Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
yai yana dry, harsuka fito, mota suka shiga suna tafiya Abbas yace wai kai ne kafada soyayya ko lbr babu?saboda bakin hali, banza yamishi, abbas yacigaba dacewa amma wlh nayi farin ciki kaga nanda next year, har ka kusa zama dad yafada yana sheka dry, shiko sao'od yakulu juyowa yayi yace Abbas wlh tallahi zaka fitarmin a mota, wlh bazan fitaba muna fiki kawai kanason yarinya kanawani yiwa mutane iyayi, inaganinka kana tsotse mata baki kamar kasamu sweet, sosai yaji kunya amma dayake Abbas ne ai Normal ne, seyace a gidan ubanwa kaga inashan bakin wannan yarinyar?? to insha bakinta ma inji me??abinda kaji harya saka wanka...duka yakaimai yana hade rai, haka suka cigaba da tpy Allah nata mai iskanci, sedai kawai yayi smiling. Kowa office nashi ya shiga bayan sun dawo, zama yayi yana tuna yarinyar, tsintar kanshi yayi da shiga bathroom yana kallon aikin datayi yanajin meyasa ma yasata, tsintar kanshi yayi cikin nishadi, Abbas ne yashigo don wlh yaga dacewa tsakanin sa'ood da sabha, shiyasa yazo suyi serious magana (hhh Ai Abbas daka wutar da kanka don su abbu har sunje)zama yayi yaga sao'od din yayi shiru alamar tunani, tan tabashi yayi yace friend, juyowa yayi"yace me kuma kazoyi?mtss kaifa ba'a maka abin arxiki nazo muyi wata magana ne, duk tunanin sao'od wata mgn me hankali zasuyi, seyaji Abbas yana cewa, friend don girman Allah kazo muje gun su abbu kace musu kasamu mata pls kaji, Smiling yayi yace Abbas soka ke inyi karya akan inasonta ko me" No ko daya aiba karya zakayi ba tunda, kanasonta ko, look friend wlh ko ka kwana rantse wa bakason yarinyar nan bazn yarda ba, mhhh Abbas ke nikam duk da bantaba soba bansan ya yakeba, amma nasan wannan ba sobane, imfact ina kula yarinyar ne sabida temakon datawa ammi, wani dan iskan murmushi Abbas ke fitarwa yace alright naji, amma wlh sao'od inaji ajikina kakusa aure nan bada dadewa ba makuwa, aiseka zo ka aurar dani, dry yayi yace nikam kaga bazan iyaba nanda one month zakaji anacewa Abbas ango, dana tsaya jiranka ne, to naga bakada niyyar yi, mtss dan iska sekaje kaitayi. Ina ruwana nizan ciyar ma da ita, a'afa nivanceba mlm... ************ Ashe sanda yafito be rufe kofarba, wannan ne yaba zee damar shiga dakinshi bayan ta tabbatar da babu wanda ya ganta, har bedroom din tashiga, hannu rike da maganin tanajin wani irin farinciki don indai yasamu sao'od itako aita wuce raini wlh, ajiye maganin tayi agefe ta yaye zanin gadon, kokarin daga katifar take,amma takasa da 'ker ta dan daga ta gefe ta zuba, seda ta zuba dayawa sannan, ta maida katifar ta shimfida bedsheet din kamar ba'a taba ba (kai zee sheda niyace) fitowa tayi tana addu'a Allah yasa, asirin nna yacishi, sashen ammi takoma kamr muna fuka, ganinsu ammi da Hafsa a falon yasata dan tsayawa, Hafsat ce tace, lpy kamd wata muna fuka??banza tamata ammi ko tana tunanin me zee tajeyi dakin sao'od to itako zee atunaninta babu wanda wanda ya ganta, sedai ta makro don akan idon ammi tashiga dakin, amma basuga me tayiba............... *#zhr*🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀 *✓DR SA'OOD* 🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀 written by zarahh AA 🅿️23&24 """"""A gajiye yadawo, hakan yasa yana dawowa ko part din ammi beyiba, yashiga dakinshi bakinshi dauke da sallama, wani baccu² yakeji, ga lokacin magrib yayi, duk da akwai dan sauran lokacin kafin magrib