Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
pls baby kibari Mana, itama cikin irin yanda yai mgn tace, kaga kabari muje ciki semu karasa sharewa ko, kamar wani yaro ya daga kai, kuma yaki cire hannushi sema kara matsa mata nipples din dayake. Ganin inta biye mishi zasu bata lokaci, yasa seda taga ya shagala da abinda yake, sannan tai sauti ta ciro hannushi tamike tana dry, dago mayatattun idanunshi yayi yana kallo yanda take taka step din hips dinta na juyawa, dan lumshe ido yai, don yasan dole zata dawo tunda dakunan a kulle suke, Aiko segata tana turo baki gaba, dru yayi yace harkin gama my love?tasan tsokana yakeji hakan yasa tadan rage murya tace, pls kaga kabani Inshallah bazanyi 1hr bazan gama komai. Hannuta ya riko ya mike, yana cewa muje inyi intayaki mugama, gani yake kmr bata sauti a tafiyar hakan yasa ya dagata cak harseda suka karasa, dakunan ya kulle bedroom guda 4 ne duk da gado da komai aciki, aranta kuwa cewa take, duk wannan abubuwan itada wa?. Haka yataya suka share ko, ina suka wanke toilet, dan zama tayi agefen gadon dayasha gyara kamr me,tana sauke numfashi don wlh tagaji, jin anjawota yasa tayi saurin juyawa, aiko karaf yajefa bakinshi cikin nata, cikin wani salo yake rikita mata jiki, yana aika mata sakonni, wanda naga alama sun fara shigarta da kyau, abunka da andade ba'a haduba, kamr sabuwa haka takoma, niko ganin abun yanason fin karfina, yasa na dauko dan birona da takardar nayo waje,(tunda niba dizuu bace kuma ba mmn sudais ba). ****************** Ammi ko sanda tatashi dama tasan auta, zata fita tose sabha kawai agidan tayi tunanin ko bacci take, tunda taji bata fito tayata aiki ba, seda ta kammala tsab sannan ta haura dakin Hafsat tana kiran autata baki tashi ba ne? "Karasa shiga dakin tayi" Tana cewa daught...ganin ba sabha akan gadon yasa tai tunanin kota shiga toilet ne, setadan tsaya jin ba'almar saukar ruwa yasata danyi nocking toilet din, still shiru taji."tura kofar toilet din tayi, nama taga babu sabha aciki a'a ina auta tayi ne?." Wani tunani ne yazo ranta, kodai taje part dinsu dauko wani abune?Kai bazata ba, amma kuma shi ze iya zuwa,ya dauketa. Se tunane² take tun dazu, but still ko keyar auta baga ganiba, hakan yasa ta dauko wayarta,ta dannawa sa'ood kira, lokacin rana tayi balefi don kusan 12:54 . "Sun fito wanka kenan, tanata mishi sangarta shiko sebiye mata yake,sega kiran ammi ya shigo kallonta yayi tana zaune daga gefen gado, tana datasanin biyoshi don yauma kusan kasheta yayi, cikin dasheshiyar muryar data gaji da kuka tace,ba wayanka ake kiraba?daga mata gira yayi yace, yeah it's ammi, kwalalo ido tayi tace na bani tafada tana dafe girji, shikenan yaja mata wlh ammi zatace tabi mijinta, sega hawaye, dry yai yace ba'abinda zata ce indai taji muna tare, har wayar ta yanke be daukaba, hakan yasa yasake kira, aiko yana kira ta dauka, tanayin sallama tace ina yata?tashin sense yafada cikin heart dinshi, dan sauke murya kasa yayi yace ammi ina wuni, nace maka ina taje ko?tafada wannan karon da'alamun fada cikin muryarta, ahankali yace ammi gatanan, oh shine kazo katafi da ita dakin ko?to ka dawomin da'ita yanzu, ahankali yace ammi muna gidanmu fa." Waro ido tayi tace wani gidan?am..um..amm.ammi, yakasa karasa mgnr, tace lallai yaronnan ka kyauta, sekuma tadawo da muryarta normal tace yanzu, haka ka dauketa kuka tafi kamar batada kowa a duniya??wlh nasan kai ka tilastata kuka tafi nasan