Su mama angama shiri, baraka tacewa mama, kinsan allah nakosa inga yan gda ko dai kiga yaya abdulrahman ko, dama hardashi mana ai shine kanga ba ma rumana tace au allah, gasky baki da kunya, eyye kunyarwa zanji tab, kema ai dai kina murnar zakiga yaya aliyun kiba , mama ta hade fuska. baraka wlh bana son iskanci, rumana tace kedai fada gsky mama, wai to shi yaya aliyu bashi da kyau ne da baki son sa, yakamata ace yanxu kin tsaida miji sbd munkusa gama karatu fa, kuma nasan muna gamawa za'ai mana aure, baraka tace aikuwa dai.
Mama sai kallon su take hawayen da tamake kar yazubo amma sai da ya zubo, baraka tayi saurin cewa haba mama wai yaushe zaki daina wannan kukan naki kinsan dole ne muyi aure, rumana tace hakane wlh, allah dai yazaba mana mafi alkhairi, ameen. suka ci gaba da har hada kayansu, gobe jirginsu zai tash, su rumana sun fito falo suka ci kara da ahmad sai da gabanta ya fadi,baraka ta hade fuska mama ma haka, suka gaisheshi ciki ciki, shiko suna bashi mamaki, rumana tace yaya kallo kakeyi eh.su ruma gobe sai tafiya ko.
Eh mana bayan kai kace baza kaje ba, to meza ka tsaya yi anan, ko kana so innaje can nayi sabon saurayi, a'a habadai kiyi hakuri inkika min kishiya ai zan mutu, kin san ina matukar kishinki bana son wani ma ya kalleki balle kuma ki kulashi, kiyi hakuri saheebata, mama ta juyo da sauri ta kalle su wanda idanunta yayi jajir amma ba hawaye, ji take kamar zuciyarta zata fashe ta fito baraka dake kusa da ita tarike hannun ta alamun kartayi kuka ta nuna bata ganshiba.
Sai soyayyan su suke tayi tana ta rokanshi dan allah suje tare, kirki damu kanwata xanxo insa meku daga baya aiki ne yasha gabana ok, promise, yes i promise dont wrry my dear very soon u wil see me, suka tafa hannu ita dashi baraka ta gwalo ido ,mama kam tama kasa juyawa. sun shirya tsaf ahmad ne ya kawo su airport, suka shiga jirgi rumana tana dagawa ahmad dinta hannu shima haka pls take care my ni'ima ok i will my ahmad. mama gani takeyi kamar ita da ahmad dintane, bakomai rayuwace, bayan jirginsu yatashi. barka take cewa ruma lallai kam agaishe ku naga alama kuna matukar son junan ku, hmm kedai bari kawai ai inajin yaya ahmad kamar raina baxan iya rabuwa dashi ba, mutuwace kawai zata rabamu , lallai kam to allah y taimaka mama dai kallon su kawai takeyi, ita allah allah ma takeyi su kai gda ko taji sanyi aranta.
TAKU UMMU RUMAN(NUSNIM)๐๐บHAMKO PYARI HUWA
[10:49AM, 1/24/2017] โช+234 806 448 1931โฌ: ๐๐๐LABARIN NI'IMAH๐๐๐3โฃ0โฃ
Jirginsu ya sauka a airport din abuja, oh ready dama su mami sunje suna jiran su, rumana ce tafara fitowa sai mama da baraka sannan su ummi, rumana wooow dama haka kasarku take mama gsky i like it, anyama za akoma dani india kuwa. don har naji araina anan zanyi aure inxauna da mijina, baraka tace allah ko, mama tace to kina ganin mijin naki zai zauna anan din eh mana .
Ai ni jikina yabani anan zan zauna, lallai kam nama dai bata ce kala ba. sai gasu mami dakansu da gudu suka ruga wajan mami suna oyoyo mamin mu saura kadan su fadar da ita,, abba yace kuyi dai a hankali kaku karya min mata, gwanda daku sabobbin jini ne, sukayi dariya rumana tace naga alama abba kana ji da wannan tsohuwar matar nan taka, kabari kawai nakawo maka mata hadaddiya daga india, wannan HEMAN naga zaku dace, tab badai niba sai dai dayan abban naki, nafison matana ahaka, aita fiki kyau nesa ba kusaba, inke kike da shekarunta ai bazaki ganu ba, suka tuntsire da dariya.
