Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

kafad'anta ta dama

"Kice karya nake dijeh"

Ummi data riga ta hasala cike da baqin ciki da tarnakin abunda nana ta aikata ta karasa kusa da itah ta sharara mata mari, har 3 mai rai da lafiyah..

Cikin kuka ta hau yin magana
"Nana bansan haka halinki yake ba, ashe dama bakida hankali, shiyasa kikai zaune a gidan kika kie aure duk wanda yazo yana sonki bkya sonshi"?

Kunci nana ta rike tana hawaye
"Hba ummi kema bkya sona? Kinfi son kishiya da d'an kishiya dani "yar ki wadda kika haifah"?

Ummi cikinta tai zata daketa mame ta riketa
"Deana dan Allah babu duka, duka baya shiryarwa add'uah kawea zamuyi matah"

Huci nana take kaman wata sabuwar kuturwa, cike da bakin ciki ta furta

"Tunda babu wnda ya yarda dani nasan idan anga shaidu dole za'a yarda"

Da gudu ta haura zuwa saman d'akinta direct zuwa loca ta nupa ta dauko wata jakah, da gudu ta sauko zuwa kasan, a gaban aliyu ta watsa jakar
"Ka duba ka gani, ga abunda nake fad'amaka"

Ummi tace
"Waike wace irin mahaukaciya ce mai kike kokarin proving"??

"Ummi ki kyaleni dan Allah ya duba yagani, tunda baku yarda dani ba".

Aliyu idanunshi ya d'ago ya dubie dije, itama dijen shi take kallo, alamaa yay mata daya bud'e"?

Kai ta d'aga masa da eh.
Aliyu yasa hannunshi ya dauki jakar ya bud'e, tare da zazzagata kasa, wayam babu komai a ciki😳...
To ina photonan sukajie ne?



®kausar Luv💞
[11/15, 7:17 PM] Kausar~Luv: [8/22, 3:49 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((71)) to ((73))

```©Kausar M Hassan```


Cikin murya ta nuna rashin jin dad'i ya hau yin magana

"Look Nana! Na yarda da khdja, nasan Khdja bazata ta6a aikata haka ba, saboda hka to hell wt u and ur prove"

Kai ta d'aga
"ba damuwa idan babu wannan akuy wani a d'akin aliyu bara inje in dauko"


Ummi ta daka mata tsawa wanda yasata natsuwa

"Ya isa hka, ynxn dea ina kika saa abun asirin da kikai wa hajiyah"?

"Nifa ummi bazan fad'aba"

Mari ummi ta kara wanka mata mai kyau
"Wallahi asma'u kinji na rantsie maki idan har baki fad'amin ba sea na tsinemaki albarka"

Hawaye suka kwararo dga idanunta, jiki a sanyaye ta shiga bin hanyar kopar dkin abbi ta fitoh da wata leda baqa a hannunta ta dubie ummi
"Gashi ummi"

Kar6a tai tare da duban zubairu tace
"A kone wannan a wuta zubairu"
Dije dake tsaye tace
"Ina zuwa"
Tabi bayan zubairu zuwa chaan kuryan gidan, suna isa zubairu ya tura ledan cikin wutah.

Y maida dubanshi ga dije
"Khdja ba karya nana tai ba ni naga wad'an nan hoto nan. Da kaina kuma ni na d'aukesu na konasu da hannuna nidea abunda nakeso dake shine kiji tsoron Allah a duk inda kike"

Kallonshi dije tai cike da mamaki
"Kawu zubairu mai kake nupie"?

"To nidea kinji abunda na fad'a sea ki kiyaye"

Hawaye suka fara sintiri akan kumatunta
"Wallahi! Bansan abunda kake magana akai ba! Na rantse maka da Allah"

"Bkomai Khdja, wuce muje"

Hanysa suka kama suka dawo falon da suka tarar dasu abbi zaune akan kujerah.

"Abbi ya nema gafarar mame tare da k'ara neman aurenta idan ta amince"

Babu gardama ta amsa, kowa a falon cikin farin ciki yake, idan aka cire nana da kuma dije dake mamakin maganganun zubairu. A cikin zuciyanta take furta
"To dawa nai hoto nikuma? Waye wannan? Inna lillahi wa inna ilaihi raji'un!!!!!

Kaman ta tafie dkin aliyu ta duba sea kuma ta basar, dan brain nata kaman ma baya aiki.