bazata bika hakanan ba? Dry yayi yace ammi to wai, meza'a jirane yafada yana kasa da murya, ummm ni bani ita inji yatake jarababbe, dry yake kasa² yamika mata wayar, tab wlh bazata amsaba, juyamai baya tayi taki amsa, cewa yayi ammi taki amsa wai kunyar ki takeji, haba dama nasan yanda auta takeda kunya bazata bika ba, hakama tana bacci ka dauketa ko??ahh wlh ammi dakanta tabiyoni fa, wlh kaga kafita idona ka dauke yarinya yanzu kana mata karya. Ammi shikenan tunda kin goyi bayanta "Nagoya din mara kunya" Yanzu anjima zan turo auta, takawo mata kayanta, dake part dinku, dry yayi yace ammi wani kaya kuma, ga kayanmu nanfa, itako ammi sakin baki tayi tana mmkin rashin kunyar dan nata, ita ko kadan bataga lefin sabha ba sena sa'ood din, tasan sabha nada kunya sosai bazata bishi ba, seya takurata, to ai shikenan yakukai don nasan gidan yayi datti yanzu, wlh ammi muna zuwa muka fara aikin gidan seda muka shirya komai muka share." Allah sarki kaga kawahalar min da itako?dakayi hakuri yau se'insa azo ashare muku a gyara, ammi karki damu tare mukayi, ta daiyi, hh ammi kinsan me? A'a munyi mgn da Abbas yanzu shi ze koma, a memakon ni, yakara abinda banyiba, lallai meyasa kai daka fara bazaka gamaba, ammi bana cemiki zantafi da matata ba kince a'a nikuma Kinga ba kyau shiga hakkin iyali ko ammi"itako ammi jinjina rashin kunyarshi take, amma taji dadi sosai ganin yanzu yana kulada sabha"mhh Allah ya shiryaka kaidai, anjima auta zata kawo muku turarukan wuta, dasauran abinda ba'a rasaba. Yanzu bari driver yakawo muku abinci, to ammi mungode, haka sukai sallama tana cewa yakula mata da auta. Juyowa yayi yaga Sabha hartayi bacci, dry yayi yana cewa wacce tace sallah zatayi itace da bacci, kananun kaya yasa light blue t-shirt yasa se bakin wando jeans, yadau p-cap yasa, Masha Allah kamar asace shi a gudu, fita yayi don akwai masjid kusa dasu, seda ya tabbatar ya kulle ko ina, kuma ya aje mata extra key, don zeje yasiyo musu kayan abinci, tunda nata da'aka kawo dama gidan ammi aka kai, sanda akace bazata tare ba, tuni ammi tayi sadaka dasu, yana idar da sallar yayi waje, direct shopping mall yanufa, seda yayi siyayya meyawa, harda su chocolate su Nutella su sweet, haka yasiyo sekace sunada yara, Boot din motarshi yacika wasu kuma yasa aki mishi, don nashi ya cika. Seda ya biya, waya kawai ya kira yamusu ordern abinci, don yasan tagaji baze bari tayi girkiba. Itako tanacan tana sheka bacci, hankali kwance sewajen 2pm ta tashi, tana waige ina zata ganshi, but bata ganeshiba ahankali ta mike tana cize baki, don bawani dai² take tafiyaba. "Bathroom din tashiga, seda tasake gasa jikinta, kafin ta dauro alwala tafito, wani karamin trolley tabude bama tasan meye acikiba, ganin kananan kayane aciki, yasa ta dauko wata shegiyar riga me kyau, ta zura wacce ta tsaya mata iya gwiwa, sannan ta daura zani asama, tabude handbag dinta tasa safa, don ita da safa take Sallah, tunda wasu mlmai sunce inbata sallar mutum beyiba, donta kore Kokonto kawai setake sawa, dai²ta tsayuwarta tayi kan sallayar, ta tada sallah,harta idar bedawo ba kuma bata lurada keys din daya aje mata ba, hakan yasa tamike don nema musu abinci, tana shiga kitchen yana shigowa, haurawa samn yayi ganin bata duka dakunan yasashi nufar kitchen din direct." Tanata nunanin yazatayi, don ba'ayi repealing gas dinba babu aciki, haka ta zauna akan wani stool me kyau sake cikin kitchen din, komai na ciki farine tar