Uban dawaki yace zonan mamana kyalesu kema mai kyauce sosai kinfi su umma da inna da ummi da mamin harma da su mama da baraka, abba nagode tana yiwa su baraka gwalo wo ance nafiku, ummi ta buge bayanta ke kin ishe mu da surutu baki bara angaisa ba, mama tace aikuwa dai. mami tace sannunku da zuwa, abban rumana ya rungume yayanshi uban dawaki cikin murna, yaya ina saura suna gda duk zaka gansu, ya kuma rungume abban ahmad, kun iso lfy, lfy kalau ya bayan rabuwa alhamdulillah, abdulrahman yazo ya gaisheshi, shiko aliyu tunzuwan su yake kallon mama wacce batama lura dashi ba, shima yakaraso ya gaisar da abban rumana yana murmushi, a'a wannan kuma waye abdulrahman, naga kuna kama. uban dawaki yace ai dangidan mangane, kai dan allah dama shima yana da saurayi haka a masha allah. allah y raya mana.
Ameen sai ma kaje xaka ga sauran a lallai kam dukan su suka dunguma wajan mota suka shiga sai fanta gori, abban rumana sai hawaye yake a mota yana ganin kasar shi wanda rabonshi da ita shekaru aru aru, yace allah nagode maka dakasa ban mutuba, nadawo kasata, abban ahmad yace yau gaka ga kasarka kuma gaka ga yan uwanka sai ka kara godewa allah. wannan haka yake, sun isa fanta gori abban rumana sai murna yake yana kallon garin su.
Su rumana murna ake tayi har su mama ji suke sunkai shekara biyar rabon su da fanta gori, dadai kofar gidan su uban dawaki suka sauka, inda yan gidan suka fito tarban baki,duk sunfito abban ruma yafito yana kallon gidan su yana hawaye, yaga sauran yan uwanshi manga yace adam dama kana raye hakama alhaji karami ma yace suka rungume juna suna kukan murna, kowa dake wajan sai da ya zubar da hawaye, uban dawaki yayi karfin hali yace ya isa mushiga gda, suka sauka falon meating dinsu, aka kara gaisawa sannan akafara kawo abinci, mama taja baraka da rumana suka fada dakin ta kowa sai murna yake, taga dakin duk angyara mata, suka bige da hira, sai ga abdulrahman ya shigo, sannunu fa yan kannai na yauwa yayan mu ya hanya, ina tayaku murnat taron da kukayi a skull dinku, babban taya murna ma sai gobe zaku gani, mama tace haba yaya zaku gani rumana tace yaya to dan fada min menene aka shirya mana, yayi dariya kaji mai wayau to anki, afada, sai ga aliyu to ni bara nafada miki suka juyo don kallon mai magana suka ga aliyu, amma sai kin biyani kafin infada miki to shikenan, kafada min xan biyaka"yayi musu ya hanya yana kallon mutuniyar tasa, tace yaya aliyu ina wuni lfy sai yanxu zaki min magana, la yi hakuri wlh kaina ne yayi zafi, baraka tace kyaji dashi ai abdulrahman yace wai ina ruwanku ku kyale mun kanwata mana rumana tace, lalle yaya abdul.kawai dai kace abaka waje kuzanta kai da masoyiyar taka, lalala rumana mama ta koya miki surutu ko, aliyu yace baruwan mama, dama can tana da surutu, baraka tace kaima dai kace mubaka waje kuzanta, sukuyi dariya, suna ta hiran su cikin nishadi.
TAKU UMMU RUMAN(NUSNIM)๐๐บ TUMKO NA BHOOL PAAYENGE NI' IMAH
[10:49AM, 1/24/2017] โช+234 806 448 1931โฌ: ๐๐๐LABARIN NI'IMAH๐๐๐3โฃ1โฃ Su uban dawaki sun hada kawunan su waje daya, abban ahmad yacewa abban rumana anciryawa yaran nan waliman award din da aka basu a akul, gobe ne, hall aka kama, kuma munyi anko, a lallai gsky kana ji da yaran nan naka, kadai bari ai ni duka su ukun in allah ya yada ni zan aurar dasu, ubandawaki yace indai wannan ne ba damuwa munbaka wuka da nama sai yadda kayi, kai amma bagode.
