARTA BIYAN KUDINKU #300 ONLY WANNAN ACCOUNT DIN 3147907313 ABBA ISAH ALHAJI SHEDAR BIYA TA WANNAN NUMBERN 09067671415 IDAN KUMA KATIN WAYA NE TA WANNAN NUMBERN 07038900912 HOTON KATIN ZAKU DAUKA KU TURO💃🏼🔥*
*zhr*
PLS SHARE👏🏽🥀🥀🥀🥀🥀
*✓Dr SA'OOD*
🥀🥀🥀🥀🥀
written by
zarahh AA
08/05/1443H
13/12/2021
🔚🔚🔚🔚
🅿️49&50
yana jingine jikin motarshi ya harde hannu a kirji.
Se sakin murmushi yame kasumbarshi tanata sheki ahankali, tafara taka kafafunta.
Harta karasa kusada shi, Cikin sanyin halin daya sameta tayimai sallama, tareda sadda kanta kasa.
Ya kafeta da ido, yanata sakin murmushi shima cikin cool voice ya amsa mata sallamar.
Cikin murmushi da sakin fuska, yafara gabatar mita da kanshi, tareda kara yimata gaisuwa
Ita mamaki take, yawani tsaya gayamata shine, itako inba butulu bace ita taya zata mantashi?shine fa wanda asanda basuda me temako itada mum,shine suka tema su tabbas inta mantashi tayi butulci,dama tanata tunanin inda zata ganshi takara mishi godiya.
Ganin tayi shiru ne, yasashi cewa kodai haryanzu baki tunani ba?yafada cikin sakin fuska.
dan maramin murmushi tayi,cikin kulawa tace
"A'a"
Sekuma takarayin shiru,smiling yayi donyaga alama kunyarshi takeji, ahankali yafara janta da hira,harta fara sakin jiki dashi,yadade kafin yace.
To gimbiya zantafi,kanta nakasa taki cewa komai (hhh lallai kura tai lpy) wayarshi ya miko mata yace tasa mishi phone numbern ta.
ahankali tafara jera mishi numbobin harta gama, mika mishi wayar tayi,tareda juyawa tana mishi sallama.
Amm... yafada tareda kallonta tasan da ita yake,hakan yasa ta tsaya cak batareda ta juyoba
Ahankali yafara takowa har inda take,mika mata ledar hannushi yayi yace.
Pls karkice no don Allah,yafada yana hade hannuwan, kasancewar agabanta ya tsaya,jin yace Allah yasata amsa.
Cikin sanyin hali tare
"Thanks"
Smiling yayi,itakuma tanufi falon gidan seda ta kusa shiga, sannan yace pls zan kira anjima,tanaji sekawai tai smiling.
Juyawa yayi fuskarshi cikeda murmushi,don yaga alamun nasara.
Itako tana shiga su Sabha,suka hau mata dry,wai Aunty zee yanaga kin dade,daga bazakiba sekuma muji shiru, Hafsat tafada tana dry; mtwss kefa kincika gulma wlh,hhh aidole kice tayi gulma daga wlh vazani ba kuma se mukaji shiru,inji sabha.
Kai matar ya sa'ood wlh kika biyewa wannan,seta koya miki sa ido,tafada tana nuna auta, ahayye wlh bari abbu yadawo,zance mishi ahada bikinmu yare kawai auta tafada tana dry,banza kamar zata iya cewar zee tana aje ledar hannuta,tanufi hanyar kitchen don yunwa takeji.
Sabha dake saman kuje,kuwa kasa tadawo jawo ledar da zee ta'aje tayi,budewa tafara kayan ciye² su chocolate su biscuits su sweet's.
Haka taita fito dasu,harta dauko wani springles aiko kamar dama Shitake nema,budewa tayi tafara ci,dama takai sati tana cewa yasiyo mata yaki.
Auta dake kan kujera tana chart,jin sabha nata rukus² da bakine yasata juyowa tana cewa,kai wannan dan nawa bashi mutunci wlh,haba aikace aunty Hafsat zomuci shine zaka cinye kaida mamanka,tafada tana turo baki kamar dan najinta.
ko kallonta sabha batayiba,se aikawa ciki kawai take,saukowa tayi ta dauki daya tasa a baki.