din, addu'a yayi sannan ya haye gadonshi yana lumshe ido, yana smiling, sabha ce tafado ranshi, sosai yakara nitsewa cikin katifar yana kuma lumshe ido, da shafa kwantaccen gashin kirjinshi, wayar shi ya dauka yakira ammi yake cemata, auta takawo mishi abinci, tambayarahi take yau she yadawo, yace mata bewani dadeba, ok bari takawo maka. Zee dake zaune tanaji tai saurin cewa ammi bari inkai mishi, Hafas datake saukowa tai saurin cewa no kibarshi nizan kaimishi, Hararar ta zee tayi, dama kowa yasan basu shuri, ammi ce tace kinga auta barta ta kaimishi, jeki debomishi jiki na rawa tamike tafada kitchen, dama da maganinta a kugunta, tagama zuba abinci tana shirin kwance zanin, Auta tashigo cikin sauri ta gyara zanin, wani irin haushin auta taji yakamata, itako setai kamar batasan metakaba tace, zee dama nazo taya kine, banso tafada cikeda masifa. Um Allah yabaki hakuri, daukar abincin tayi tareda tsinewa auta yafi a kirga, hanyar dakinshi tanufa tana addu'ar Allah yasa karya wulakanta ta dontasan kadan daga aikin shi wlh, sekuma tatuna hala yanzu yana kan gadinshi ai asirin yafara ci yanxu, Nocking tayi shiko atunaninshi auta ce yasashi fitowa yana smiling, turuss ya tsaya yana jifanta da wani kallo, mtsss kije ki mayar tunda bake nace kikawo minba, sosai ta narke tafara xuba mishi shagwaba, don Allah ya sa'ood yaci mana, wlh if bakaciba zanshiga damuwa, bura uba, yafada aranshi, kee yabuga mata tsawa wanda seda farantin yakusa fadi, bannan tunkan in hadaki keda abincin inmuku dukan tsiya, aibema gama magana ba, yajuya aguje dontasan bawani, katon abu bane ya zaneta. Tana shiga ammi tace lpy zainab, tana tura baki gaba tana cewa wai baze ciba, wayan Hafsat ce tayi kara, tana dauka yace kidafa wani abincin kikawomin, to yaya tashi tayi tana kallon zee tace yace indafa mishi wani, beson naki, mtss karyaso to seme??oho dai tusakai ba kwarjini, fuuu zee tatashi tai sama dontaga alama wannan aikin beyiba, Kaya tahau hadawa, saukowa tayi tanajan trolley tana wani hade rai, ammi take ah zainab, badai tafiya zakiyi ba ko? kamar ta shake ammi takeji amma setace eh ammi tafiya, zanyi yanzu aka kirani wai mudawo school To bari inzo, daki taje tadauko mata turaruka, tace gashi ki kaiwa mmnki kinji, tana wani yatsina fuska ta amsa tana cewa bye natafi, aranta tana cewa next time innazo se'an daura aurena da sao'od zakusha mmki, tana tafiya tana tunani harta kai gida, tana shiga mmnta tace ah lpy?? Inafa waccen tsohuwar uwartashi tanaji inacewa ya wula kantani amma ko tamishi fada mtsss, duk zanyi mgninsu har wannan kanwartashi mekamada kazar ruwa (kai zee duk su kadai🤣🤣)tab amma wlh zainab bakida hankali, to yanzu da kika tawo idana maganin yai aikinfa gashi bakinan kintawo Lallai mommy kema kinsan ba lalle asirinna yakama Shiba, shege kamar yayi zamani da sahabbai inji mommy, aiko semunci dukiyarsu yanzu sakina take cemin tasamu sabon mlm wanda aikinshi kamar yankan wuka, umh nifa mommy dazakiji dakin dena zuwa gun Bokayennan kema kinsan har yau bamuci nasara akansuba, ah lallai bakida hankali zainab amma tunda ke kikace bari inbarshi aidama donke nakeyi. Da sauri zee tace no mommy bahaka nake nufiba fa, kishiya muje, nidama naga munata asarar kudi ba nasara shiyasa To ai a wannan tabbas mekeda nasara, sabida sakina tace dole ya kamashi, to mommy Allah yakaimu gobe semuje ko??eh nida halima ai yanzu zamutafi.. ******* Abincin Hafsa takai mai, sosai