Mami ma haka suka fadawa ummi abunda suka shiryawa su rumana, itama anbata kayanda zata gobe, washe gari ya kasance ranar walimar da akashirya, mami ta dau ko musu kwalliya, don asara mata yan matan ta kuma likitocin ta, don sunyi gayya sosai ita da abba manyan mutanema,,mami tashigo dakin su dauke da kayan su, lokacin ana musu kwalliya.
Mami taci kai amma kun hadu irin wannan kwalliya sai kace ranar bikin ku, rumana tace mami kedai bari yadda mukayi kyan nan, nasan zamu haska taron nan ko mami, amma kash babu ahmad dina zan so ace ya nanan dayaga yadda na hade, baraka tace to uwar rashin kunya gar agaban mami ma sai kin nuna mata kina da saurayi, mama tace irin ba sa banba za ayi aure, suka kwashe da dariya mami dai murmushi tayi, tace rumana yasunan saurayin naki kuma me yahanashi xuwa, rumana tace sunanshi ahmad kuma dan uwa nane, kuma likita ne, sai daga ban mami ya fada, baraka da mama sai da suka hada ido, yayin da mami tajoyo tana lallon su sukayi sauri suka wayance, aikine yatare amma yace zai zo yasa meni.
Mama tayi saurin cewa mami don baki ganshi bane kyakkyawa ne sosai har yafita kyau baraka tace, mami zai zo zaki ganshi ai, rumana tace kai bana son iskanci shine yafine kyau, ta turo baki taje kusa da mami, mami kina jinsu suna cewa yafini kyau ko, yi hakuri kyalesu kin fishi kyau duk da ban ganshi ba, yanzu dai kayanku nakawo muku gashinan, suka zazzage kayan mami ta nunawa kowa nashi, na mamane kawai dan fita daban sbd ta dan fisu kiba kadan, amma da baraka da rumana iri dayane jikin su, amma duka aikin shaddan iri daya aka musu.
Sai murna suke tayi, taciro ta kalma ha daddu masu tsini, da kuma gold na dankune da sarka da abun hannu ta basu, kowacce ta sa kayan nata, tace bara nima naje wajan su ummu nashirya, dan kwalayen naku za akawo muku nasa ayi nadin goggoro ne, suka taho da gudu sunka rungu meta suna murna sosai mama harda hawaye, bakomai kun can canki na mukune kukadai na yayana, wayan da zankalla naji dadi, mami muma haka kinsa mun mata da iyayen da suka kawo mu duniya ke kadai kawai muke gani allah ya barmu tare, su umma da ummi da inna dasuke vakin kofa sukace ameen, muna ta jiranki ga lokaci nata fiya kuma baki shirya ba.
Wlh ina nan wajan yan mata nane, mama tacewa umma kingani mami tayi mana, ummi tace mamin kunnan tana sonku sukayi murmushin jin dadi, oya to kuyi sauri kushirya kafin su abba suyi magana, to, bayan sungama shiri ankawo musu goggoronsu sunsaka, gyalen suma irin kalan ta karmin, duk sun hadu sunyi kyau sosai kamar india wan asali, yaya abdulrahman da yaya aliyu da su yaya salis, da yaya umar shi har ya hakura da mama yayi aure, ya bar aliyu da son mama, wanda ya kasa hakura, duk sun shirya zuwa hall din, ba abar babban waba, MAJOR abdulkadeer, sai kuma, abdulkareem, duk sun taho da iyalansu, taya kannan su murna.
kowa ya hallara a hall din su mama kadai ake jira, aliyu da abdulrahman sunso abarsu sutaho da su mama" amma mami taki tace ita zata kawo su,bayan mutanan gd sun watse sai mami da kanwar ta hajiya asma'u suka rage, su baraka sun fito mami tabude ido kaikai tabdi jam gsky zaku kashe samari da suke wajan wannan haduwa haka, hmm ba a magana, ruma tafara takawa cikin kasaita har anajin takun tafiyan, mami tace eyya rumana kin san allah baza kimana wannan tafiyan ba, baraka tace kyaleta mami yanxu zankira ya ahmad infada mashi ai, ta dawo da gudu dan allah kar ki fada baraka bazan karaba, mama ta kwashe da dariya ashe kina tsoro, bawani tsoro.