Zee data fito kuwa, kallon yanda sabha take cin springles din take,kara sowa tayi hannunta rikeda plate din abinci.
Aunty sabha kinsan me?cewar zee! a'a tafada tana kara saka daya abakinta,wlh babynan namu zeyi kwadayi tun dazu ammi tace,kici abinci kikace kin koshi, but kinsamu kwadayi kinata zaka.
Hhhh aiku ya gado keda auta, cewar sabha datake cigaba tacin abinta hankali kwance harta kusa cinye,gongoni daya
Haka suka sha firarsu har dare,yayi inda sa'ood yazo daukar ta, cewa tayi kawai kabari se gobe,mutafi ko kulata beyiya,yai baga abinshi dry tayi,dama tsokanar shi take
"Sallama sukayi wa ammi, sannan suka kamo hanyar gidansu seda suka tsaya,sukase balangu sannan suka tafi,suna zuwa me gadi ya wangale musu gate(drivern ammi ne yasamo musu me gadi,wanda sa'ood dinne yasa shi samo mishi,me gadin yadan girma amma bawani sosai ba)seda suka shigo sannan ya rufe get din"
Let daya yaba me gadin,aiko yaita sa mishi albarka don sa'ood kullum inya siyo abu tofa nashi kasan daban.
"Suna shiga daki tanufa kitchen tadauko plate,ko jiranshi batayi ba, tafara cin abunta se uban bada yaji take,tana wuci kamar maciji,fitowa sanyeda jallabiya yana kare mata kallo,tayi kiba balefi."
Yasan batason kiba hakan yasa cikin tsokana yace, my love kinsa me kuwa?girgiza kai tayi still tana kara zuba aciki,cewa yayi tab kinga yanda kikai kiba kuwa?wlh inaga nan gaba sena kara bude wannan kofar falon donnaga takusa yi miki kadan.
Aituni tabar plate din naman,ta mike tana dira kafafunta,dry yayi still cikin tsare gida yace dama nace miki,indai kikayi kiba zan kara aure ko?todama inada wata budurwa tare mukayi school da'ita taki aure tace seni,ko jiya babanta ya kirani kuma nayi mai alkhawari zan aureta.
yanzu ko da gaske kuka,tasa mishi tana cewa wlh yamaidata gidan uncle dinta,bazata zauna da kishiyaba sekuma takara sakin kuka.
"Harde hannu yayi yanata kallon yana dry,ganin irin kallon dayake matane yasata dena kukan,tana tura baki, takowa yayi har kusada ita yace kinga mrs sa'ood dake bawata inshallah,wasa nake miki,indai kika koma gidan uncle ainima can zan koma,haka yaita lallabata hartayi shiru."
Ahankali rayuwa take tafiya,yanda ya dace inda tuni
Zee da Mubarak suka kulla wata irin soyayya me,matukar ban mamaki dukda yasan wacece zee amma ahaka yace yaji yagani,ze aureta donshi tun randa yafara ganinta yakamu da sonta.
koda sukaje hospital addu'a yaitayi karta mutu,don wlh da gsk sonta yake,tuni ansa ranar aurenta itama rana daya dana Hafsat wanda ake shirin yi ranar Saturday dinnan me zuwa
"Cikin sabha yayi girma sosai, don kusan wata 8 kenan, sa'ood kuwa daki daya yacika da kayan Yara,itadai sabha kallonshi kawai take,tuni yayi mata scanning yaga mace zasu Haifa,"
zee da Nana da auta ne zaune dakin sabha sunata firar yanda, abubuwan zasu kasance
Haka suka wuni gidan,se dare suka tafi wanda dukansu gidan ammi suka wuce har Nana.
Lokaci nata tafiya, har anyi bikinsu auta, inda duk wani event da'akayi sabha bataje ko daya ba,wai babynshi ze wahala,walimar da'akayi gidan ammi kawai taje.
Haka akagama shagulgulan bikin aka tafi kai, amare gidajensu,wanda zee zata zauna anan cikin abuja a LOKOGOMA, itakuma Nana gidan Abbas dake MAITAMA.auta Kuma sun wuce turkey inda suke zaune a CAPPADOCIA gurine inda duk wasu masoya sukeson rayuwa acikin turkey.
