Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
9 / 9
farashin ko nawa ne zan kawo maka ka goge ɗaukar." Kallon Zee safreena tayi tare da ce mata. " Kinga matsiyaci yayi zaton da namiji yake chat, shi fa zaton sa kuɗi nake buƙata daga garesa." Hanu Zee tasa ta amshi wayar daga hannun Safreena ta Rubutawa GARKUWA sako kamar haka. " Kai!!! Matsiyaci wanda bai san darajar Mace ba, kai kam idan ba Allah ne ya rufa asiri ba, zaka iya zina ma da uwarka, to bari kaji na faɗa maka, nafi ƙarfin amsar ƙazantattun kuɗi daga hanun ka, ka sani cewa wannan video sai na ya ɗasa a ko wacce kusurwa ta social media WhatsApp Facebook Twitter Instagram Snapchat etc da dai sauransu, sai na tona maka asiri duniya tasan ƙazantarka, sai na raguza farin cikin ka dan ubanka Buba, sai na saka ƙuda ma bazai bi FAMILYN ku ba shasha marar BASIRA." Wani irin gumi ne ya ketowa GARKUWA hankalinsa yayi mungun tashi cikin tsawa ya mata voice. " Wanene kai!!! Me kake nema dani!!!!!!!!!!!!!." Murmushi Zee tayi ta kuma tura masa. " Karka kuma min tsawa, ka fara lissafin kwanakin tozartar ka domin kuwa ta kusa, a ko wani numfashi da sakanni da zakayi a yanzu zakayi ne cikin tsinkewar zuciya da nadama, nine Ajalinka *IBRAHIM BUBA GARKO* Inkiyar ka GARKUWA Garko, ka sani farin sani na maka, hakan yasa bazan sha wahala ba wajen ganin ƙarshen ka." Tana gama faɗin haka ta kashe datar. Shuru Garkuwa yayi yana tunanin waye zai mishi wannan tozarcin lallai idan wannan videon ya fita shikenan ya gama yawo,( meye abinyi, anya kuwa ba Sadiya bace tayi wannan ɗaukar saboda na amince na aureta, tabbas Sadiya ce zata raina min hankali)......................." *To fa yau ake yinta wanda ta ɗauki videon daban wanda yake zargi dabam tabbas akwai tarin matsaloli da ƙalubale a cikin wannan gida shin waima wacece SAFREENA wacce irin cuta Garkuwa ya mata, shin Momy zatayi Nasara akan su Mamma gefe guda kuma ga ya khalil yana nuna alamun Soyayyar Jummo ita kuwa Garkuwa ne a ranta shi kuwa Garkuwa mungun nufin ya lalatawa Jummo rayuwa ne a ransa to waye zaiyi Nasara tsakanin su, shin Momy zata samu nasarar haɗin kan AUNTY Zarah, duka wannan amsar tana sanƙame cikin wannan littafin zaki sami wannan amsoshin da jarar kin biya Nairar ki 100 kacal domin kuwa Free Page ya ƙare bazaki kuma ganin wannan littafin ba sai kin sanƙamomin kuɗinki* *Ki biya Naira 100 ta wannan account numbern 0006064512 Rashida Usman jaiz Bank ko kuma ki turo hoton Mtn card ta wannan numbern 08147537180 sannan ki turo shaidar biya* *Ƴan payment group ina mungun alfahari daku ina jin daɗin comments ɗinku sosai Allah ya saka da alheri ya bar ƙauna UMMU NASMAH na sonku muah😘* *UMMU NASMAH CE*[4/15, 9:21 PM] UMMU NASMAH❤️: *wannan littafin na kuɗi ne bisa amana, idan kin san baki saya ba karki karanta min novel kizo ki biya Nairar ki 100 ki saya ki karanta cikin lumana, idan kuwa kin saya dan Allah karki fitar min da littafi idan kuma kin fitar keda Allah kuma bazan yafe ba.* An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels

Chapter 9 of 9