Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

kusa da nan, na kuma gyarashi, gida 3 ne tskaninmu"
Abbi murmushi yay
"To duk da haka dea wannan gida na baka shi Allah ubangiji ya baku zaman lpy kaida matarka, tunda ka fara boyemin sirrinka dga kai sea umminka"
Daria suka saa dukansu


A kwana a tashi babu wuya ga Allah, Allah ya kaimu ranar wannan buki, bukin da aka jima ana tsumayen yinshi, dama ance komai lokacine da lokacin abu yazo sea kaga anyishi.
Events 2 akai a wannan bukin, dga walima wadda akayi a masallacin juma'an dake kauyen sea kuma dinner wadda yau juma'ah ta kama ranar yinta.
CITY HALL aka kama dmn yin wannan shagalin, manyan mutane sun halarta a wannan buki, nafisa itace ke gyara amarya gurin kwalliya taimata irin kwalliyan yan birni, su shafi'u sune b'angaren ango, hka karfe 8pm ta buga aka fara wannan ciye2 da lashe da d'an kid'a mai taushi.
Haka akai dinner din, manya_manyan mutane sun halarta, hkama abokanan aliyu na saudiyaa suma sunzo, gasu farare tas, ko ina suka gibta anga larabawa sea kallonsu akeyi, akan higher table suka zauna aliyu da khadeejah, sea a ranar aliyu yake k'arewa dije kallo, irin yanda Allah yay mata maxaunah masu d'aukar hankali, kasa kauda idonshi yay a kanta.
Chaan na hango cwt ummi aysha, maman shakur, fido sodangi, maman khdja (Matar dr), pherty, serdeeyer, zarah b_b, asea b aliyu, basmar er lele, Khdy candy, munay, kdeey, miemie, kai da dea sauran su, wai sunzo cin kaza😂, oh ni wad'an nan dea akuy kwad'ayi.
Haka suka kwashe abunci a leda tsakanin sardeeya da pherty har fad'a aka so ayi, fido ce ta shiga tsakaninsu tai wannan rabo dan nikam kausar ina gurin daukar rahoto, hka aka kammala dinner din aka maida amarya da kawayenta gidah.
Bayan sun dawo gidah mame ta same dije ta bata humra da wasu kaya na gyaran jiki ta kuma fad'amata ynda zatai amfani dasu, tare dayi masu addu'ah da fatan alkhairi akan wannan auren.
Washe garin ranar ya kama ranar d'auren aure, a chaan kauyen aka d'aura, aliyu yasha manya kaya harda babbar riga fara tas, komai dea yay fari, kamshin turarenshi kawea ke tashi, na white diamond, kasancewar aliyu baida turaren daya wuceshi, ga su maher, sudais, shuraim, da sauransu duk sunzo, abokananshi yan saudiyaa sunyi 20 wad'an da suka zo, hka aka kammala dauren auren a bisa kudi'n sadaki naira dubu hamsin, aka kammala aka watsie, misalin karfe 8pm aka daukie amarya daga kauyen zuwa cikin garin sokoto, dije kuka kawea takeyi na rabuwa da inna da baba. Hka hausawa suka ce aure yakin mata, dije sea hkuri...
Hka aka sata a mota aka lula da ita a gidan mijinta, aka direta a tsantsarerin gidanta, aka barta akan gado "yan kai amarya kuma suka juyo suka barta ita kad'ai kapin shigowar ango...
[8/5, 5:35 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((33))

```©Kausar M Hassan```

Bayan fitarsu banda hawaye babu abinda take zubarwa, aliyu ne da shafi'u a cikin motan shafi'u dea2 lokacin misalin 9pm, shafi'u ya dubie Aliyu
"To ango dan bazance dea kasha mai ba, tashi muje in rakaka tunda an watsie".
Murmushi aliyu yay ya daukie ledan dake hannunshi suka kama hanya shida shafi'u suka shiga gidan da mai gadi y bud'e masu kopah.