Inda ammi takoma ita daya acikin gidan,se in sabha tazo ne,takedan tayata zama itama tace tadena yawo,don gab takeda haihuwa.amma dukda ammi tahanata zuwa innta gaji dazama seta saka mai kukan shagwaba seya kaita.
"Haka taita rainon cikinta"tayi wani irin kiba ta yi fari kamar balara biya haka takoma,ana haka ammi tace yakamata sabha takoma gidanta dazama.
Nanfa yace shi sam besan zancen ba harseda abbu ya mishi mgn amma haka yace shifa,sedai akawo wata taringa mata wankan,ahaka aka tashi zaman.
Haka ya koma yana gaya mata yanda akayi,aiko tace ita wlh daya barta taje gidan ammin kawai,kallon ashe baki tausayina yamata,dry tayi tana shafo sajenshi tace.wasafa nake ainima bazan iya bacci.
Soyayya suke zubawa dukda cikin dake jikinta,donma ammi tana mishi fada akan yarage takura ta saboda babyn jikinta.
tadan jima bataje school ba saboda yanda cikinta ya girma, but yau dole taje don test garesu tuni ta shirya cikin shigarda tafiyi yanzu wato doguwar riga.
"Babu abinda tashafa afuskarta sedan lipstick shima bawani dayawa tasaba,setadan shafa turare kadan,sanda ta sauko yana zaune yana hada mata tea.kara sowa tayi tana Mai sannu da kokari donkusan yanzu duk wani aikin gidan shiyake mata kafin me aikinsu tazo,kamo hannunta kawai yayi ya zaunar da ita saman kafarshi dukda nauyin data kara,saboda cikin jikinta Mrs sa'ood ya babyn namu yafada yana tura hannunshi kasan mararta wai gaisawa yakeda babyn."
Dry kawai tayi haka suka kama karyawar,suka fito donshi ke kaita tunkan cikinta ya girma,haka suka dau hanya suna tafiya tace mishi itafa tsire takeson ci!dry yayi yace wannan babyn yacika kwadayi harya kusa fitowa amma yaki dena kwadayi,seda yaje wani gun yan gayu inda yasan kome yakeso.
Agun zesamu sannan yafita yaje yafada abinda yakeso
Babu wani bata lokaci akabashi.
Kamar jira take kuwa yana dawowa tabude ledan tana hadiyar miyau
Haka tafara ci tana,ko dago kai batayi shidai kallonta kawai yake yanajin a week dinnan zata haihu
Badon ita tamatsa ba,baze kawo school dinnan ba dondai kawai tanace ne.
Haka taketa cin tsirenta,harsuka karaso school din harbakin department dinsu yakaita inda class din yake,
Juyowa yayi yana kallonta yace haba maman baby yada nunamin'yan ubanci yafada cikin hade rai kamar gske,tasan me yake nufi hakan yasa tamiko mishi dayar ledan dama leda hudu yakawo mata,donyasan da dare ma setace mishi zataci.
"Amma harta cinye leda biyu, smiling yayi yace no am juking nibaci zanyi ba."
Smiling kawai tayi tadau dayar ledar, dakanshi yazaga yo yabude mata motar, tafito seda sukadan jima suna hira kafin tawuce class din don sun kusa shiga ajin.
Wu cewa tayi tana kiran mmn Abdul taca mata tazo,shiko harseda tashiga sannan ya juya yawuce.
Tana shiga aysha tace kaga Mrs sa'ood,ashe haka kika koma shiyasa kika mana hijira a school kenan,
Hararar aysha tayi tana cewa aibaku da kirki tunran bikinsu Nana baku kara zuwa ba.
Aimana afuwa cewar mmn Abdul,haka sukadan zauna kafin lecturer yashigo yayi musu test din, cikin ikon Allah segashi dukta amsa.
Suna gamawa takira shi tace zun gama,ita bama wani dadi takeji ba,tanajin mararta na daurewa,hakadai ta daure suka fito suka siya gurasa bata wani ci dayawa ba yakirata yace yaxo.
Fitowa tayi,don dama hostel din da kanwar mmn Abdul takeda zama suke zuwa inza suci abinci.
Haka tafito tana yatsine fuska,se kallonta yake ta cikin motar yanajin babu wata mace a duniya kamr sabha yanajin babu wacce yataba gani da ciki cikin yai mata kyau kamar ta.