Mami tace nikam ya isa kushiga mota muje, su uku abaya mami cikin xuciyarta tana cewa oh ina ma ahmad dina yana raye dayaga Ni'imar sa yadda ta hadu, kawai tayi murmushi me hade da kwalla,sun isa wajan dukan su suka fito daga mota mutanan dake waje suna ta kallonsu, wasu sunyi zaton yan ukune, aka sanar acikin hall din gasunan zuwa, suna shiga ido yadawo kansu su ake kallon ko su abba ma sunyi mamaki yara kamar aljanu, abdulrahman da aliyu su sucewa sukayi, suka karasa wajan zaman su inda aka tanada, mama ta hango doctor adnan yana daga mata hannu tayi mishi murmushi.
TAKU UMMU RUMAN( NUSNIM) YE LARKI HAI BUHOT KUCHI๐บ๐
[10:49AM, 1/24/2017] โช+234 806 448 1931โฌ: ๐๐๐LABARIN NI'IMAH๐๐๐3โฃ2โฃAliyu ya xuba mata ido sai kallonta yakeyi, baraka ko sai signa takeyi wa abdulrahman, yana murmushi, mami duk tana kallon su hakama uban dawaki, mami ta kara kallon ni'ima, tace allah sarki ahmad dina ka tafi kabar ni'ima da sonka.
Mama ta juya sukayi ido hudu da mami tasakar mata murmushi, angabatar da su mama wanda kowa ya nuna musu farin ciki, kuma anyaba da hazakan su, don doctor adnan ya gayyato manyan likitoci na nigeria, sunyiwa su rumana tambayoyi, kuma sun amsa musu, kuma suna rokansu idan suka gama karatun su india, suna so suyi musu aiki a asibitocin su, bayan angama jawabi sai kuma akafara ciye ciye, mama ta taso tazo wajan big bros major ta rungumesa, hakama abdulkareem, ta rungumeshi, congrat little sister, we are prd with you ni'ima, tanx bros. naji dadin ganinku awajan nan, bakomai sis, sai gasu rumana sun kara so, suma sukayi musu murna, sannan aka fara daukan hotona da major da abdulkareem sai abdulrahman suka sa mama atsakiya suka dauki hoto, murmushi uban dawaki yayi dayaga yayan shi sun dauki hoto.
sannan kuma suka dauka dasu baraka , akazo akayi da su mami, har su abba, sannan kuma suka dauka da mami suka sata atsakiya suka rungume ta aka dauke su, haka sukayi ta daukan hoto, abdul rahmam ya dauka da baraka hakam mama sun dauka da aliyu, rumana tana ta tsaki mama tace mata rumana lfy kuwa, hmm kedai bari inda ace yaya ahmad yaxo ainima da mundauki hoto amma yaki zuwa, mama tace aranta gara da baizo ba, sbd muddin yaxonan to farin cikin da akeyi sai yakoma bakin ciki, haba kiyi hakuri mana, kema kinsan sha anin aikin nasa.
Hakane, mama kinsan menene wancan mutumin sai kallonki yake tayi da alamu dai yafada tarkon sonkine, ai sai yakarata can abinsa suka kwashe da dariya ,, taro yayi taro sunsamu kyaututtuka dayawa, bayan sunkoma gda kowacce tafada kan gado don hutawa, washe gari abban rumana yacewa yan uwanshi yana so afasa wannan gdan gadon nasu asake gini na zamani, sun amince da shawaran su, abban ahmad ma yana wajan don sun sakashi cikin dan uwansu,, yace to sai ku dawo gidana kafin agama gdan naku, sunyi murna sosai.
Abban rumana yasa anfitar da mahaifin baraka waje don magance shiwon dake da mun shi, baraka tayi kukan murna sosai hakama inna mairo, cikin sati daya akafara gini gadan gadan, don ma yakara siyan wani filin yakara anasu antsara gida mai kyau kowaye da bangaran sa harda iyayen baraka, harshima abban rumanan yayi bangaren sa koda sun zo sauka.