```BAYAN SATI 2```

An kara d'aura aure tsakanin mame da kuma abbi...

Aliyu ne zaune akan gado yana operating system, dije na tsakiyan gadon tana hak'a labule, bayan y kammala ya rufe laptop d'in ya dubeta
" 'yan mata wea lpynki"?
Murmushi tai masa
"Kaga wannan labulen da nake sawa a tsakiyan gadon nan, to idan mukai fad'a zan sakeshi ya raba tsakanina dakai"

Janyoutah yay ta fad'a jikinshi
"Yama zan yarda muyi fad'a matata ai wannan labulen kawea kindea sakane"
D'an guntun murmushi tai
"Amma fa kada ka cire min abuna ka barshi a saman nan saboda tsaro"

Kai ya d'aga matah
"Yauwa tashi muje ummi fa tace wea in kawo mata ke"

Tashi tai ta saka hijab dinta suka fitah tare d rufe kopar shiga gidan suka wuce.
A falo suka tarar da ummi, mame da kuma abbi, suna fira. A kasa suka xauna d'auke da sallamansu, dea2 lokacin misalin karfe 2pm. Kusa da ummi aliyu ya zaunah yayinda dije ta zauna kusa da mame aka cigaba da firah. Bayan kamar minti 30 haka aliyu yace zai fitah dan shaf'iuh yay masa waya an kawo masu kayah. Fita yay a gidan ya bar dije a hka har akai la'asar. Kasancewar akuy key d'in dakin aliyu a hannunta yasa ta shiga dmn tai sallah ta kuma kwantah.
Bayan ta kammala sallan tai addu'ah juyawan da xatai idanunta suka sauka akan envelope d'in nan, sea maganganun nana suka dawo mata a rai. Tashi tai da karfinta ta daukie envelope d'in ta dawo kan gado ta zaunah, a hnkli ta zura hannunta ta janyou pics d'in dake ciki, gabanta ya hau dukan uku_uku, ta rike bakinta ganinta da tai a jikin muslim, nan yana kissing din goshinta, kai dfrnt styles dea. Tsoro ya kamata ta saki pics d'in ta kwallah wata irin k'ara
"Ba ni bace, wallahi bani bace, yama zanyi in daukie pics haka? Waiyyo na shiga 3".

Wayanta ya hau ruri wanda yasa ta dakata ta juya gareta ta dauka tare da karawa a kunne.

"Nazee, na shiga 3 muslim ya cuceni yaci amanata, Allah ya isah tsakanina dashi"

Cikin tashin hnkli nazee ta hau tmbynta

"Khdy mai yake faruwa ne? dan Allah ki fad'amin wallahi bangane ba, ynxn haka gani nan kopar gidanku"

Hawaye dije ta share
"Ki shigo dan Allah ina ciki"


Kashe wayan tai yayinda nazee ta karaso cikin gidan ta tambyi masu aiki
"Ina Khdy"?
Suka nuna mata dkin, da gudu2 ta hau saman d'kin tare dayin sallama.

Kusa da dije taje ta zaunah
"Fadamin Khdy whts going on"?

Hotonan dije ta dauko ta nuna matah, ido a rufe nazee ta kar6a ta fara dubawah.

"Amma wallahi sea naci uban muslim d'an iska wawan banza da wofi"

Hawayenta ta share ta dubie nazee
"Nazee kinsan ni matar aure ce"?

Ido nazee tabita dasu
"Dan Allah kada kimin karya"

Nan dije ta bata labarin dalilin dayasa ta shiga skull, sea a lokacin nazee ta k'ara tausaywa dije.