Tana takowa ahankali saboda yanda mararta ke daurewa,shiko seyaga tayi kyau yanda take tafiyar komai nata special ne,itadin tada bance.
"Haka ya kafeta da ido harta karaso,inda yayi sauri zaga yowa yabude mata,seda shiga shima yadawo yanace wa yadai mmn baby?"
Kallonshi tayi, murmushi yayi yace naga kamar bakida lpy ne?yafada yana kara kura mata ido yana karantar yanayinta sosai,
Babu abinda tace,sema kara takurewa guri daya datayi tanajin ciwon nakaruwa,shiko ganin tayi shiru yanace sarautar ce tatashi.
Haka suka dau hanya,wani uban birki yaci jinta saki wani gwauron numfashi tana hada zufa,da sauri ya juyo yana kallonta,wani irin gumi ke tsatstsa fo mata.
Cikin rudewa yace my love lpy??takasa ce mishi komai se wani zufa datake ji.
"Yasan haihuwa zatayi hakan yasa,cikin sauri ya juya motar zuwa hospital kawai,aikk kafin su karasa asibitin tuni tagama fita hayyacinta."
Suna zuwa kuwa ya daukota,kamr yar bebi haka yaita ratsa mutane,yana wuce su.wani private room ya kaita inda tuni ya fara aikinshi na likita.
tashin farko ya tabbatar haihuwa ce,hakan yasa yafara shirin ciro mata dan da kanshi,sedai inaa, abun yayi nisa ko alamr zata iya haihuwa bega niba.
"Tuni ida nunta suka fara juyawa"
Cikin tsananin tashin sense ganin tana shirin barin duniyar gaba daya,yasa shi kiran sunanta cikin karaji.
SABHA!!!
yafada yana jijjigata,baze iyaba wani guri ya danna acikin dakin,tuni waya ta bayyana cikin minti kadan aka daga wayar.
ba'a jimaba sega wata mace da'alama ita ya kira,kuma babbar likitace itama,dakin ta shigo bakinta daukeda sallama,tunkan ta rufd baki yace pls check her.
Kallon sabha tayi cikin sauri ta karasa,kusada ita don taga alamun matar ogance,cikin nutsuwa tafara aikinta wanda sa'ood yaki fita a cikin dakin.
Dan juyowa tayi ta kalleshi tana mikewa,am bari induba abu yanzu zantawo,daga mata kai kawai yayi.
Karasowa yayi kusada ita,kamar wasa yafara cigaba akan aikinda Dr zahra tafara,aiko kamad wasa sega kukan jariri.wanda yadawo da sabha hayyacinta.
"Cikin wani irin farinciki ya dauki baby girl din dake tsala ihu,yanaji beta ba shiga farinciki irinna yauba, zubewa yayi yana me sujjada ga Allah,dago babyn yayi kawai ya mannata da jikinshi bedamuda ya jikinta yakeba."
Dr zahra data dawo yanzu, tsayawa tayi ganin sa'ood rikeda baby,cikin farin ciki tace Masha Allah Dr ashema ta sauka, murmushi kwance a fuskarsa sanda yake daurawa sabha babyn.
Sosai taji son babyn ya shiga ranta,ashe iyaye sukeson yaransu, tabbas soyayyar iyaye bawasa bace.
Haka Dr zahra ta shiryata,tama babyn wanka wanda tuni sa'ood yaga yawa Abbas yaje yasa Nana taje ta dauki musu kayan babyn wanda sa'ood dinne yaba Abbas key din gidan.
Nana ko se murna take wai tazama momy itama,haka takawo musu kayan masu kyau wanda duk cikin siyayyar sa'ood dinne.
Tuni aka shirya babyn tareda temakon Dr zahra,aiko yaki kiran ammi bare tace su wuce gidanta,seda suka koma gidan.
"Suna shiga daki,ya dannawa ammi kira tana dagawa yace ammi kinyi jika fa!waro ido tayi tace bansan wasa fa? ammi am serious wlh,kuna ina?ammin tafada cikin tsantsar farinciki datake ciki kamar bata taba samun jika ba."