kmar kankara sekuma hannun drawers din maroon, kamshinsa kawai taji, dukda yau ma besa turaren ba, amma dayake kamshin yakama jikinshi, dago da dara² idanunta tayi tana amsa mishi sallamar, ganinta da hijabi yasa shi cewa sallah kikayi mrs sa'ood?daga mishi kai tayi don wlh wata shegiyar yunwa ke cinta (kai sabha sekace dizuu Rabin heart)rabonta da abinci tun jiya wlh. shafo gefen fuskarta yayi yana, cewa baby kinga na manta nayi mana, ordern abinci, kuma ammi tace zata kawo mana, dan lumshe ido tayi don yanda yake shafa mata fuska sakar mata kasala yake wlh, horm din dasukaji anayi agidanne yasa suka mike tare yana rike da hannunta, suka fita harabar gidan wanda yake cikeda, shuke² shiya karasa bakin gate din yana budewa, zura kanshi yayi ganin drivern gidansu be yasashi karasa fita, suka gaisa cikin mutunci, sannan yanashi basket din dake shake da kayan ciye², sukai sallama ya juya ya shigo ciki, Tana inda yabarta, tana wasa da wani rose (fire)me kyau dake jikin wata bishiya doguwa, kara sowa yayi bama tsan yakarasoba sejin mgnrshi tayi yana cewa, kinga ammi ta kawo mana abinci, kash kinga na manta, driver yajuya dana bashi yasawo mana gas dinko, Eh wlh tafada cikin sanyin jiki, wayarshi ya ciro ya kira drivern yace don Allah yadawo yadan siyo abu, aiko cikin minti kadan segashi dama beyi nisaba, horm yayi lokacin sun koma daki, fitowa yayi ya dauko blindern ya tawo dashi bashi yayi, da kudi me yawa. Shikuma yadawo lokacin tagama zuba musu abincin, bata raba musu plate ba dontasan kota raba yare zasuci, zama yayi yafara bata dakanshi harta koshi bawani ci tayiba, don dama batada ci sosai, haka itama tafara bashi yanaci yana tattabeta, seda takoma kitchen din ta wanke komai sannan tadawo. "Harzata zauna a kasa yajawota jikinshi, kan kujera, kwantar da ita yayi akan cinyarshi, yana zare hijab din jikinta, wanda tun sandaya dawo yake jikinta, kusan suman zaune yayi ganin yanda rabin cinyarta ke waje, don rigar zamewa tayi tadawo sama sanda yake cire mata hijab din." Shafa mata kai yafara, yana cewa baby kinsan sanda nasiya kayannan ko mgnr auren mu ba'a faraba kuwa? dagowa tayi tana kallonshi alamr tanason karin bayani, daga mata kai cikeda tabbatar wa, yace lokacin menje kasar Singapore nidasu luqman, toshi luqman yanada aure seyake siyarwa matarshi ishaq ma yasewa matarshi, shinefa Nida Abbas muma mukace wlh semun siya, Kinga wannan rigar dama tunda nafara ganinki naga kindace da ita wlh. Murmushi take tna shafa kwantaccen sajen dake fuskar shi yanata shining....... Se smiling take, cewa yayi naga kinata smiling ne?um to ainaji ne wai tunkan kayi aure kase kayan takarasa tana dry kadan, umhh baby wlh bansan zanyi aure yanzuba, kawai sega ammi tamin aure shima smiling din yake, hannushi yazura cikin rigarta yana wasada nipples dinta, cikin cool voice taji yanacewa twincle kinsan tun randa nafara ganinki naji kina burgeni, nafadawa Abbas yacemin wai sonki nake, lokacin seda mukai fada dashi donna tsani wata tace tana sona, bare kuma ace ninake sonta, but kinsan me a'a sanda na tabbatar ina sonki lokacin da, kikazo gaida ammi naga kinsha gayu mhhh jinai kamar kar inbarki kibar gidan kawai a daura mana aure, naji ina miki wani irin so Wanda nima bansan sanda nafada cikinsa ba, da in Abbas yana soyayya inamai kallon mara hankali, daga sanda nagane ina sonki, daga lokacin nadena ganin lefin Abbas, duk wannan mgnr dayake hannushi yana cikin