Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels ο»ΏπŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€ *βœ“DR SA'OOD* πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€ written by zarahh AA *_Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga ALLAH UBANGIJIN HALITTA, ya Allah yanda nafara littafinnan lpy kasa ingama lpy kabani ikon rubuta alkhairi, wanda ze amfaneni ya amfani al-ummahπŸ‘_* πŸ…ΏοΈ1&2 """"""""""""""""tsugunne yake gaban abbu yana mishi fada haba sa'ood wai kai bakasan asama ido ba ko babu ruwanka, kamar wani karamin yaro;kullum aita magana akan abu daya vabu Haba,"to inbakai aure yanzuba seyaushe sa'ood".kasa yai da kanshi, tashi kaban guri kuma wllh nabaka 5months cib bazan kara maka magana akan aure ba".amma ranar da wata 5 yacika aranar zan maka aure.. numfashk ya sauke yan me jin sanyi, a ranshi'"don dama shi wlh beson maganar aurenn koba komai yanzu ze dan samu, sauki"kanaji na kuwa abbu yakara fada!eh abbu inshallah zan duba". Allah yasa abbu yafada mikewa yai yafita yana sake sake"a ranshi harya shiga dakinshi.mashallah fadar haduwar dakin bata lokaci ne,don komai yaji,gadonshi yafada yana me furta Allah kakawo min mafita".wayarshi ce Tai ringin zarota yai cikin aljihu yana,karata a kunne jin muryar Abbas yasashi cewa".dama yanzu nakeson kiranka, to Allah saya lpy lpy kalau akan maganar aure ne! to.. Kasamo kenan mtwssss kai wlh bakada hankali ni yanzu shawara nakeson kaban abbu fa wannan karon da gaske yake wlh Yace yaban 5months baze karamin magana akan aureba amma lokacin daya diba yana cika, zesamo wata yahadamu.. Sosai dariya kecin abbas amma ya danne don yasan indai yayi tofa; shikenan zekashe wayar Cewa tai to my friend why ka aure zee tunda wlh tana matukar sonk...tunaki yakai karshe sao'od yace bakada hankali abbas how do ur think zanso wannan yarinyar Mtssss wlh inkasan bazaka ban shawara me kyauba zankashe wayata To my friend I don't know me zance maka kullum kadinga sa abbu, magana akan aure kasan dai hakan bedace ba ko?? Hakane aboki amma wlh ni bazab iya zamada zee ba kuma kasan ita abbu ze aura maka,tunda kowa yasan itake sonka!cewar abbas hakane kam yafada yana sauke numfashi.. To yanzu miye abinyi? Abinyi kawai kaje kasamu natsatstsiyar yarinya ka aura sabida kasan mata tagari itace, mafi abinda zakasama wa yayanka kasan kamusu tanadi sosai, yanda yaranka zasu tashi da tarbiyya matukar kai kokari kasamoace ta gari!dan jim yayi sanna yace, tabbas aboki hakane, amma kasan wlh ni gani nake babu wasu masu cikakkiyar tarbiyya agarinna, dariya Abbas yay yace why kaje ka auro yar wani garin!um Allah dai yahadamu da mata na gari ameen sukai sallama. *wacece zee??* Zee takasance yar kanin abbu wanda, tun tna karama takeson sa'ood tanason abu me kyau a rayuwarta hakan yasa, ta kwallafa rai akan sa'ood kowa yasan yanda take sonshi".shiko ya kasance mutum miskili na karshe, idan kaga yana dariya to da ammi yake magana, ko abbas Tuni mahaifiyar zee take shiga malamai akan, sa'ood yaso zee Amma shiko kamar tsanarta ake Kara mai! zee irin yaranna wa inda basuda natsuwa;har ciki ta tabayi wanda mahaifiyarta taje ta zubar".babu Wanda yasani se sa'ood. Shima dalilin saninshi, asibitin abokinshi takai ta, wanda ita batasan abokin sa'ood din bane, shiyake gayamai". sosai yakejin tsanar zee, kuma yasama ranshi kozata mutu baze auretaba wlh;mahifinta bawan Allah ne, kowa yana yabon halinshi amma matarshi kam sedai addu'a ".tabi malami ta mallakeshi, dukda bawani tasiri asirin yai akanshi ba, amma soda yawa ita take juyashi.. *Abbas??