yanagi abinci seda yajishi dam sannan yafada toilet yai wanka, kwantawa yayi akan gado, kawai fadomishi arai tayi, smiling yake tayi abbas yakira don wlh soyake yaji abbas namishi mgn akanta, aiko yana dauka yafara kai man wlh katemake ni, ayida babe dinnan kasan ni wlh aure nakeso, kuma inba kayiba to nima abba baze bari inyiba. To dan iska nidama nasan ba haka kawai kadamu inyi aure ba kanada dalili, dry Abbas yake yace to nikam bazan iya hadiyar kwayaba kamar Dan kwaya, umhh baba wai ya ta'amince kuwa??wace ta amince kuma dame aka amince? Wannan yarinyar sabha sunanta ko, kafada mata ta yarda, da ubanme ta yarda inji sao'od??dry abbas yake karka maidani dan iska fa, toda dan miye, umh pls kazo gobe muje nizan mata mgn inji Abbas Abbas seda safe, yakatse wayar yana murmushi yana laso kasan lips dinshi, tabbas shiyasan ba sonta yakeba, amma dazu yanaba wani abokinshi luqman lamarin ta, yake cewa wlh man sonta kake, dayake shi yanaxa mata harda babynsu daya, meyasa ake cewa sonta yake? "Shifa wlh haushi take bashi taita wani turo baki kamar wata yarinya (bayan ka tsotse bakin😂) kwanciya yayi yanata tunane ² haryai bacci." ****** Baban sabha ne zaune yana fadawa mma salamatu ansa ranar auren sabha, dawa akasa, mlm minsu na islamiya kardai kace min mlm umar, yana murmushin ganin batai hassada ba yasashi cewa eh wlh, shine wani murmushin yake take, aranta tana cewa wlh sedai ba numfashi na aduniya shine zata auri wannan yaton, amma wannan karon bazanje gidan wani boka ba Da kaina zanyi aikin, mhh Allah yasa alkhairi tacewa abba, ameen yafada yana mmkin yanda ta canza, amma indane aiseta ce afasa auren murmushi yayi yana jin dadi tafara shiryuwa Lokaci na tafiya anata karatu sabha bata dawo ba, kasancewar batada wasu kawaye yasa babu wanda yazo nemanta, abba Kuma tace mishi seta kara kusan wata, be kawo komai aranshiba yabarta, kusan watanta daya yanzu a abuja, ta murje takara wani kyau kamar dawisu, kullum seta yi waya da ammi Yaune zataje gidan itada su husna aunty kuma zataje gidan wanta matarshi ta haihu, driver ne ze kaisu tunda tatashi tashiga kitchen take hadama ammi abubuwa masu dadi, sekusan 10am tagama "Wanka taje tayi suko su Layla tuni sukai wanka, shiryawa tayi cikin wata atamfa riga da skeet, sosai skeet din yakamata yayi mata dass, turare tafesa bawani dayawa ba tadau veil tasa sosai tafito kamar kasaceta." Tare suka fito da Aunty wanda ita uncle ne ze sauketa a gidan dazata, sukuma driver ne, sosai Aunty tahadawa ammi abubuwa masu amfani su turare da sauran su, mota suka shiga tana cewa aunty kamar karfe nawa zaki dawo??nanda 5pm inshallah to muma se lokacin zamu dawo, dagama juna hannu sukai driver yajasu suka tafi, dama Aunty tabama baba driver address dinda ammi ta tura mata Haka yakaisu harcikin gidan sosai suka saki baki suna kallon arziki, tab sahba tafada tana cewa inaganin gidan uncle me kyau ashe ba komai bane hu'um, ammi ce tafito jin tsuyuwar mota yasata fitowa "Ah auta sannu da zuwa, smiling kawai take baba driver ne yace hjy karama injiraku ne ko intsaya??ammi ce tace a'afa kayi tafiyarka zansa akawota kaji, to sekundawo yafada yana shirin tafiya ammi tace bari akawo maka abin sha, haba wlh alhamdulillah a'afa bari insa amawo maka" Seka tafi dashi, to nagode hjy ciki suka shiga nanma yan kauye suka zama, ammi tasa masu aiki suka kaiwa baba driver abinsha, sama ta haura dasu wanda yake daukeda kujeru milk and Braun