rigarta, wlh twincle inda ammi bata zabamin ke amatsayin mata ba ko mhhhhh, dama tunda tafada min nasawa raina. Kobayan nayi auren sena aureki, dan matsa nipples din yayi, tadan saki kara cikin shagwaba, yace randa naji dake aka daura mana aure, lokacin jinai kamar inje cikin gidan kawai in dauko ki mutafi tare, ai kinga sanda su Abbas sukazo, babu ni ko?. Wlh naki biyosu ne saboda bazan iya ganinki, agabana kuma a matsayin mata ban rungume ki gaban kowaye ba that's why naki binsu, sanda Khaleel yakemin congrat ko, jinake kamar in mallaka mishi duk abinda nake dashi aduniya saboda murna. Ita ko, Smiling tayi harseda dimples dinta suka fito fararen hakwaranta suka bayyana tsakiyarsu dauke da wata siririyar wushirya...... Jin tayi shiru yasa shi cewa, baby say something mana, bakisona ne??yafada cikeda tsoro kartace batason shi, itako cikin ranta mmkin karfin halinshi take ashe yadade yana sonta. "Baby kice wani abu manahhhh, yaja mgnr tareda kare matse mata nipples din, outchhh tafada tana kokarin ciro hannushi, yai saurin kara kasa dashi saitin cibiyarta." Ahankali tace nima inason mijina sosai, tafada tana saka fararen hannunta dasuka sha lalle tana rufe fuskarta dashi. Shiko jiyake kamr ansashi cikin, aljannah ashe bashi kadai yake hauka ba, ashe itama tana sonshi, cikin tsantsar farinciki yace baby pls tell yaushe kika fara Sona?? Lumshe ido tayi tana tuna ranarda zebar kasarnan aranar taji duk duniya babu takejinshi azuciyar ta se shi, tabbas ta wahala da sonshi sanda bayanan da kyar take iya bacci. Ahankali yakara cewa pls yaushe kika fara Sona?? ahankali tafara fada mishi tana rufe fuska... Kawai jitayi ya hade bakinsu, yayi daki da'ita, wayyo tasan me ze biyo baya, hakan yasa tafara cewa pls ka saukeni yunwa nakeji cikin kunnenta yace ai abincin xan bakiko......✍️ *🔥🔥 HOHOHO FANS🥳* kuyi maza kufito🚶🏼‍♀️🗣️🗣️ ku siya Wannan littafin me taken *KIBIYAR SOYAYYA💘* mhhh🔥💃🏼kaidaga jin sunan kasan za'abuga love❤️ a wannan lbrin💯❤️ soyayya ce wanda takeda wata irin sarkakiya me taba zuciya🫀kudai kawai ku hanzarta xuwa ku biya kudinku💰tun wuri🏃🏻‍♀️💃🏼 donjin yanda soyayyar zata kasance🫂🔥❤️ tsakanin *ALIYU ASADULLAH DA AYSHA SHATUTU* tabbas bantabajin labarin soyayya irin wannan ba soyayya wacce takeda wani irin sarka kiya💯🥳 kifito ku fara biya FANS, zakuji yanda asalin kiyayyah yake komawa soyayyar mezafi🔥❤️💘inda har sukaiwa wannan soyayya tasu lakabida🗣️ *kibiyar soyayya* tabbas kibiyar ce kuwa don ta sokesu batareda sun san sanda ta sokesu ba💘💝 shatutu kenan da aliyi asadullah jajur taccen sojah, me bautawa kasarsa🔥, asanda yatafi bautawa kasar tasane yadawo gida🏘️yatarda💃🏼🤔shatutu agidan su wanda bema taba ganintaba🤔acikin lbrinnan zakuji muhimmanci rukon amana🤝🏼wanda amanarce tasanya mahaifin asadullah ganin ya dace ya aurawa danshi shatutu🥰🔥💃🏼zakuji illar cikin amana, zakuji soyayya zakuji lbrin tausayi🤐🔥 *FANS KAR'AYI BAKU KU HANZARTA BIYAN KUDINKU #300 ONLY WANNAN ACCOUNT DIN 3147907313 ABBA ISAH ALHAJI SHEDAR BIYA TA WANNAN NUMBERN 09067671415 IDAN KUMA KATIN WAYA NE TA WANNAN NUMBERN 07038900912 HOTON KATIN ZAKU DAUKA KU TURO💃🏼🔥* PLS SHARE👏🏽 *zhr* 🥀🥀🥀🥀🥀 *✓Dr SA'OOD* 🥀🥀🥀🥀🥀 Written by zarahh AA 🅿️47&48 Zee da mum dinta kuwa yanzu rayuwa bata tafiyar musu yanda ya dace, komai ya tsaya musu basujin dadin rayuwa. Saka makon duk inda sukaje, akan matsalar auren zee da sa'ood sedai ace musu suyi hakuri. Itako zee tayi alkawarin auren sa'ood koda