"Bkomai Khdy, zan taimaka maki dan mu gano mai yasa yay maki hka kinji ko"?

Kai ta d'aga mata yayinda nazee ta karba pics din tai masu d'aya2 tasa a cikin jakarta, sallama taiwa dije tai gidah isarta keda wuya ta konasu a wutah. Yayinda dije ta wuni da 6acin rai da kuma zargin kanta...
[8/22, 5:59 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((74)) to ((75))

```©Kausar M Hassan```


Bayan sallar maghrib aliyu ya dawo ya daukie dije suka karasa gidah, bayan isarsu dije tai wanka ta fitoh tana d'aure da towel a kirjinta aliyu ya rungumeta ta bayah
"Deejah wea yaushe zaki haifamin yara ne"?

Murmushi tai masa
"My lion, nifa bana son haihuwa gskya"
Kissing d'inta ya shiga yayi sosai wnda yasa ta narkemasa gabad'aya a jikinshi, daukanta yay ya direta akan gado tare da kashe light d'in dakin.

Washe garin ranar bayan aliyu ya fitoh, dije na zaune kan kujera tana shaan water melon (kan_kana) sea ga nazee ta shigo gidan.
"Ayya ke khdy nan ne dkinki"?
Murmushi tai mata
"Eh nazee nan ne mana, ynxn dea ya ake ciki"?

Murmushi nazee tai
"Khdy muslim ya fad'amin komai kuma yace in bki hkuri wlh baisan ke matar aure ce ba, amma yace nana ta gidanku ta sakashi"

Ajiyan zuciya dije ta sauke
"Amma wlh muslim yaci amanata, ban yafe masa ba nana"

Dafata nazee tai
"Kada ki damu zan ga wanda zai hana in saa a bata kashi a garin nan Khdy, sea nasa anyi mata wulaqanci na fitar hankali"

Murmushi dije tai mai dauke da tears
"Ki kyaleta Allah yana bayan mai gskya, ynxn kinga Allah ya rufamin asiri, ngd sosai nazee kinji"?
Murmushi tai mata tukkuna sukai sallama.

Misalin karfe 8pm, dije ce zaune akan kujera ta d'ora kanta akan cinyar aliyu, yayinda hannunshi ke kan gashinta yana wasa dashi, tashi tai ta zabura tai toilet tai amai, binta aliyu yay da bayah
"Lpy? Mai ke damunki"?
Haki ta shiga yi sosai
"My lion wlh kasala nake ji kwanakin nan kuma ina yawan amai"

Murmushi yay yace oyah tashi muje nan gurin family Dr dinmu, tashi tai bayan ta kimtsa jikinta ta bi bayanshi, suna zuwa kuwa aka fara dubata, bayan d'an lokaci Dr din yace
"Dije nada juna 2"
Murna da murmushi a gurin aliyu abun sea wanda ya gani, haka suka dawo gidah dije rai a 6ace
"My lion nifa bana son haihuwar nan"

Hannunta ya kama ya rike
"Khdy bana son ki zama haka, ina so inga jinina dan Allah ki deana cewa haka"

Baki ta turu
"Naji"


```BAYAN WATA 3```

Dije cikinta ya k'ara mata kyau sosai, rayuwa suke ita da aliyu cikin jin dadi da nishadi abun sea wanda yagani.
Yau ranar ta kama litanin, haka aliyu ya shirya y fitah zuwa gurin da ake kai masu kayah. Manyan kaya yasa farar shadda da komai fari, kamshi kawea yakeyi.
Kusa da dije yaje ya zaunah dake cin gwaba, hannu yasa ya shafa cikinta
"Khdy saura wata nawa ne ki haihu Eyye?


Fuskarta ta shagwa6'e
"My lion ka barni hka tun safe kake abu d'aya har ynxn"?