Kai tsaye d'akin da aka dire dije suka nufa, suna isa aliyu y rangad'a sallama tare da shiga ciki shida shafi'u, kan gadon aliyu ya zauna, yayinda shafi'u yay tsaye
Addu'ah shafi'u yay masu da nasihohi kapin nan yay masu sallama ya fitah, aliyu tashi yay ya rufo kopa ya dawo, ya cire babbar rigan dayasah, ya zaunah kusa da dije a hnkli yasa hannu ya yaye mayafin data rufa dashi, ya kalleta
"Masha Allah! Matata ta kaina kinyi kyau, tashi muje mui alwala muzo muyi sallah dmn mu godewa Allah"
Babu gardama dije ta tashi ta bishi suka shiga d'an wani guri da aka ke6e a d'akin dn yin alwala, kmn dea gurin nan dake cikin ban d'akin haramin madina, alwalan sukai tukkuna suka dawo, aliyu lion yay masu jagoranci sukai sallah, raka'a 2 bayan sun kammala sallan, ya daukie ledan kazar dayazo dashi ya bude ya ciro, da kanshi ya fara bata, dkyar yasamu ta tsakura kad'an shima din kad'an yaci tukkuna ya maida dubanshi gareta
"Khadeejah!
Ya kira sunanta
A tsorace ta amsa da
"Na'am yaa aliyu"
Murmushi yay kad'an kin gaji kina buqatar ki huta kwanta ki hutah, tashi tai kmn ynda yace ta kwanta ta kudundune da gyalenta. saboda a ranar ana yanayi na sanyi sosai, bata jima ba bacci mai nauyi ya sureta yayinda aliyu ya tashi ya bud'e loca ya ciro abin rufa da kayan bacci ya ajiye akan gadon, hannu yasa ya tallabota a hnkli ya zare gyalen data kudundune dashi, ya fra kokarin cire mata riga, kamn zatai motsi sea ta juya fuskanta gefe, ajiyan zuciya ya saukie ya cigaba da cire mata rigan, abunda yagani yasashi shiga cikin wani yanayi, daurewa yay hka ya balle bra dinta, ya cire ya maida mata da rigan, wadda take iya guiwa ya cire mata zanen, yasa abun rufan ya rufeta, ya kashe wutar d'akin ya fita zuwa falo y kwanta dan bazai iya jure rashinta a tare dashi ba, saboda wani irin matsanancin desire din dake damunshi....
®Kausar Luv💞
[11/15, 5:22 PM] Kausar~Luv: [8/5, 9:56 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((34))

```©Kausar M Hassan```

Ba ita ta tashi ba sea asuba, a hnkli ta fara bud'e idonta, ta tashi ta sauka daga kan gadon ta daukie wayanta ta kunna light, ta nupie hnyr toilet, ganinta da tai da yar karamar riga yasata tsorata tare da rike kwalan rigan dake jikinta
"Na shiga 3 waye y chnza min kayan jikina? Waiyyyo shikenan an ganni🙆🏾😪"
Ta fara kuka tna hawaye, hka ta shiga toilet din tayou alwala ta dawo ta saka zanenta ta daura, ta daukie gyalenta kasancewar babba ne ta yafa ta maida gabanta gabas tai sallah, ta kammala ta tsaya tai addu'ah sosai tukunna ta d'an kishingid'ah.
Shi kuwa aliyu dama a gidah yay sallanshi, bayan y kammala ya koma kan kujera ya kwantah, bayan d'an lokaci ya shigo d'akin a hnkli, dije dake zauneh ta gaisheshi, amsawa yay cikinn far'ah.
Cikin shagwa6a ta tmbyshi
"Yaa aliyu waye y chnza min kayah jikina bayan nai bacci"?
Murmushi yay
"Ni" y bta amsa a takaice
Ido ta rufe sosai kunya ta kamata
"Yaa aliyu mai yasa babu kyau fa"
Ajiyan zuciya ya saukie
"Na deana to tunda matata tace bbu kyau, ynxn dea ki tashi kizo muje kiga gidanki ko"?
Babu gardama ta tashi ta bishi suka zaga gidan, gidan ya had'u sosai, a cikin gidan harda lambun shaqatawa ke akuy wanda aka kawatashi da flowers iri2 da shuke2, a tsakinyashi da gefe2 aka dora kujeru irin dogayen nan sannan a chaan b'angare d'aya akasa grass carpet wnda ya karawa gurin kyau, dakuna 4 ne a cikin d'akin dije, idan aka had'a da falo sun zama biyar, da kitchen dinta da store duk a guri d'aya suke sea gurin da aka d'ora teburin cin abunci, a falo na farko kujerune milk, to a wannan falon komai nashi milk ne, akuy dakin da komai pink ne wani kuma brown, daki 2 aka samata gado, kai gidan dea y had'u masha Allah....