zata rasa ranta wlh. Bangare daya kuma tanata sheke ayarta, ita fita setai 1week bata dawo ba, Abbanta bayanan dama indai yai tafiya bata zama a gidan Shiko yanacan abbu ya wakiltashi shida abban Abbas zasu sauke wasu kaya dasuka iso a jirgin ruwa, hakanne yaba ta damar yin abinda taga dama. Itakam mum dinta bata taba cemata tayi abu da dai² ba kullum kara imgizafa takeyi, tayi abunda taga dama ga zuwa gidan malamai sako² sune sunje neman mgnin dazesa sa'ood yasota. Yanzu haka tana dakin wani saurayinta, bashir sunata sheke ayarsu suna abinda sukaga dama, sebayan sungama badalarsu ne, zee take ce mishi Darling kasan dai, doctor yace kar inkara zubarda ciki ko? Yace indai nakara zubarda ciki to bazan kara haihuwa ba. Niko kaga gsky bazan iya, auren sa'ood ace ban haihu ba, tomiye amfanin auren damafa don in haihu in kwashe dukiyar zan auresa Umm tabbas babe kinyi mgn me kyau, waiyama batun gayenne? Dan tsaki taja mtwss kaidai bari darling wlh kowani malami mukaje wajenshi cewa yake bazamu ci nasaraba wlh. Babe dob Allah kiyi iya kokarinki, ki aureshi kodan ki dinga wataya wa acikin kawayen mu, koya kikace babe. Ni dukba wannan ba yazamuyi da wannan cikin, to ai shine nace miki kiyi kokari ki aure shi semuce cikin nashine koya kikace Kinga zerike min dana, yakuma kulamin dake, tabbas to yanzu bari inje incewa mum gsky tazo muje dama sadiya tace min tasamu sabon boka shiya hadata da wannan sairayin nata me kudine sosai (sadiya kawar zee ce kusan duk lalacewar da zee tayi itace sanadi) dry yayi yace kai ai gsky babe sadiya tana kawo light wlh Um kaga bari inkoma gida yanzu, dukda dare tayi se'incewa mum munsamu wani bokan koya kace, eh gsky yakamata muje kisaukeni to. Haka suka dauko hanya, ta saukeshi a gidan dayake kwana kusan komai zee ce kemishi, son shi take kamr ranta. Shiko kudinta kawai yake ci, don wlh haushi take bashi wataran seyasa ankashe mishi ita kawai soyake Yagama shirin dayake, gidan iyayenta zasu shiga suyi fashi, su kwashe komai su kashe iyayenta su kuma duk su gujeta Duk sadiya ce takawo wannan shawarar, yanzu haka suna hada target dinda zazu farmata ne kawai. Itako zee tana zuwa gidan tafadawa mum dinta sadiya tasamo musu sabon boka, nan mum taita murna Harda cewa ai gsky zainab wannan yarinya alheri ce a rayuwarki kingafa duk kusan malamannan itace tahadamu dasu, aisedai kawai muce mungode mata wlh Aiko washe gari da uwar safiya suka dau hanyar gidan bokan, wanda zee ceke driving din don ita tasan gidan. Sun dade suna tafiya harsuka kai, cikin wani kungurmin daji babi gida gaba babu gida baya seda sukayi parking motar Awani guri sannan suka duka tafiyar kasa, sun gaji sosai da kyar suka karasa gurin wani katon dutse Sewata bukka aciki, ahaka suka fara hawa dutsen harseda suka kai cikin bukkar, yana zaune fuskarnan kamar hadari babu annuri ko kadan acikin ta. Dama sadiya tace mata karsuyi sallama in sunje don indai sukai sallama baze amsa ba, aiko haka suka shiga ba sallama. Dagowa yayi ya kallesu, seda kirjin zee ya buga don wlh, bata taba ganin mutum mummuna kamr wannan bokan ba Cikin karaji yace ku zauna anan, yanuna musu wata kujera, wuta seci take acikinta duk kwalalo ido sukayi, sunki zama wata uwar tsawa ya buga musu Inbazaku zauna ba kuwuce kufitarmin a gonata, jiki na rawa suka zauna, abun mamaki ko kadan basuji zafin wutar ba. Tunkan sufara mgn yace, indai wannan yaronne bazaku taba cin nasara akanshi ba, gwanda