masu shegen kyau Suna zama aka cika gabansu da kayan abinci iri² vayan sabha tabata sakon Aunty, sosai yau taji yanda take kunyar ammi ya karu fiyeda da, takasa cin abincin ko kadan se juya spoon take "Lurada hakan yasa ammi cewa, kisaki jikinki kinji nan gidanku ne, dan daga mata kai tayi amma takasa ci ko kadan, ana haka sega Hafsat tadawo school, agajiye take tanacewa wash amminah nagaji sosai turus ta tsaya tana cewa ammi baki mukayi?" Eh itace sabuwar autar tawa, dira kafa Hafsat tafara tana cewa wlh ni ammi ban yarda ba nice auta, smiling sabha tayi tace laaa ni nama barmiki, dry tayi tana cewa ina wuni sabuwar auta, duk da ta girmi sabha amma hakan behana taga girman ta, da mutuncin taba, murmushi kawai tayi tace ya school auta dry tayi tace, bayan yanzu kece auta;suna haka sega sa'ood yashigo yana cewa ammi falon shiru yau kuma a sama ake hirar, makalewa mgnr tayi saka makon ganin............. *zhr*🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀 *✓DR SA'OOD* 🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀 written by zarahh AA 🅿️25&26 """"""""Ganin sabha tana zaune tayi kasa da kanta, seyayi kamr be gantaba ammi zan tafi, banza tamishi fuskarta dauke da smiling, yasan metake nufi, but seya kara cewa ammi zantafi wai bakaga auta bane?ina take ammi dan juyawa yayi as in dama be gantaba, sosai yaji kirjinshi ya buga ganin yanda tayi kyau, sekuma yaji haushi wai ahaka tafito kilama veil tasa ba hijab ba, mtss yaji wani bakin ciki juyawa yayi ze fita yaji ammk nacewa Kadawo ku gaisa su Layla ko tuni sukabi Hafsat dakinta, dama daga ita se ammi ya rage;dawowa yayi lokacin ammi tamike zata fita, yai saura dagashi se ita;zama yayi kujerar dake kallonta ganin ya tsira idanu yasata gaidashi kasa², be amsa gaisuwar ba sema cewa da yayu ahaka kika fito ba hijabi?? still ya kafeda manyan idanun shi Samun kanta tayi da girgiza masa kai alamr a'a, mhh yayi smiling yace to ina hijab din?shiru tayi don batada abin fada, jitai yana bugamata worning, akan wlh wlh inzata tafi tasake tafita da veil seyayi mgninta "Dago kai tayi tana mamakin karfin halinshi, akanm me ze hanata sa veil sekace wata matarshi, to wlh bazatasaba, jitai yana cewa karfe nawa zaki tafi?dago da kanta tayi tace I don't know ammi tace driver zatasa ya kaimu." Kallon bakida hankali yamata yace wa?? driver ta mai² ta mishi wlh kikaje sena zaneki, kibari innadawo se'in maidake kinji; wannan karonko mamakin yayi mata yawa, cikin zallar shagwaba tace ni..ni wlh bazan hau motar kaba, kawai kaita tsotsewa mutum baki Tafada tana matso kwalla, sosai tabashi mamki wato shi beda abinyi se shan baki, smiling yake yace haba, ashema baki kawai nake sha??yafada yana tsireta da ido, nibanceba, wannan karon dry yake yace, zan baki mamki yafada yana mikewa, yana kuma jaddada mata wlh intabi driver seyayi maganinta. Harya tafi sekuma ya juyo yace waima tsaya, waye ya kawo ki, driver tafda hankali kwance, kambala'i kinada hankali kuwa da wannan kayan kika biyo driver??kwafa yaja yana cewa wlh karki sake (naga ikon Allah inbata hau motar driver ba kaine zaka dinga kai ta inda zata🤣😂) ********* Abbu ko sunacan suna shirin zuwa kaduna gobe don sunce basuso asamu matsala, haka sukaita tattauna wa akan yanda al'amarin se kasance shida abban Abbas da baban zee da uncle Usman zasu tafi nema mishi aurenta, sosai suke shirya duk wani daya kamata na aure wanda iyayen miji ke kaiwa, sadaki, goro, ta