* Dane ga *Alh jameel bawale*, dan asalin jihar katsina malumfashi, kasancewar iyayenshi masu kudine yasa suka kaishi abuja,makaranta tun yana karami, anan suka hadu da abbu, abota me karfi suka fara, kasancewar su duk masu kokari, har Allah yasa suka kammala makarantarsu suka fara kasuwanci tare, duk da iyayen *ALH MANSOOR HAMMAM*sunfi kudi nesa ba kusaba amma haka suka kulla hannun jari, sosai sukai kudi cikin kankanin, lokaci sunyi suna a duniya haka sukayi aure rana daya wanda, suka auri kawaye still Sosai suke burge mutane, mama da ammi kawaye ne sosai, kuma sunji dadi da suka auri abokai, mahaifin sa'ood shine Mansoor hammam.dangin hammam dangine wanda sukeda matukar tausayi, da temako harda haka yasa suka karayin suna nandanan. SA'OOD yanada yayye maza guda uku wanda duk sunada aure harda Yara, babban yayansu shike muktar, naΒ² Kuma yakub, se dayan Muhammad, se SA'OOD wanda yakeda kanne mata uku, biyu sunyi aure daya tana karatu.. SA'OOD yana da matukar son yara wanda kowa yasan wannan indai kazo gidan ammi da yaro to indai yana gida, agunshi yaran suke wuni baka rasa chocolate adakinshi dakayan ciye ciye na yara, duk yaran familynsu sunsanshi sabida yanda yake kula dasu, Yanada matukar kirki da tausayi amma inba kazauna dashiba, zakayi tunanin beda kirki ko kadan, sabida yanayinshi baya son raini!yanada son a girmamashi kamar yadda yake girmama yayyenshi, da duk wani nagaba dashi, soda yawa in aka kawo marasa lpy hospital dinshi, indai yaga basuda shi to, komai kyauta ake musu. Ummin shi tanada wani ciwo wanda, a ko ina yana iya tashi kuma indai yatashi seta fadi".tana daukar tsawon lokaci kafin, ta tashi kuma, shiyasa bata wani cika fita ita dayaba, ya dorata akan magani kuma alhamdulillah tana samun sauki, tunda yanzu seya dau lokaci betashi ba.... ****** Sabna sunanta takasance yarinya me matukar son, mahaifiyarta, dason ganin ta bada temako ko kadanne".bata jira seta tara dayawa!indai tasamu seta bada ko kadanne;sabida tayarda intai tabayar se Allah yabata, mahaifinta yana matukar sonta, Amma Allah yahadashi da mata hatsabibiya".gaba daya se abinda tace, tamaida sahba yar aikinta, bawasu tala kawa bane".sunada rufin asirinsu daidai,gwargwado, mahaifinta shike biya mata kudin karanta;tun tasowarta amma tunda ya aure mama salamatu kokai ya tsanza".macece wadda babu Allah aranta ga shegen bin malamai ta tsani sabha sabida yadda Allah yasamata farinjini akaf dangi, kusan kowa yana shiri da sabha dukda wasu suna mata kallon wacce tacika girman Kai da miskilanci".itakam indai akan kare mutuncinta ne, sedai aita cewa tanada girman kai. bata dau rayuwa komai ba, illa jarra bawa shiyasa, maganar su bata damunta ko kadan dayawa suna ganin itadin bawata bace face yar talaka. Mama salamatu kishiyar ummi ce, ada kullum se sabha taje mata talle Tunda tayi girma ko yanzu ummi ta hanata zuwa sabida babu mutunci ko kadan a da in sabha tace bazata tallaba ummi taita mata fada, yanzu kam ummi ke hanata zuwa, ko kadan. Mama salamatu batadan mutunci ba batada imani, sannan ba tausayi".bata tuna lahira intasa zatayi abu dummu ninshi setayishi!ko kadan bata tuna za'a mutu wataran rayuwarta kawai take. Harda mahifinta tayi fada, ko yanzu inta ganshi bata kulashi, dama shi ya sallama wa funiya ita. Sosai ummin sabha take hakuri a gidannan, sabha ce zaune tana cin abinci, suna lbr da ummi lbrn school dinsu take bata, cikeda natsuwa.........................