kuyi hakuri kawai yakarasa mgnr cikin hargagi Dukseda suka tsorata, amma hakanan mum ta daure tace yanzu boka yazamuyi kenan? Nunata yayi da hannu yace aike Idan har kika kara zuwa gidan wani boka, toki sani tabbas akan ajalinki kike tafiya don aranar zaki mutu. Kutashi kubani guri, wannan yaron innayi aiki akanshi aishi kenan tawa ta kare, don ko aljanuna yafi karfinsu bare no. Itako mum wani, irin firgici da tsoro tashiga, donjin ance zata mutu sedai kuma batajin zata iya dena nemawa yarta farinciki Kutashi kubani guri, karku kara minti daya anan, inba hakaba kuwa...tunkan yafadi abinda ze fada suka kwasa aguje Wanda seda zee tafadi asanda suke gudun saukowa akan dutsen Haka suka karaso gun motarsu, suna tafiya mum tace yata kinji abinda bokannan yace? Daga kai tayi tace but mum harkin yarda da mgnrshi kenan Girgiza kai tayi tace, haba sekace baniba, ko kin manta, mahaifiyarki jaruma ce, zanyi iyayina wajen ganin kincika burinki, aduniya indai ina numfashi Gobe ma wani gun zamu, damacan naso mufara zuwa sekuma kikazo da lbrin wannan me bakin bakin Gobe iyanzu ma mundawo don tun asuba, zamu tafi, but mum kinsan yau dad ze dawo zebarmu mufita da asuba ne Um barshi wlh, senaje kodan farin cikinki yata, haka suketa tattauna wa acikin motar harsuka karaso gida Kowa dakinta tashiga, wanka sukayi inda mum tayi bacci, itakuma zee takira sadiya take gaya mata abinda boka yafada musu Cikin rudewa sadiya tace, wlh zee karku kara zuwa, tunda bokannan yafada muku mum zata mutu in kuka kara zuwa wlh seta mutu(itako sadiya batason mum ta mutu basu cimma burinsu ba)hakanne yasa take gargadin zee kuma tasan aikin bokannan Mtwss zee tace wlh, semunje naga alama, kinfara bakin ciki da farin cikina ko?to ta Allah bata kuba wlh tafda tana kashe wayar. Haka zee tabanzatar da zancen sadiya, tuni suka fara shirin zuwa gidan bokan dazasu gobe, itako sadiya se kiran wayar zee take, akan ta hanata zuwa gidan wani bokan dontayi imani goge mum zata mutu indai sukaje wani gun wlh Aiko da sanyin safiya, dukda dad dinta yadawo, amma haka suka dauki hanyar gidan wani bokan, shibema san zasu tafi ba Don tunda akayi auren sa'ood tadena shiga dakinshi, acewarta shine beson zee ta rayu cikin arxiki shiyasa ta dau gaba dashi. Sunyi nisa sosai kamar a mafarki haka motar za kwacewa mum dayake itace yau take driving din, babu wanda ya tabasu baka motar tafara yawo a tt Abu kamar wasa, haka motar tafara kamawa da wuta, tuni zee tafara tuna maganganun sadiya da wannan bokan Hannun mum tarike gam, tanason amsar sitiyarin motar amma babu hali, se ihu mum take, itama zee ganin motar ta kife a tt yasa tafara ihun azo ate makesu Sun dau mintuna agun babu wata mota datazo wucewa, cikin ikon Allah sega wata mota me shegen kyau tafaka agun Da sauri wani matashi, dawani dattijo wanda baze wuce 60yrs ba, sukayo kansu ta window suka fara zarosu inda mum harta fara konewa ga wani irin karkaryeea datayi, yan yatsun kafarta duk sun cire, kanta se zubarda jini yake, ita kuma zee dukta bibbige akanta da hannuwa nishi kawai take Cikin gaggawa suka daukesu see hospital, ikon Allah cikin sa'a kuma hospital din sa'ood akayi dasu saurayin se sannu yake jerawa zee da mum Suna shiga hospital din aka kawo musu temakon gaggawa, tuni likitoci suka hau kansu, inda aka samu akaiwa zee dinki a inda ta bubbuge wani gun kuma aka wanke. Wanda wani kwararren likita ne dake hospital din yake basu kulawa, shi sa'ood