Uban dawaki yakira su mama da rumana da baraka, nakira kune don nakara tuna muku akan maganar aurenku idan kungama maka ranta, wanda baifi shekara daya da watanni ba, ke mama yakamata ki zauna kiyi wa kanki fada kicire ahmad azu ciyarki, kifito da mijin aure tunkafin lokaci ya kure miki, ke kuma rumana, abbanki yace min akwai wanda kike so kuma shi zaki aura, to shima ina bukatar ganinshi, ke kuma baraka abban ahmad ya fada min komai tsakaninki da abdulrahman, kintabbata shi kika tsayar eh abba shine, to madallah allah yayi muku albarka kutashi kuje, mama tayi saurin tashi dinji take kamar andaba mata wuka, ta wuce sassan su ummi tashiga dakin ruma ta rufe sai kuka takeyi, yanxu yazanyi, wanda nakeso gashi bai sandani ba, kuma yar uwata yake so"wayyo allah na, ya allah ka kawo min mafita kacire min son ahmad kasa min son yaya aliyu kawai in huta.
Su baraka suna ta bubbaga kofar taki budewa sukaje kiran mami tazo da sauri tana tuntube, itama tana buga kofan, Ni'ima pls kibude badon ni ba sai don ahmad dinki, rumana tayi sauri ta kalli mami tace azuciyarta, AHMAD, AHMAD, AHMAD, mama takara rushewa da kuka donji mami takira ahmad, taje da sauri ta bude mata tana shigowa tafa jikin mami tana kuka, barakama hawaye takeyi"don tasan me yasa mama kuka, maganar abba ne, da kuma tuno ahmad din rumana, ta goge hawayenta mami tace wai meke faruwa ne, rumana ta fada mata, ho ho ho, wai mama yaushe zaki daina tunanin ahmad badaman ayi miki maganan aure saiki fara kuka, kinsan dai dole ne kiyi aure, kuma kinkai munxilin yin auren, rumana tace dama mami sunan saurayin nata da ya mutu ahmad ne, eh rumana, kuma nice mahaifiyarshi. ruma na da gwalalo ido waje.
TAKU UMMU RUMAN( NUSNIM) HAMKO PHYARI HUWA๐บ๐
[10:49AM, 1/24/2017] โช+234 806 448 1931โฌ: ๐๐๐LABARIN NI'IMAH๐๐๐3โฃ3โฃBaraka ta juyo tana kallon mama, mama karfa abunda muke gudu yafaru fa, mama tace lokacin boyeye ya kare baraka, ya kamata musan abunyi, nagaji wlh ban san yazanyi da raina ba,, dole ne fa musa mu babba mufada mishi abunda ke faru tun kafin lokaco yakure, to wakike ganin yada ce mufada masa? Eh to nima narasa waye zamu fadamawa baraka tace gashawara.
Fada muji mezai hana in munkoma india musa mu abban rumana da zan cen, tunda shikadai ne zai iya fada mana waye AHMAD dinshi eh haka za'ayi suka tafa, sai ga rumana ta shigo kudai wlh baku rabu da kuskus dinku kome kuke tattauna wa haka oho.
Kedai kinji kingama waya da SAJAN dinki kinzo kina wani surutu, gashi har zamu koma ahmad din baizu ba, hmm bari kawai yana kawo min wani wai uxuri ya daukeshi, gashi abba nason ganinshi, ni naganeshi kawai baya son zuwa kasan ne, amma kuma meyi dalilin yin haka oho, mama tayi yake, hmm dolen shi ko yazo cibiyarsa don tana cike dayi masa tambayoyi, rumana tace bangane ba, baraka tace dalla shareta ita dai tacika yiwa mutane hausa cikin hausa.
Aikuwa kinsan nida yake ba hausan nawani iyawa ba, hakama su umma in sunji ina hausa dariya suke min, kunga kutashi muxaga gari kunsan jibine za mukoma, suka shirya abun su suka cewa mami za su zaga gari kuma daganan za suje kasuwa siyayya, to shikenan ta dauko kudi ta basu suka wace waje mami ta rakosu, rumana tace, wlh yau kam dole ashiga wancan motan wato motan marigayi ahmad take nufi, mama tace baza ashiga ba, mami tace yi hakuri ni'imatah kushiga kawai tunda tana son motan, baraka tace mami don taga irin motan saurayin tane shiyasa take son ashiga.