πŸ–ŠοΈ *Note* *sisters this is my first novel, so ayi hakuri da typing errors πŸ‘* *#zarahh πŸ’* πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€ *βœ“DR SA'OOD* πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€ Written by Zarahh AA πŸ…ΏοΈ3&4 """""""""""""""Tana kamma lawa tace umma bari injema mm salamatu talla ko?bazakiba Sabha inshallah kindena musu bauta agidannan kinji"ummi kibari inje Kinga inbanjeba baba akanki ze Kare"nace babu inda zaki 4:00 nayi islamiya zaki". to ummi tafada cikin sanyin murya don tasan indai babanta yashigo seyama ummi fada"tashi kije gidan' inna dazu da jamilu yazo yace.. wai inna tace kindena zuwa!dariya tayi tace wannan tsohuwar dai to.harararta ummi tayi tace mamartawa kike cewa haka ko". to ummi nagadai duka yaushe naje gidanta shekaran jiya nefa"inkuma naje kullum tace na'isheta"tafada tana mikewa tadauko hijabi tasa tace natafi!to sekindawo kikula da kanki kinji to ummi. tana fita tahaduda mm salamatu"iyye watau zaki bargidan to babu inda zaki wlh sekin jemun talla kuma kin siyardashi tas ehee"tafada kamar wata uwarta babane yayi sallam yashigo yana cewa lpy naji haya niya?inafa lpy aliyu waini wannan yarinyar zata zaga( kunji sharri)baba ne yace Kai salamatu wlh Sabha bazata zage kiba.... rike baki tayi"ah tab niko nace tab wato asirunsu yafara cinka ko"dama naga kwanaΒ² kana wani shiga harkar uwarta to wlh tun wuri!kafita idona inrufe tafada tana barin wuri". hannun Sabha baba yariko yace kiyi hakuri kinji'yata babu komai baba, yanzu ina Zaki??gidan kaka zani to kigaidata kinji zataji baba ********* Sosai sa'ood yake cikin damuwa don shi wlh be shirya aure ba, bawai beda feeling akan auren bane no, shikanshi besan meyasa". ko dakan bawani tuna akwai wani abu waishi aure".shitsa rinshima babu wani want, inma zeyi beson Yara marasa hankali masu kananun shekaru, yafiso ya aura me hankali wacce tasan rayuwa. irin yan 23 zuwa 24, yanason mace me natsuwa, shifa kawai yan matanne nazamani bawani burgeshi sukeba, wayarshi ya dauka yahau danne danne, don baze kashe kanshi da damuwaba. amma wlh yasan indai abbu ne, dagaske ze mai aure"in lokacin dayasa yayi"shiyasa ma zeyi kokarin ganin yasamo wata. ya kawo musu tunkan suhadashi da, waccen mara hankalin zainab din, kawai shine damuwarsa, shikuma duk yan matan dasuke sonshi bega daya wacce tamaiba, sosai yan asibitin shi suke sonshi. harfada suke akanshi, yan matan, shiko ko kadan basu mai,hasalimaba, hasalima shi ko kallon arziki basu samu agunshi shiyasa yake shiri da abbas don shima mata basu gabanshi, amma shi yanada budurwa" shiko bega ze iyaba wlh, acikin masu sonnashi akwai wadda ko sannu betaba hadasuba, sedai insun gaisheshi yadaga musu kai.. Amma yanzu gaskiya auren zeyi kodan maganar abbu"shifa be tunanin ze iya cewa yanason wata gsky, aiseta raina shi, don ahi beson raini, shi yanzu damuwar daya, abbu ko sau daya ammi bata zuwa ran shi, yasan Da itace bazata matsa mishi hakaba hasalima abbu cewa yake ta daure mishi kugu..........................