burma, da dai sauransu, sundai tsaida magana akan gobe inshallah zasu tafi ****** Mm salamatu ce keta shiri wanda ita kadai tasan meta shirya, fitowa tai taga ummi nata aikin gida, hararar ta tayi tanacewa sedai ki jika yarki kisha ke atunaninki zanbarta tayi aure ne??itadai ummi batace komai ba ta fawwala Allah komai Sakai tai tafita ko abba bata tambaya ba, napep ta hau tafada mishi sunan unguwar da ze kaita, kasancewar akwai nisa tsakaninsu yasa suka dau lokaci kafin su kai, suna karasowa tamikawa me napep din 300 kudinshi Itakuma tanufa kofar gidan, gida wanda tabbas karyane kace gidan talakawa ne, aranta take cewa tayama zata bari sabha ta rayu, a wannan daular sedai ko inta mutu, nocking takeyi har megadin yaxo yana budewa yaga beganetaba cewa3, yai lpy baiwar Allah, yake tayi tana cewa Kaje kacewa hjyr tayi bakuwa, juyawa yayi batareda yace mata komai, (ita dama seda tayi bincike aka tabbatar matada mmn mlm umar batason auren da zeyi, acewarta wai baze auro talakaba) shiyasa takeda jarfin gwiwa Megadinne yafito yana cewa tace kishiga, murmushin nasara tayi, sallama tayi kamar ta Allah, aiki tana zaune a kujera, shigo mana baiwar Allah, shigo wa tayi tana cewa hjy ina wuni, lpy kawai tace Sannan tace, lpy kike nema na??eh to hjy lpy ba lpy ba gsky, to inajinki, yauwa dama akan mgnr auren danki ne, wlh tallahi hjy wannan yarinyar daze auro bazawara ce, agidansu nake, ansha yin ciki suje suxubar, yanxu haka bata garin,tanacen yaron karuwanci, nandai taita batawa sabha suna, harseda ta tabbatar hjy ta aminta da zencenta sannan tai shiru Hannunta hjy tariko, tana cewa tabbas bansan akwai masu sona har hakaba, agarin kaduna ashe akwai, nan taita xabga mata gdy da tabbacin gobe za'a rusa mgnr auren inshallah, aifa mm salamatu kamar taxuba ruwa kasa Tasha, haka tataso hjy tacikata da kayan arziki murna kuwa agunta ba'a mgn Haka tadawo gida ranta fes. Hjy kuwa mm salamatu na tafiya takira baban umar tana fadamishi komai akan abinda matr tagaya mata kan sabha, cewa yayi kinsan matar ne?? a'afa ina nasanta amma alamu sun nuna tasan yarinyar farin sani Inace ance muku yarinyar tayi tafiya?eh to wllh ba inda taje seyawon karuwanci, salati bb yayi yanacewa tabba sun cucemu saukinta ma daya, baseda aka daura muka saniba, to yanzu miye abinyi?abinyi dayane gobe kaje ku amso duk wank abu dakuka kai, kwarai kinkawo shawara me kyau Mlm umar dake zaune a office din kusada abbanshi jiyayi duniyar na juya mishi, tabbas yasan tunda babanshi yayi amanna da mgnr to bashi ba auren sabha, wata kwalla ke fito mishi me tsanin ciwo, inya rasa sabha besan waze auraba, abba karkayi min haka, umar sokake mubari ka auri ragowar wasu Eh abba indai nine zan aureta wlh. Kallon bakada hankali yamishi, yace kalleni wlh indai inada numfashi bazaka aureta ba, bazan hada zuri'a da karuwaba, nagama magana, yafita fuuu a office din nan umar ya durkushe yana sakin wani wahalalle nishi ******** Sabha kuwa wuni sukai gidan ammi har ankusa mgrib suna hira sosai suka saki jiki sunata hira, itada auta kuwa sun dinke se surutu, ammi tahada mata abubuwan na ban mmki, fitowa sukai zasu tafi, gefe daya kuma tana tuna worning din DR akanta, wata zuciyar tace, kinji tafi abinki aiba kara haduwa zakuyi ba Hakan ko akayi, sallama sukeda ammk kamr karsu rabu, haka sukeje especially Hafsat datake zama ita daya agidan setakeji dama sabha ta zauna, gaba ta shiga su Layla suka