Muna gida ammi,agida ta haihu kenan?Noo ammi a hospital ne,dan waro ido tayi tace shine baka gayamin ba naxo,waikai meyasa bakaji ne? sorry ammi bansonki wahala ne, murmushi tayi donta gane nufinshi karta rike mishi mata.
Masha Allah me aka samu to?ta kauda waccen mgnr baby girl ce, sosai takara sakin fara'arta tace Allah yasa cikon musulunci ce akasamu,cikin jin dadin addu'ar yace ameen ameen ammi,kaci gidanku ba kunya ma?dry yake yace haba ammi sekace zamanin da.
Allah ya shiryaka,
A mamakinshi ko kadan bata mishi mgnr, sabha tadawo gidan ba,itako ammi suna gama wayar takira,wacce zata dingama sabha wankan bazata gaza shekaru 54 aduniya ba me suna Habiba wacce suke cewa adda.
Cousin din su abbu ce,dama duk sauran yayyenshi ita tama matansu wankan jego,aiko babu wani bata lokaci segata agidan ammi.
Can gidan kuwa,tuni Aunty taxo haka ta kara saka ruwa me zafi,tasa sabha wankan su Layla kuwa se daukar babyn suke,wai tayi kama da dadynta.
Haka adda ta zauna da sabha wanda kullum gidansu wuni yake da baki,yan kaduna ma sunzo barka amma basuda wani yawa,kuma ba kwana sukayi ba saboda babu nisa tsakanin kaduna da abuja.
Shiko sa'ood kusan kullum babyn tana gunshi,sosai yakeson yarinyar gashi tana kama dashi,haka zasuta rigima da sabha akan cewa da'ita babyn take kama.
Sedai yai shiru yabar mata.
Itada adda suke kwana,amma indai tashigo dakinshi seyadan rage zafi.
Haka yace mata wani suna zasu sama babyn?? murmushi tayi kanta kwance a kafadarsa tana shafa gemunshi tace,ina tunanin kai nice,ni kaice saboda haka duk sunan daka sa yamin Nima.
Sosai yake kallonta wannan mgnr tasa yaji takara kima a idonshi,dan dago kai tayi tace dama inason kullum intambaye ka wani abu se'in manta.
"Umm inaji"
Yafada yana shafa fuskarta,habiby meye meaning din sunanka? smiling yayi kadan mutane dayawa suna tambayar shi hakan,cikin shaukin so yace yanzu ke bakisan meaning din sunan mijinki ba?daga kai tayi tana dry kadan.......lakato hancinta yayi yace meaning din sunana shine FORTUNATE & HAPPY _(wato sa'a da farinciki)_ meaning biyu kawai gareshi..
Masha Allah sunanka yanada dadin sauraro,yanada dadi wajen fada, kallonta yayi yace plss my one and only kice sa'ood kinjiiiiii!noke kafada tayi tabbas inba mantawa tayi ba bata tabacewa sa'ood da bakinta ba.
Shiko soyake tafada yasan sunan zeyi dadi acikin bakinta,plsss baby kinji,ni bazan iyaba ai;no plss aini nace.
"Amma fur taki tace din,ganin ya hade rai ne yasa ta bude baki kamar me tsoron kar wani yaji tace,sa'ooooooooood tafada batareda tasan taja sunan haka ba,shiko jiyayi harwata ni'ima tana saukar mishi sanda take fada,yanaji babu mahaluki daya taba fadan sunanshi yaji yamai dadi kamr ta yanajin kamar kullum daringa ce mishi haka,amma yasan bazata taba b."
Cikin basarwa tace ya mgnr sunan babyn ne?dan shafo breast dinta yayi yace baby sunanta Safiyya!!
cikin wani irin farinciki tace da gske,tabbas yazama ita tazama shi ta yarda da hakan, wannan sunan shine sunan data dade tana fatan sawa yarta tunkan tayi aure,abinda bata sani ba shine acikin wani diary dinta yaga tanason sunan.
Sosai ta tunana farinciki akan sunan,shima seyaji dadin ganin tana farinciki.
Haka ranar suna suka dau gayu cikin shigar alfarma,kowa yaga Sabha seta burgeshi haka aka yanka raguna uku da shanuwa daya wacce Abbas ne ya siyaeta banda kayan daya siyawa Nana takai,haka sa'ood yace acirewa sabha rago daya ita daya...