πŸ–ŠοΈ *#zarahhπŸ’* πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€ *βœ“DR SA'OOD* πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€ Written by zarahh AA πŸ…ΏοΈ5&6 """"""""Gajiya yai da tunanin yamike yafada toilet, wanka yayi bewani dadeba yafito,gaban mirror yatsaya yana tsane jikinshi,mai yashafa me kamshi".barin turare yaima jikinshi... Wanna ya bude drawer yadauko".riga t-shirt da bakin jeans, sosai kayan sukamai kyau", dama sa'ood badai kyauba. Farine amma ba irin farican ba, ga dogon hancinsa yamatukar kara mai kyau se bakinsa banda yake daukeda pink lips mudai daici, ga kwantaccen saje zagayeda fuskarshi.dogone cikakken namiji meji da kudi da kyau... Sauri yake zeje gidansu abbas, sashen ammi yashiga tana zaune akan sallaya don lokacin magrib yakusa, karasawa yai yace ammi wlh nagaji.. Allah yashiryeka kaidai wlh, aikin me kayi??tafada cikin murmushi, dariya yai tagefen baki, yace ammi kawai yau banjin karfin jikina, um Allah ya kyauta. Ya maganar abbun ku??dan sosa kai yayi tareda cewa ammi wlh ni banson auren family, to wani yace maka auren family za'a maka?? Indai kafito da wacce kakeso ba shikenan ba?ammi baxaki Gane ba wlh" meye bazan ganeba Dan murmushi yai. Yace ammi, Allah banda budurwa yanzu, tausayin shi taji, sabida tasan shi;ko irin soyayyar yarinta veyiva.. dacewa yake shi baze yi aure ba .cewatai kacigaba da addu'a Allah yakawo maka ta gari Inshallah ammi!mikewa yai yace zanje gidansu abbas. Yawwa gawannan ka kaima maman Abbas din dama narasa wazan aika wlh, to ammi tamiko mishi ledar hannunta. Amsa yay tareda yimata sallama, masallaci yashiga don shirin tada sallah akeyi aciki,Ana idarwa yafito don zuwa gidansu abbas, wata bakar mota yashiga me tsananin kyau yaimata giya, yafita. Yana isa gidan yahangi Abbas da'alama shima sallar yadawo shine ya tsaya waya, tsaki yaja yace wahalalle. Yana isowa shikuma yana gama wayar"ah my friend yane cewar abbas, mtssss kananan kana aikin banzan?miye aikin banzan??cewar Abbas ban saniba, Hhhh kaine dai kake aikin banza tunda karasa mesonka har yanzu, ni wlh nakosa kafara SOYAYYA don abin zebada show, seka zama tv don, cewar Abbas cikeda tsokana.. Wani uban harara yaima abbas tareda cwa Allah yakyauta min, soyayya? ni wlh vaxan iya ba "Zama ka iya NE" inji abbas um ni muje ciki kanata batan lokaci, meza kayi aciki?ubanka zanyi,yafada yana wuce abbas din dayake dariya, biyo bayanshi yai". sallama yai, hango mama yai kan dining itada abba dan karasawa yai yadan durkusa yana cewa ina wuninku, Ah sa'ood tashi mana cewar mama, abba yace my son,ina abokinka?yana waj..bekarasaba abbas yashigo yana cewa, wlh abba masifa yaitamin.. Yafakaici idon su abba yanama sa'ood kwalo, ashe mama naganinahi tace lalalaa, sanni abbas dan Sosa kai yay Yana dariya, zokaci abinci kaji dana inji mma, ni wlh baki wani sona mama se wannan tuxurun, hhh tuxurai dai tunda kunki aure ai wlh auren family zamuyi muku ku duka;inji baba, innalillahi suka fada atare. dariya su mama sukayi sukace, bakuyi salati ba sekumji an daura.. Fira sukaci gaba dayi, suna cin abinci,seda suka kammala, sannan sa'ood yaba mama, sakon tura rukane, na wuta masu kamshi dasuka siya agun wata, yar sudan. Wlh yanzu nagama tunanin ko, ba'a siko manaba ne, mikewa yay tareda cewa mama, abba zantafi dayake suna cewa baban abbas abba ko baba, to kagaida mutan gidan maybe ma gobe inzo gidan cewar abba, to abba se'anjima Tare suka fito da abbas, sunata fira akan tafiyar da sa'ood zeyi zuwa, Spain karo karatu duka 1months xeyi, fira suke har suka karaso wajen motar".shiga yai tareda cewa to angon zainab kagaida gida, uwar zainab kai, bakada hankali auntyn kake zagi. Wlh abbas kafita ido, yafada yana tada motar, to na zee..duka yakaimai ta cikin motar yakauce da sauri, yana dry, murmushi yay yace wlh naso nasa meka to, mugu, tafiyarshi yay.yana