Mama taje ta dauko musu key din motan mama ko sai babbata rai takeyi don me za ashiga wannan motan bayan ga motoci nan kalakala, arasa wanda xa'a shiga sai wannan, taja tsaki, rumana tayi guntun murmushi, tace axuciyarta ai sai nagano me kuke boye min kawai nazuba muku idone, dayan bangaren xuciyarta tace karki yawaita bin cike inba hakaba zaki ga abunda zai tarwatsa rayuwarki, tace ina babu wannan, suka shiga motan barakace zata tokasu don mama taki, suna shiga rumana tace wow wannan kamshin motan irin na yaya ahmad ne har yanayin cikin motan ma, baraka tace kedai kyaji dashi, mama dai bata ce komai ba don tashiga wani zurfin tunani.
Rumana ko sai kalle kallen cikin motan takeyi, ta hamgo wani kundin ajye labari ta dauka a hankali ta boye kar sugani, wannan kundin yadade a ijye bawanda yasan dashi sai yanxu da rumana tagani, sunje wajaje dayawa don har da gidan su kawayen su sannan suka zarce kasuwa sunyi siye siye dayawa sannan suka dawo gida, rumana taje ta boye wannan kundin labarinnan don kar su mama sugani.
Washe gari suka koma fantagori yin sallama ubandawaki ya kara yi musu nasiha harda manga wato baban aliyu, ubandawaki sunyi bankwana da abban rumana tare da cemusu zai kara zagayowa, koma ya bar musu kudi dayawa,ummi ma haka tayi wa su umma sallama, za suwuce gidan abban ahmad daga can su wuce airport kamar kar arabu, abban rumana yacewa abdulrahman da aliyu yaushe zakuxo wajena kumin kwanaki, cikin xumudi irin nasu suka hada baki muna so muzo dama abba,to shikenan bayan munkoma da sati daya zan turo muku da kudi zaikuxo ko, abban ahmad yayi dariya wannan dai zuwan da biyu ne za aje.
Yaune jirginsu yatashi zuwa india, garin ma'abota soyayy garin su SHARUKHAN, sai naji dama da nice, oh wayaga nusnim wajan su rumana, su khadycool ana son xuwa india, sun isa lafiya ahmad ne yaxo daukan su, sukayi ido hudu da mama da kawar da kwayan idon ta, rumana cikin murna ta karaso shima sai murna yakeyi, oyoyo my sajna kindawo lfy, lfy lau nayi kewarka dayawa nima,yakarasa wajan su abba ya karba jakan dake hannun sa, suka wuce mota, sai gd.
Ya gaisar da su abba, mami tace ahmad naga kara mene, ko kayi ciwone, bari kawai ummi narasa meke damunane wlh ayya sannu fa, rumana tace yayana sannu . mama sai kallonshi takeyi ta gefen ido tabbas ya rame amma to meyasa shi rama.waahe gari mama da baraka sunje wajan abba suka gaishe shi sukace suna son yin maga dashi, yace to ina jinku yarana, kufada min komai ni mahaifin kune, bara ta gyara zama dama abba bawani abu bane face maganar ahmad din gdan nan.
TAKU UMMU RUMAN(NUSNIM) ZINDAGI HAI ๐๐บ
[10:49AM, 1/24/2017] โช+234 806 448 1931โฌ: ๐๐๐LABARIN NI'IMAH๐๐๐3โฃ4โฃTofa kodai ya muku wani abune a'a abba baraka tace abba akwai lbarin da zan baka yanzu to baraka ina jinki, dama abba akwai wani acan gda sunanshi Doctor Ahmad yana son mama sosai tun tana aji jss2 suke tare, kuma anmusu baiko, da zumar idan taga secondry tafara jami'a za ayi musu aure, mama har tazo ajin karshe nagamawa sai aka tura su doctor ahmad india donyin wani aiki, mama tayi kuka tafiyan da zaiyi shima baiso rafiyan ba ba yadda zaiyi ne.
Bayan yayi sallama da mama da kuma iyayenshi suka shiga jirgi da abokinshi doctor adnan, ba su kai da zuwa inda za suje ba jirgin su yafadi, dayawan mutane sun rasu kalilin ne basu rasu ba doctor adnan yana daya daga cikin rayayyu amma sun samu rauni sosai,, abba yace shikuma ahmad dinfa mama sai hawaye, baraka