shiga baya "Kamar jira yake ta SHIGA segashi ya dawo, innalillahi yanzu dabe dawoba haka zatabi driver memakonma ita tashiga baya, tasa yaran a gaba, kwafa yaja ganin veil ajikinta, fitowa yayi yana tunkaro su, suna shirin zufe kofar taji muryarshi a dodon kunnenta." Ammi sufito inkai su, duk seda mmki yakamasu har driver, ammi ce tace, no kabari akaisu kaida yanzu kadawo, ko hutawa bakayi ba, jitai kamar ta rungume ammi, amma seta tsinkayi muryarshi yana cewa no ammi pls sufito inkai kaisu "Jin ya dage yasa ammi cewa sufito seta kaisu, fitowa tayi tana tura baki, murmushi ammi tayi donta hangi wani abu a idon dan nata, cewa tayi su husna sushiga gaba, harara ya wurgo mata, yace wlh baki isaba, itako Hafsat burgeta sukai sekai tafara musu dry." Ganin yamma nakarayi yasa ammi cewa sorry daughter kishiga gaban kinji, wlh don kawai tanajin kunyar ammi ne, ammada baxata shigaba, tana shiga yaja motar, sunata dagawa juna hannu harsu husna, sunfara tafiya taji saukar muryarshi, yana cewa bance karkisa veil ba?? "Yanzu da bandawo ba haka zakibi driver yaita kallonki ko?kin kyauta kenan? shiru tayi hannunsa yasa yariko nata yazama da hannu daya yake driving din, yanda yake mgnr ko Layla da husna bazasuji ba se'ita, pls kitemake ni kidena sa veil inzaki fita kinji? still shiru tamishi haka ya karaci ban ba minshi, ya gaji ko tak bata ceba." Dai dai wani shopping mall ya tsaya, yana cewasu husna suzo su rakashi, jinhaka yasata fitowa, kallon inazaki yamata Wlh bazaki bini haka da wannan abun me kamada babu ba, juyawa tayi don ita tsoro take tai mishi rashin kunya yanzu ya tsote mata baki (kai sabha fair God so dayafa yasha bakin)ganin tashiga motar yasashi kullefa, suka shige shida su husna Aunty ce takirata, tana cewa haryanzu baku dawoba??Eh wlh kindawo ke a'afa dadyn Layla ne zezo yadaukeni kinsan banzo da car nawaba, ok yanzu mu kadai zamu zauna inmundawo, nima yanzu zezo ya daukeni ok to shikenan "Daidai nan yafito hannunshi rikeda ledoji manya², ganin tana waya yashi saurin karasa shigowa cikin motar, ita kuma lokacin tagama wayar, yana shiga yace dawa kike waya?? rannan ahade banza tamishi.", wurin kira yashiga, ganin numbern da A se love agaba,yasa kirjinshi bugawa "Numbern waye wannan?? Ganin yanda idonshi suka fara canza kala yasata, cewa Aunty ce, beyardaba dialing yayi, Aunty ce tace lpy daiko, sauke numfashi yayi, sauri sabha tayi tace no Aunty bake zan kiraba still wayan ba hannunsa." Jayai suka dau hanya, babu me mgn cikinsu banda su husna dasukeda wasa da kayan wasan da yasiyo musu, harsuka karaso, da'alama Aunty bata dawo ba, su Layla ne suka fita, tana shirin fitowa taji yayi locking motar juyowa tayi kamar zata mishi kuka, tunkan tayi magana yadage mata kira yana smiling yace Sona me kita yimin surutu, harsena gaji, kallon hala yau bakada lpy ta mishi, hade rai yayi yace, start cewa tayi wlh ban iyaba, eh dama naga tunda muka tawo bakice komai ba shiyasa nace bari insaki kiban lbr, jin ana nocking glass din motar yashi budewa husna ce tace Aunty sabha bamu key Shiru tayi, jakarta yadauka, dakansa ya ciro makullin yabasu "Juyowa yayi yaga tayi kasa dakanta, smiling yayi yace, meyasa bakijin mgn??nace karki fitada gyale kinkiji ko tanzu ke kina ganin yadace kina fita wani yana kalleki?? shiru tayi yace bazakimin mgn bako ga dan iska inata hauka ko kice inyi hakuri, turo baki tayi tafara magana waikai akan wani dalili zaka hanani