hanya yana tunanin yanzu in abbu ya aura mai zainab, ai angama dashi ragowar wasu, shi haddar haka yasa besonta batada kamun kai".kuma shikadai yasani a gidan... *********** Tafe take don zuwa gidan kaka,wani malaminsu tagani mlm umar".shiko tun sabha bata kai hakaba yake sonta". Itako bama tasan yanayi ba, don ko kallon arziki besamu!bare magana amma duk inda taganshi seta gaisheshi cikeda ladabi; yanzu gaidashi tai baya bo ba fallasa, ya amsa yana washe hakwara".ah ina zuwa, yitai kamr batajishiba, dama Sabha uwar miskilanci wasu dayawa cewa, suke tacika wulakanci ".sedai tai murmushi"wasu suce dontaga tanada kyaune shiyasa... ""Donko Sabha badai kyauba, fara ce amma irin farinnan me kyaun gaske don kamar da madara take wanka; bazaka taba tunanin basuda kudi ba, duk da sunada rufin asiri, sabida yanayinta! sosai tadage da karatu yanzu haka tana (200level), a islamiyar kuma takusa gama haddadon tuni tayi biye,uncle Usman ne yake biya Mata kudin makaranta, kanin ummi; sosai yakeson Sabha sabida bavu ruwanta,yayi yayi ummi tabashi ita tadawo gidanshi don matar shima, Sosai takeson sabha, a abuja yake, sabanin sabha dasuke a kaduna. Gidan kaka tashiga tanayin sallama kaka tace, batan hanya kikai, dan turo baki tayi tace bansani ba, to rasa kunya wlh kedai Allah ya rabakida wannan rashin kunyar. """Um sekitayi mutun yazo gidanka ko ruwa babu, se masifa, bazan baki ruwanba, kinji ko??kai wlh inna kirage wannan halin, wata uwar Harara ta bankama Sabha tace,wani hali gareni?? Harna kaiki keda kinaji ana magana kiyi banza da mutanen".kefa inaga in iskancinki ya motsa kina kwashe sati baki kula kowaba, dry tai Sosai tace kai kaka kiji tsoron Allah nidin?? sosai. Sekuma tace zonan yar sabihehe ta".humm wlh nasan ba, banzaba kikemin dadin murya a fili ko tace,to kakus, dan matsowa tai tace gani yauwa, da ma akan, wannan yaron ne, ummaru".hade rai tayi tace waye kuma ummaru?? wannan malamin naku, wlh yanada kirki kingafa har, tsaraba yakawomin, jiya dayaxo, to se akaime?!tafada, ohni safiya,tafada tana rike hava, to wlh kigama abinki sekin aureshi ehee""wazan aura??ai wlh inkika ga miji na, yafiki kyau da komai, la haula, ni safiya ko kunya kike cewa miji".agabana. Tashi tai tana dry tace, sorry kakus,uwar kike kakas ai, bafa kakas, naceba kakus nace, tafice agidan tana dry.. Karo tayi da jameel, dan autan kaka, yakai kusan shekara 23, ah sabhar inna naga kina dariya ne, hala fadan kukayi, tana murmushi tace wlh halin kaka see ita, shima dry yay yace. Aikunfi kusa, kigaida Aunty zataji inshallah, gida ta wuce Kai tsaye, tun a waje takejin hayaniyar mama salamatu". karasa watai, da sallama, ko amsaws batai ba tace, zonan dan ubanki. Shegiya se kyau kamar aljana, inbaki zuwa tallen waze ganki yace yanaso".tunkan ummi tai magana sukajiyo baba yana cewa, basataba. ********* "Bangaren sa'ood kuwa, tuni yaketa harko kinsa", yamika duk lamarinsa ga Allah". Ya yarda duk abinda Allah yayi me kyau ne, shikam gsky bega wacce yakeso ba, gobema shi ze tafi Spain in Allah yakaimu zeje karo karatu akan wani aiki, dayake so yafara anan kasar don ba'ayi anandin... *Note* _Dear sisters this is my first book, so if anga mistakes amin afuwa_ *#zhr* πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€ *βœ“DR SAO'OD* πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€πŸ₯€ Written by zarahh AA πŸ…ΏοΈ7&8 """""""Kayanshi yake shirya wa cikin madai daicin trolley, duk rabi kananan kayane don bewani sa manyan