Haka akash suna wanda Hafsat seda tayi kuka dabata zoba,mm salamatu kuwa sosai sabha tayi mamkin canzawarta setake ganin kamr ba itaba,dayake da'ita akazo.
Haka akayi suna inda za'a ringa cewan babyn DAHMA cewa yayi meye meaning din sunan dayake ita tasa sunan aiko tazauna taita kora mishi bayani _DAHMA she was a scholar of religion and Had learnt from her brother al-imam al-mahdi; she excelled in grammar and literature and possessed knowledge of other science and art._
Jinjina kai yayi yana cewa kai Mrs sa'ood wannan bayani haka,dry tayi kawai kama hannunta yayi yace come and see something mikewa tayi tana binshi abaya,har harabar gidan suka fito,kama hannunta yayi ya mika car key, sannan yai mata nuni dawata mota me matukar kyau fara dal ta'ida.
Batasan sanda ta rungume Shi ba,tana furta kalmar i love I love u Wanda batasan adadin data fada ba.
Aunty data fito neman su husna tana cewa yamma tayi kuzo mu wuce,da gudu sabha tafada kanta tace Aunty nayi mota wow,tuni aka cika wurin anata santin mota.
Sabha kuwa baki har kunne
Haka akasha suna,har mutane suka tattafi gidan yadawo daga Adda se ita.
Kayan da aka tarawa sabha bamasu faduwa bane,kayane masu yawan gske.
Ammi ko kara jadadawa adda kulada sabha tayi,dontaga abin sa'ood din yayi girma,aiko tasa musu ido but bawani takurasu take ba,kawai bata barin sabha taje dakinshi tadade ne kamar da.
Haka har sukayi arba'in wanda ammi tasa masu gyaran jiki sunaka kara gyara sabha aiko takoma kamar amarya.
Randa sukai arba'in ranar Adda tatafi wanda sa'ood yacika da kudi masu yawan gske sabha kuma tabata atamfofi haka suka hada mata kayan arziki.
Aiko ansha amarci don kuwa soyayyar su suka zuba me tsayawa arai.
Bayan sunje gidan ammi ne tace yaushe sabha zata kaduna?dan Sosa kai yayi yace ammi senanda 2months aiko tasashi haba akan cewa asatinnan takeso sabha tatafi
Haka badan yaso ba suka shirya tafiya,bayan taje gidan Aunty da gidan Abbas.
Tare dashi zasu tafi harta gama shiryawa don kuwa jitake,wani irin kewar umminta ta dawo sabuwa, hannunta rikeda dahma wacce tayi bul bul da'ita kamar suban.
haka sukadau hanya wanda sukayi musu siyayya me yawan gske seda sukacika bot tam,haka suka shiga cikin kaduna wani dadi taji zataga ummi bayan shekara daya da watanni datayi bata gantaba.
Sanda sukaje dahma nata bacci,haka suka fito shine ya rike babyn ita tayi gaba,sanda tai sallama tana ganin ummi tayi gunda cikin murna tana cewa,ummi jibi kinyi kiba ko kewata bakiyi ko, kallon Sabha take kamr an canza mata ita takeji,tazama ci kakkiyar mace tayi bul² da ita.
To aike naga duk kin rame saboda kewata ko,tafada cikin farincikin ganin yarta,daki suka shiga lokacin mm salamatu tana ban daki, ita se yanzu ma take kallon dakin inba ciwon ido takeba kamar anyi gyara sosai a gidan.
Ummi ce tace ina yarinyar ganin sabha ita daya,ba yar laaa ummi tana gunshi,salati ummi tafara tace shine kika barshi shi daya a waje?aikin kyauta sekije ki shigo dashi,haka ta mike tanajin kunyar ummi don tunda tayi aure bata gantaba.
Yana tsaye inda tabarshi,ita se yanzunma take ganin ashe har wajen gidan aka gyara,gyara me matukar kyau kuwa.
Hadiye mamakin tayi tace am sorry nabarka kai daya,toba kinga ummi kin mantani ba,ina na isa in mantaka nikuwa,tare suka shiga gidan har dakin ummi wanda yasha gyara kamar bashiba se kamshin turare ke tashi.
Cikin girmamawa suka gaisa,nanfa suka
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 12 Chapter of 13