saka gyale don Allah?? Kallonta yake shikanshi besan meyasa ba "Amma kawai beson wasu suna kallonta bada hijab ba." sosai tafara sakarmai hawaye akan itafa ya budeta bazata iyaba kawai, kawani sakani gaba da fada akan wani dalilin hava, mamaki rashin kunyarta yake, bude baki takumayi don shuka mai wata rashin kunyar sedai me. "Jin saukar tattausan labbansa akan nata yahanata wani kekkyawan motsi sezare ido take, ganin yadau kusan 5mt yana abu daya yasata fara sakar mishi hawaye, wanda shiko hawayen kara kunnashi suke, seda ya gaji don kanshi sannan ya zare bakinshi anata, yanajin kamar ya dawwama ahaka." Kasa tai da kanta, still hawaye take seda ya dawo normal sannan ya juyo yana kallonta, kuka kike ya tambaya muryanshi ahankali??jin yanda muryarshi take yasata saurin kallonshi, ganin idonshi yadanyi ja, yasata maida nata kasa, fita yayi fa bude Boot din kayanda yasiyo yafifito da, bude mata yayi tafito Dai dai nan su uncle suka shigo ganin su yasa tai sadda kanta kasa tana cewa har kundawo, murmushi uncle yayi yana ba sa'ood hannu sukai musa baha, murmushi yakema Aunty yace, auntynmu ya yayara, smiling tayi tace alhamdulillah, aranta tana kara hango kyau da kamala atattare dashi, gaisawa sukayi cikeda girmamawa Wuce sukai suka bashshi tareda ita, dan juyowa yayi yana kallonta, yace ga kayan kishiga dasu, no mungode kabarshi kawai, tafada tana wucewa tsugunnawa yayi ya kwashi kayan yabiyota, kallonshi take taga meyake, shirin yi, da sauri ta juyo tana cewa pls kabarshi mungode "Ko kallonta beyiba taga ya nufi kofarshiga falon, da sauri tasha gabanshi tana mika mishi hannu alamar yabata, smiling yayi yace no kibari inkai musu tundake bakiso, no am joking wasa nake kabani, dry yayi yace you're joking ko, daga mishi kai tayi Uncle daze tafi masallaci yana fitowa yagansu ahaka Da sauri tasakarwa sa'ood kayan zata juya, murmushi uncle yayi, sa'ood kuma kasa yayi da kanshi naya sosawa uncle dama nace tashiga da wannan ne shine taki, smiling yayi yace daughter amsa mana ba'a maida hannun kyauta baya amsa tayi tana cewa thanks, ur wlcm yafada yana smiling Ganin kamar uncle masjid zashi yasashi, kallonshi yama rasa me zece mishi. Kawai seyace uncle bari inzo muje masjid din naga kamar kar inkoma lokacin ze kure. Smiling yayi yace ok, alwalar yaje tayi awani famfo dake tsakar gidan tare suka jera har aka idar da sallar suka fito, bani mgn sukeyiba kasancewar sa'ood bameson mgn sosai ba Tare suka dawo gidan, sukai Sallama yashiga motar yana, jin kewar mutanen gidan(kai sa'ood banda karya yaushe kuka saba harkake kewarsu🤣🤣) ********* Washe gari su abban Abbas suka ahirya tafiya, wanda plight zasu shiga don yau zasu baro garin insuje.cikin shiri uncle yafito wanda sabha batasan inda zashiba, aunty dai tace mata zeje kaduna gobe, itako bata tsaya tambaya me zeyiba, sallama sukayi, yana fita suka haduda su abban Abbas, airport suka nufa, babu wani bata lokaci suka shiga jirgi ya cillasu garin kd. Ayayinda baban mlm umar yashirya yanufi gidan kawun sabha, sallama yayi kamar abin arxiki, aka shimfida mishi tabarma suka gaisa, cikeda mutunci nan yace mishi yazo ya ne akan mgnr auren mlm umar da yar kaninshi, to to Allah yasa lpy, eh kam gsky munfasa ne, kirjin kawun sabha ya buga, amma meyasa zaku fasa, babh komai kawai munga yarku bata dace da danmuba. Dan jim yayi, yace amma don Allah kozaku janye mgnr auren toka fadamin dalili ganin

Chapter 4 of 13