Kiss ya manna mata a kumatu
"Ke d'ince ai ta daban, I love u"
"Tashi muje in kaiki gidah kapin in dawo"

Riga ta dauko dogowa ta saka da dogon wando wnda yake iya kwabrinta, ta saka hijab dinta suka kama hanya bayan yayiwa kowa na gidan sallama.

Hanya ykama ya fitah yayinda dije ta haura d'kinshi, ummi da mame kowanne a cikinsu yana d'akinshi.

Bayan kamar minti 10 haka dije ta fitah dga d'kin tabi ta gaban d'kin nana.

Waya taji tanayi
"Da fatar dea zaka saka poison d'in yau?

Murmushi tai ta kashe wayan ta rike a hannunta
"Yau aliyu sea lahira! Dan ni bana barin bashi haka"

Jin haka da dije tai yasa ta fitah da gudu a gidan, ta kira nazee tace
"Tazo plzz" ta kuma zayyana mata komai akai.

Kasancewar hanyr da nisa kapin akai gurin nasu.



Taxi ta tara dea2 tym din nazee ta karaso

"Look! Khdy ki koma gidah ni zan tafie kinga cikine dake"

Cikin muryan kuka ta dubie nazee
"Nazee mutumin da kike magana akai fa mijina ne, muje dea"

Hanya suka kama ta tafiya a tsakiyan hanyan wasu mutane da suka rufe fuskokinsu da max (hulan fuska) suka taresu, wasu irin karta majiya karfie, dije da nazee suka finciko dga cikin napep din.

D'ya d d'aga hannu da gora zai watsawa dije a jiki nazee tai kururuwa ta rufeta da jikinta ta had'e hannayenta 2 guri d'ayah
"Dan Allan kuyi hkuri, cikine da ita kada ku daketa dan Allah ku dakeni, dan darajar Allah"

Daria suka kyalkyale dashi
"Ke hajiya jaye nan ki wuce danmu itace target d'inmu kinji ko"?
Kuka nazee ta k'ara fahsewa dashi lokacin da suka jaa hannuntah
"Dije murya na rawa ta kare cikinta ta maida dubanta ga nazee
"Nazee for god sake ki taimaki mijina kada ki bari yasha drinks d'in nan dan Allah, Ki taimaki mijina kada ki damu dani"
Nazee kai ta girgizah
"Bazan barki nan ba dije, ina tare dake"
Dije hawayenta suka cigaba da bin kumatunta
"Nazee dan Allah ki taimakamin, rayuwar mijina na cikin hatsari, yana tsakanin rayuwa da mutuwa"..
®Kausar Luv💞
[11/15, 7:17 PM] Kausar~Luv: [8/23, 6:45 AM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((76)) to ((78))

```©Kausar M Hassan```


Wata irin tsawa aka daka mata wanda yasa nazee ranta cikin na kare a gaba ta had'u da mai napep din da gudu suka kama hanya.

D'ayan mutumin ya fara nufar dije, daga xaune ta fara jaa da baya2 tana kuka tana kare cikinta, cikin muryan kuka ta hau furta
"Mai nai maku ne dan Allah? Maisa zaku kasheni ne? nifa matar aure ce, kuma inada ciki dan Allah ku kyaleni dan Allah"

Wata irin darian mugunta sukai su 2 d'in, wanda yasa dije mirginawa ta tashi tsaye ta fara gudu tana waigen bayah, suma suka rufa mata bayah. Tana gudu suna gudu haka har suka sata a tsakiyah. Jikinta duk ya bad'e da kura...

Nazee na isa dea2 inda dije ta fadamata ta sauka dga napep d'in, da gudu2 ta fad'a babban store din tana haki tana karie.
Shafi'u taci karo dashi a bakin kopa, numfashinta sama2 yake fitah
"Dan Allah aliyu nake nema mijin Khdy"

Shafi'u yay mata jagorah gurin aliyu, tana isa kuwa an kawo masa drink na pineapple cikin glass cup ya dauka kenan zai kafa a baki nazee ta ka6e cup din ta hau bashi labarin da dije ta fadamata ta kuma sanar dashi halin data barta da kuma inda ta barta.

"Oh, no!"
ya fad'a tare da buga table din dake gabanshi ya tashi ya fitoh yayinda shafi'u ya damkie wannan ma'ikacin nasu ya kulle shi a d'aki yabi bayan su aliyu.
Koda suka kawo gurin kwance suka tarar da dije a gefen hanya, da gudu aliyu ya isa gareta ya daukie kanta ya d'ora akan cinyarshi.

"KHADEEJAH" ya kira sunanta tare da jijjigata, a hnkli ta bud'e idanunta, cikin sanyin murya mai cike da rauni ta furta
"Na godewa Allah dayasa kana nan lpy qlw, yaa aliyu ka yafemin ni mutuwa zanyi, ka yafemin! Ina sonka sosai".
Jini ne ya fara biyowa ta kafafunta wanda ya kara sa aliyu cikin tashin hnkli, da sauri ya sungumeta sukai asibiti a emergency aka diretah.
Dga nazee har aliyu kowanne a cikinsu hanklinshi a tashe yake, aliyu ya kasa zama ya kasa tsayi.

Kusan minti talatin, suna tsaye a haka kapin nan likiti ya fitoh yace
"Cikin dake jikin matarka ya zubie, kuma ta samu rauni amma da sauki ynxn zamu dubatah.

Wasu irin hawaye suka zuba mashi a ido, yana mai kallon dkin da aka sakatah.

Hka aka kammala komai kapin nan yay gidah, yayinda nazee ta tsyaa tare da itah.
Sanar dasu yay abunda ya faru duka kapin nan suka d'unguma zuwa asibitin..
[8/23, 6:54 AM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((79)) to ((80))