ya dau hutu donya dade bezo hospital din ba sedai sometimes suzo da Abbas baya wani dadewa yake tafiya. Itako mum sedai kawai, muce Allah yabata lpy don jikin ba dadi, duk ta fita hayyacinta tadawo kalar tausayi, se ihu take tana fadan maganganu marasa dadi Shiko dad din zee, tunda ya farka yaga basu gidan, yawuce gidan abbu yafara fada mishi aikin dasukayi alhamdulillah sun kammala komai da komai Nan suka fara firar yan uwa, inda ammi takawo musu breakfast sukaci, sun gamaci kenan sega waya ta shigo, da no din zee (suko wa'inda suka tsinci su xee Allah yasa wayrta babu password shiyasa suka, duba sunan dad yanda zee tayi saving suka kira, nan suka fada mishi abunda ke faruwa, ya tambaya wani hospital ne suka fada mishi) Abbu yagayawa komai da aka fada mishi, abbu yace subhanallah ai hospital din sa'ood ne, muje kawai haka suka zo hospital din Aka kaisu dakin da aka kwantar da zee, se bacci take, itako mum tanacan tana surutai marasa hankali duk wani abunda tayi seda fa fadeshi, shiko dad kawai kallonta yake Amma aranshi ya yafe mata Tunda gashi rayuwa ma ta mata hanakali, sosai taba abbu tausayi gefe daya kuma yana mamakin hakurin dan uwanshi dabe taba zuwa yafada mishi abinda take mishi ba. cewa akayi suje waje, za'a sake dubata haka suka fita, tanason rokon dad gafara but data bude baki sedai taita sake tonawa kanta asiri takasa, neman fararshi don tasan bazata kara kwana ba aduniya Haka suka wuni, a hospital din ammi tayo musu abinci, itako zee tana farfado wa, ta duro akan gadon tana cewa sukaita gun mum dinta Wata nurse ce tariketa tace, kinutsu kinga jikinki beji sauki ba ko?ki koma ki kwanta, Kinga cikin jikinki ma ya fita, mum dinki tana lpy, no ni ki kaini gunta Sairayin dasuka kawo hospital dinne yashigo donjin zee tanata surutu, ganin sunata fada da nurse dinne yashi cewa nurse din Tabari taje taga mum dinta, haka ya kama hannunta sukajera tanata matse ido, har dakinda mum take ciki ya kaita lokacin doctors din zunfita Tana kwance kamr mara rai a jiki, haka zee ta karasa jikinta tana sakin kuka, ahankali ta gwada bude baki, aiko taji mgn ta fito kamar ta fisgota Ahankali tace zainab, tabbas nasan mutuwa zanyi, kiyafe min banzamo uwa ta gari agunki ba ke kadai Allah yabani, memakon inyi kokarin bki tarbiyya me kyau Sema na zama, silar kara bacin tarbiyyar ki, kiyafemin zainab kar in mutu da alhakinki akaina, kuma ki kiramin dad dinki shima innemi gafararsa kafin lokaci ne yayi. Hanakali zee ta mike duk tayi sanyi, tana fita dad yayo kanta yana cewa lpy daughter kika fito bakisan bakida lpy ba ne, hanakali tace dad mum nakiranka, da sauri ya bita suka shiga dakin. Tana kwance yanda zee ta barta, se hawaye take, suna shigowa ta bude baki ahankali tafara ba dad lbrin duk wank bakin halinta da abunda ta dingayi wanda bedace ba, babu wani bata lokaci yayafe mata Tuni tafara aman jini don batai tunanin dad ze yafe mataba, da sauri yafita yaje Nemo likita, itako zee hanakali ta yayi mugum tashi, tuni tarikice tana kiran mum² mum² karki tafi ki barni..... Inaa lokaci yayi, rai yai halinsa Sanda doctors din suka shigo kuwa, tuni ta rasu, se zee dake durkushe tana kuka, harda abbu abayan dad, shiko dad yakasa motsi tabbas yanason mum amma bakin halinta ne beso..haka aka dauki gawar aka tafi da'ita gida don a suturtata. Harda mutuminnan daya tsinto su, don irin muta nennane masu tausayi hakan yasa basu tafiba tunda sukazo,

Chapter 11 of 13