Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
hau fira kamar ba surukar shiba,itako sabha gefe ta koma tana mamakin yaushe yasaba da ummi haka,abinda sabha bata saniba sa'ood yasha zuwa gidan su bayan sunyi aure wanda har gyaran gidan shiyasa musu sedai betaba gaya mata yana zuwaba. "Ganin sun kyaleta sunata fira yasa ta mike,tana turo baki tace ummi tunda naga kin manta dani aishi kenan natafi gidan kakus,tafada tana shirin mikewa,dan juyowa yayi yace bari inzo muje nima ingaidata se'in xo in wuce." Tare suka jera saboda babu nisa sosai yasa suka tako akasa har yanzu shike rikeda dahma,wacce take kamr sunyi wata biyu, "Sunayin sallama gidan kaka,tace wanake nakeji kamr sabihehe ta,mtss kai wannan tsohuwa daga zuwa zaki fara batamin suna ko?tafada tana turo baki gaba." Eh zanbata sunan,wacce ba'ama abin arziki kullum inta tunaninki amma shine zaki karyamin tsinke a takashi ko?babu komai tawo ciki kaji sa'udi na tafada tana shigewa daki, sabha kuwa vaki ta rike don mamaki waye kuma sa'udi kakus. Bansaniba muje kaji dan kirki,haka kake hakuri daita ko?dama nasan me hali baya fasawa,ashe kinanan da tsiwar ki kamar da ko?tafada suna shigewa dakin itada sa'ood din dayake ta musu dry. Haka suka zauna sukasha fira,wanda taketa mamakin wai yaushe yasaba dasu haka,jibi yanda suketa shewa da kaka. Har wajen 3pm suna gidan kaka,dazasu tafi tace kaga sa'udi kayi a hankali inkana tuka motar nan donnasan ku zaka iya kaita sharara gudu kamar wani zomo.. Duk dry maganar tabasu wanda duk mgnr datake, safiyya na hannunta tace ita bazata iya kiran wannan suna ba sekace sunan aljanu. Haka tarakasu har waje,inda sa'ood yacika ta da kudi masu yawa,seda sukayi fada kafin ta amsa,dama indai yazo yabata kudi da kyar take amsa. Haka sabha tayi sati a gidan ummi,wanda kusan kullum dahma nagun mama salamatu. Randa tayi sati kuwa yazo ya dauketa,inda taji kamar ankara mata sonshi don abbanta yafada mata alkhairin da sa'ood din me musu... BAYAN SHEKARA 7 abubuwa da yawa sun faru,ciki harda zuwan su kasashe dada ma acikin duniya,wanda zuwanta kasar saudiya uku taje aikin hajji sau daya biyun duka umra, Umminta abbanta kaka harda mama salamatu duk ya biya musu makka sukaje suka sauke farali.kuma duk be gaya mata ba. Seda abbanta ya kira yana ta samata albarka yake fada mata abinda ya faru,ranar tayi farinciki kamar ba gobe tanajin tafi kowace mace sa'a a duniya. Mlm umar kuwa tuni ya nemi auren fauziya inda,aka bashi shima yayi kudi tunda ya gama karatu yasamu aiki a cikin adamawa yanzu acan sukeda zama,inda sabha ta halarci bikin takuma bashi gudummawa. acikin wa'innan shekarun kuwa inda sabha ta kara haihuwa harso biyu yaranta uku kenan,mata 2 namiji daya Dahma se Hauwa'u wacce suke cewa jiddah sekuma Mansoor, Inda auta takeda yaya biyu,duk maza Ita kuma Nana yara uku maza biyu mace daya,inda zee keda da daya tak saboda seda ta dade bata haihuba. Haka rayuwa taketa tafiya Tuni sabha tagama school hartayi master's,inda sa'ood yabata babban matsayi a daya daga cikin company dayake dasu acikin abuja Inkaga sabha sekasha mamaki takara wayewa tayi kyau kamr bata haihuwa, kudi sun zauna mata. _tabbas inta zauna takanyi tunanin rayuwa dama ance,mutum rana gareshi ta yarda da hakan,saboda ayanzu albarkacin temakon takeci duka shiya kaita duk wani matsayi datake ciki dama,wanda zata shiga nan gaba,duk silar temako ne tate maki ammi asanda batasan wacece ita ba ashe silar ta zata kai matakin datake ayanzu,mutum daraja gareshi komai kankantarshi ka temake shi da sannu zaka ci gajiyar wannan temakon, tabbas gashi tanacin gajiyar wanda tayi._ Haka rayuwar wa'innan ma aurata ta kasance,kamar kowane gida zaman tare dole wataran asamu sabani,suma hankance ta kasance wataran sukanyi fada kuma su sasanta kansu. Sun shirya zuwa kasar paris wato CITY OF LOVE shida Abbas,haka suka tafi yaran suka kai wa ammi saboda school,shima Abbas ya kaiwa mama nashi. Wata sabuwar rayuwa suka bude acikin wannan tafiya dasuka yi, sosai suka canza suka kara murjewa...✍️ *Zhr ce* 13|12|2021 1:37PM *Alhamdulillah* Ana nakawo karshen wannan labarin me taken *Dr SA'OOD* ya ubangiji kuskuren danayi acikin wannan labari kayafemin kasha feshi acikin littafina, alkhairin dake ciki kabamu ikon amfani dashi kabani ladan rubu tashi. _Ya hayyu ya qayyum kadatar damu,kasamu cikin bayinka tsarkakku kayafe mana kura kurenmu,kabamu lpy da abinda lpyr zataci ka datar damu,kasanya mu cikin yantattun bayinka_ TABBAS BANDA BAKIN GODEWA MASOYA, DUKDA LITTAFINA NA FARKO NE,AMMA KUN NUNAMIN KAUNA NA GODE NA GODE SE MUN HADU A LITTAFI NA GABA ME TAKEN *TSANTSAR IZZAH* ZEZO MUKU DAWANI SALO NA DABAN BISSALAM👏 An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels

Chapter 13 of 13