```©Kausar M Hassan```

```BAYAN SATI BIYU```


Dije ce zaune akan kujeran d'akin ummi ta kurawa TV ido duk da hnklinta ba'a nan yake ba. Aliyu ne kwance a d'akinshi ya d'ora hannunshi ya rufe idanunshi abunda ke dawo masa a rai shine maganar dije lokacin da take cemashi bata son haihuwah
"Kenan ita ta had'a wannan dan ta zubar da cikin dake jikintah"?

Tashi yay kaman wanda aka tsikara yay dkin ummi kusa da ita yaje ya tsaya ya tabata hakan yasa ta maida dubanta gareshi tare da sakar mashi murmushi.

Shi kuwa d'aure fuska yay kaman wanda bai tab'a daria ba a duniya ba.

"Wato Khdja sea da kika zubar da cikin nan ko"?

Ido ta bishi dasu
"My lion ya zaka fadie hka?
Ya zan zubar da cikina kumah"?

"To aike kika fadamin ciwan bakya son haihuwa"
Kuka ta fashe dashi
"Haba yaa aliyu sea kace wadda batada imani dan Allah kada kace bka san halina b"

"Ya ISA"!
Ya daka mata tsawa
"Idan har bada niyya kikai baa, maisa baki kirani a waya kin sanar dani ba? Ko ki fad'awa mame, ummi, da kuma abbi"? Sboda ke gaki d great ideal wife ko"?
Wallahi kin matuqar bani mamaki, amma bkomai ni zan rabu dake tunda bkya son hada jini dani"


Karaf sea a kunnen mame dake kokarin shigowa d'akin,
Cikin 6acin rai ta furta
"Kul wallahi! Kada ka soma kai bakada hankli ne"?

"Mame ki tmbyeta gata nan ba ita ta fadamin bata son haihuwa ba"

Ummi dake kuryan d'akinta ta fitoh
"Aliyu mai yake faruwa"?
Nan take ya zayyana mata komai

Ummi ta kuwa baiwa aliyu gskya, yayinda mame tabi side d'in dije.

Fitah yay zuwa dki ya harhadou kayanshi cikin jaaka, ya dau biro da takarda yay rubutu akai ya mayar ya rufe, ya dawo dkin.
Kusa da ita ya tsaya ya dubieta
"Tunda mame ta hanani rabuwa dake to ni zan bar kasar dama tafiya zanyi, ungo!"

Ya miqa mata takardan.
Hannun dje na rawa ta kar6a takardan.

Ta fashe da kuka, ta kai kasa ta rike masa kafafu
"Dan Allah yaa aliyu kayi hkuri kada kamin haka, rayuwa batace haka ba, kaji tsoron Allah"

Kafanshi ya fincike daga rikon da dije tai mata, fashewa da kuka ta kumayi
"Yaa aliyu! "Yaa aliyu! "Ya aliyu!... Dije ta hau kiranshi tana kuka.

Ina! ko juyowa baiba kawea ya fice dga gidan, yayinda dije ta zube kasa ta cigaba da kukanta.
Mame tasa hannu ta kar6a takardan ta rikata suka fitah dakin, bayan d'an lokaci dije ta sauka dga kukan da takeyi
Mame ta miqa mata takardan tare da furta
"Kar6a takardan nan ki ajiyeta a wani guri mai kyau kada ki sake ki budeta"
Hawayenta ta share ta kar6a takardan, a cikin zuciyanta take furta
"Namiji kudan zuma, ruwan mad'aci, hakika sea yau na yarda da batun baba, amma aliyu kaci amanata, bazan ta6a yafemaka ba"

Aliyu kuwa daga nan airport ya nupah, ticket ya siya ya wuce kasar London..