kaya, har fada ammi take mai yaringa sa manyan kaya, seda yagama sannan, yaje yai alwala ya kwanta, wurin 10:00pm kenan, sabida dawuri zetafi, shiyasa ya kwanta yanzu, bewani jimaba bacci yai, gaba dashi.. ********** tuni sabha suka gama exam, wanda zasuje level 3, tayi kokari sosai, hutun 1month aka basu!wanda uncle Usman yace tazo mai hutu, badan ummi taso ba tayarda, tuni tafara shirin tafiya wanda zatai 3weeks intaje, ita kanta.jin kewar ummi take tunkan tatafi; sabida sosai suka shaku ko irin tafiye tafiye nnan sabha batawani yinshi, dama gidan uncle Usman din take zuwa, in Allah yakaimu gobe zata tafi, dama tuni tahada Kayanta, tafiya kawai zatai in Allah yakaimu Sallamar kaka taji, dasauri tafito tana cewa"ah kakus"kece dawannan daren,to kanya sarkin zuba, ah yihakuri, dai dai nan ummi tafito daga bandaki,tana cewa mama sannu da zuwa Yawwa yar albarka, kinga kishiga ciki mana kinga akwai sanyi agarin ko?toh tare suka shiga dakin, tana zama akan kujera Gaisawa sukayi, sannan tace yawwa dama wannan nkawo wa sako ta kaiwa, Usman oh, wani zoben azurfa ne me kyau" sanda yazo"yake nunamin yace ranar yasiyo ta, sekuma ya manta, shine fa na'aje mishi, oh cewar ummi!nan taimusu sallama har waje suka rakota, sannan suka dawo *WASHE GARI* Bawani sammako tai ba,sewajen 9:00pm tashiya, tare suka fito da umma, harda abbanta suna Mata sallama;napep tahau tana daga musu hannu harda guntun hawayenta, itama ummi hawayen take boyewa, train station sukaje, sabida train za tashiga,tun jiya uncle yase mata ticket Gashi tayi musu sayayya, harda garin dan wake, sabida shi mutunne meson abincin gargajiya, yanason mace wadda ta iya abinci kalaΒ², shiyasa yasa sabha makarantar girke girke, sosai sabha ta iya abinci iri-iri, bawani tafiya sukai ba, sabida bawani nisa bane tsakanin abuja zuwa kaduna, tana sauka taga drivern shi yana jiranta, kasance war tasanshi, tafadada murmushinta Cikeda mutum tawa take gaidashi, shima murmushi yay yace ah hjy karama kinkaraso??eh baba"Masha Allah, shigarda kayan yay, sannan itama tashiga suka wuce, sun danyi tafiya ta kusan 30mnt sannan suka iso, gidane babba wanda yai matukar tafiya da tunanina,. Horm yay cikin sauri me gadin ya bude get din, suna kutsa ciki, kayan yafirfito kusan tare suka jera, hannunshi rikeda ledoji, tanayin sallama yaran sukayo kanta, Yaranshi biyu mata, yanzu matar ahi tanada ciki, itama rikesu tai suna oyoyo Aunty Wata kekkyawar matace tafito tana yarfe hannu, alamu ruwa ta taba, sosai take murmushi tace ahh, kanwata harkin iso?wlh aunty, murmushi tai tace kishiga da kayanki ciki sekizo kici abinci. To auntu tafada, tana haurawa sama duk yaran suka bita, wani hadadden daki tashiga ta'aje kayanta, sannan suka fito Aunty amina ce keta hada kayan abinci, zama tai akan kujera tana gaida auntyn cikeda mutuntawa, itama haka take amsa mata Abinci aunty tazuba tace oya kumatso muci, dama haka al'adar gidan yake tare suke cin abinci, inba plate dayaba to aguri zaka ganau sunyi cycle suna ci Duk Bismillah sukayi suka faraci har suka gama, nan suka fara fira, sosai sukasha fira"har aka kira azhar"nan kowa yaje yai sallah, sabha dasu Layla suka jera, kasancewar dakinsu kusada wanda takene, tare sukai sallar sukai addu'oi, har wajen la'asar, sannan suka tashi sukai asri, sannan suka fito Aunty tana kitchen tana abinci Tuwo takeyi miyan kubewa busashshe, sosai kamshi yacika gidan, tayata aikin sabha tai harsu kammala lokacin ana kiran

Chapter 1 of 13