```BAYAN SATI 2```
Dije ce kwance akan kujera ta jingina kanta akai, kanta babu ko d'an kwali, rigar sanyi mame
tasa ta rufe mata jikinta dashi saboda ana d'an sanyi, Kamar wadda aka ta6a ta tashi xaune. Cikin rawar murya tace
"Mame yaa aliyu ya dawo ne"?
Mame zaunawa tai kusa da itah ta dafa kafad'anta
"Khdja bai dawo ba halan kinyi mafarkinshi ne"?

Kai ta girgizah mata da idanunta da suka zurma
"Mame naji kamshin shine"

Dubawan da zatai taga rigan sanyin shi ce a jikinta,

Tausayinta ya kama mame sosai ta janyouta jikinta ta rungumetah
"Kiyi hkuri khdja na tabbata in shaa Allah wata rana zai dawo ya kuma gane gskya"...

Kwantawa tai jikin mame ta cigaba da hawaye, a cikin zuciyanta take furta
"Yau itace yaa aliyu kewa haka"? Yana karyata ta, kwata2 yama manta da babin rayuwan wata dije"

Haka aka share kusan wata 2 babu aliyu babu labarinshi, dije ramewa take sosai na rashin jin dumin mijinta a tare da itah.

Yau ranar ta kama litanin dije ce zaune a falo, nazee ta shigo gidan.
"Khdy ina mijinki"?
Murmushin yaki tai
"Yayi tafiya ne nazee amma ya kusa dawowa"

Sun jima a gidan suna fira kapin nan tai mata sallama ta fitah....
To yaa aliyun ma zai dawo kuwa?🤔
"Original butulu, kaji sunanka.
Kai wasu maza babu amana😏

®Kausar Luv💞
[11/15, 7:17 PM] Kausar~Luv: [8/24, 8:29 AM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((81)) to ((83))

```©Kausar M Hassan```


```BAYAN SHEKARU 3```

"Islam!!! Bakajin magana ko"?
Gudu takeyi suna zagayen kujera, yana b'oya, dkyar ta samu ta rikeshi ta daukeshi ta manna mishi kiss a kumatu.

"Khdy"
Nazee ta ambaci sunanta

Juyawa tai da dara_daran idanunta tai murmushi
"nazee amarya yr shagali"
Murmushi tai mata
"Maman Islam kenan, yaron nan kamar su d'aya da babanshi ko"?
Murmushi tai
"Sosai ma, bara in dauko maki tsarabanki"

Tashi tai ta wuce dki ta dawo kasa ta mika mata wata jaka.

Kar6a nazee tai, tai gdya.
Sun dea d'an jima suna firah kapin nan nazee tai mata sallama akan hanyarta ta shigowa gidan ta had'u da aliyu_haydar. Wanda y bar gida shekaru 3 kenan cib a yau..

Ga dije da d'an_d'a d'an kimanin shekaru 3, to y akai hka? Ya lamarin yake ne"?
Muje zuwa zamujie komai dea in shaa Allah.

Shigowa yay ciki, cike da daukie da murnar ganin iyayenshi, kai tsaye dakinshi ya nupah, kasancewar babu kowa a falon harta ma'aikatan gidan duk suna kuryar gidan. Key yasa a jiki sea yajishi a bud'e hakan yasa ya murd'a kopan d'akin.
Bud'ewan da yay sukai ido 2 da dije wadda ta cire kayanta ta d'aura towel iya cinyarta tana yarfie gashin kanta. Dije ta qara kiba yar dea2, hips dinta sun qara cika, ta kara kyau da wayewa sosai.
Idanunshi ya rumtsie gam, saboda wani irin abu dayakeje yanai masa yawou a jiki, a hnkli ya kara bud'esu, ya maida kopan dkin ya tura da kapanshi ya karasa kusa da itah da baya2 ta fara jaa ya matseta da bangon d'akin yana k'are mata kallo, bakinshi ya kai nata ya had'e ya fara tsotsa, dkyar ta iya tsaida numfashinta ta tureshi ta d'ago idanunta da sukayi jajir suka cika da kwallah masu zafin gaske
Humm zazzafan hawaye kenan.

"Kada ka kara wallahi aliyu ni ba matarka bace, ka manta ka sakeni"?

Idanunshi yay narai2 dasu
"Yaushe na sakeki? Kiyi hkuri ki saurari baya nina dan Allah"

Bayanta ta juya mashi
"Look! Pls ka kyaleni bana son ganin fuskanka aliyu"
Matsawa yay kusa da itah ya d'ora hannayenshi akan kafad'anta
Da sauri ta bangaje hannayenshi dga kafad'anta
"Ka kyaleni aliyu bana sonka! na tsaneka!"

Hannunshi ya d'ora ya d'ago fuskanta, cikin muryan kuka ya hau yin magana
"Khdja look in to my eyes and tell me dat u don't love me"

Juyar da kanta tai gefe ta fara cizon le6enta
"Ki fada'amin kinji plzz ki amsani"
Zubewa tai kasa gefen gadon, ta cigaba da zubar da kwallah
"I don't love u"
Ta furta a sanyaye.

Shima rufa mata baya yay
"Dan Allah Khdja kada ki hukuntani ta hakan, nifa mijinki ne har ynxn na kuma har abada"

Idanunta ta saukar kasa
"Aliyu ka kyaleni, bana son ganinka"

Hannunshi ya d'aura kan lips d'inta tare da hugging d'inta sosai ya shiga lalubarta.

🤔Oh maza ba kunya, kagama yimata abunda ranka yakeso ynxn kuma ka dawo kana wani binta....
[8/24, 8:35 AM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((84)) to ((85))

```©Kausar M Hassan```

Da dabara ya kwantar da ita kasah ya shiga yimata wasu irin salo na daban, gabad'aya ya gama fitar da ita hayyacinta.
Wani karfie taji yazo mata wanda ya bata damar tureshi ta tashi tai maza tai toilet ta kulle tana sauke ajiyan zuciyah. Wani irin numfashi yaja ya sauke tare da fitah dkin zuwa falo, a falon ya tarar da mame da kuma ummi had'ie da abbi. Kowannensu ido ya bishi dasu musamman mame ganinshi da tai y fitoh dkinshi.
Ummi ce ta fara magana

"Oyoyo d'an ummi yau an waiwayo gida kenan"?
Murmushi yay mata ya karasa kusa da ita ya zaunah


Please Login or Register in order to submit comment