Karfe 8am na bugawa sea ga masu aikin gidan ummi ta aikosu da kyn breakfast, hka sukai breakfast din byn sun kammala aliyu yay wnka yay mta sallama y fitah, bai jima da fita ba yan uwa da abokan arziki suka fara tururuwah a gidan, hka dea ta wuni a ranar tana kar6an baki.
Nafisat kuwa a gidan za'a ce ta wuni, dan ta zaunah ta koyawa dije d'an abubuwa hka kaman aiki da gas cooker, electric yanda zata kunna heater, yanda zatai wnka da shawar duk dea ta nuna mata komai, ta dauko littafin mu koma kitchen ta mika mata 1 to 3, tace ta rika dubawa a ciki zata koyi girki. Haka dea har dare yay mijinta yazo daukanta taiwa dije sallama, ta fita dea2 lokacin shi kuma aliyu ya dawo gidan...
[8/5, 9:57 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((35))

```©Kausar M Hassan```

Sallama yay wa nafisa tukkuna ya karasa cikin gidan, koda ya isa kan kujeran falo ya tarar da ita, sanye da hijab tana karatun al_qur'ani suratul maryam.
Kusa da ita yaje ya zauna, ganinshi da tai yasa daa ta takai aya sea ta maida kur'anin ta rufe ta ajiyeshi akan abun dora al_qur'ani ta maida dubanta gareshi
"Yaa ka dawo"?
Kai y d'aga mata, tare da binta da wani irin mayattaccen kalo, murmushi tai masa ta shagwa6e fuskanta dama duk wasu gabobin jikinta
"Yaa haydar tun safe daka fita sea ynxn ka dawo ba dan nafisa ta tsaya ba to sea ka barni ni d'aya"
Hannu yasa y dafa kafad'anta, da sauri ta d'an jaa da baya kad'an, mamaki y kama aliyu amma sea y danneshi a zuciya
"To ke maatar ali ai ni nace ta tsaya mana, inachan gurin business dinmu, yau za'a kawomana kaya dga Dubai shiyasa na jima hka amma aliyu yana baiwa masoyiyayrshi hkuri, dftn tayi"?
Kai ta d'aga masa ta tashi tace
"Bara in dauko maka abunci ko"?
Tashi tai ta miqe hanya
Hannunta aliyu ya janyou ta fad'a jikinshi, gashin kanta ya rufe mata fuska, a hnkli yasa hannu ya fara yaye gashin, jikinshi na wani irin tsam, da azama tai maza ta miqe, cikin rawar murya ta hau yin magana
"Em yaa aliyu abunci ne zan dauko maka"
Kai y dga mata alamar to, da sauri2 tabi ta gabanshi ta wuce duk da tana da hijab, mazaunanta sea juyawa sukeyi, wani irin nishin wahala ya saki kapin ya zaunah.
Ku'la ta dauko da faranti da cokalin zuba abunci ta dawo ta zuba masa a farantin, a kasa ya sauka dan a gajiye yake ko kan dinning table din bazea iya hawa ba, jallop din shinkafa ce da kayan lambu a cikinta da naman rago, ummi ce ta aiko masu da wannan, kad'an ya tsakuri abuncin ya tashi yay toilet ya watsa ruwah, ya chnza kaya zuwa singlet da wando brown iya guiwanshi ya fesa turaren white diamond, gaba d'aya dakin ko ina ya dau kamshi, fitowa yay ya tarar da ita zaune a falon tana kallie2, kusa da ita yaje ya zaunah.
"Khadeejah bacci zakiyi ne"?
Kai ta girgizah masa, tashi itama tai ta shiga toilet din ta watsa ruwa ta fitoh, ta daura d'an towel wnda yake iya cinyarta, ta fitoh, gashin kanta duk y barbazu a bayanta kasancewar batai kitso ba, had'in humran da mame ta bata ta dauko ta fara murzawa a jikin fatarta, ta baya taji an rungumeta tsam, hkn yasa taja ta tsaya, kanshi y d'ora a bayanta ya fara shakar daddad'ar kamshin jikinta, idanunta ta lumshe kapin ta fara magana cikin shagwa6a
"Yaa aliyu meye hka dan Allah"?
Kallonta yay da idanunshi da suka kankance
"Matata ni bkomai zan maki ba"
"Uhm to nidea ka deana ta6ani bana so"
Juyuwa da ita yay, suka fuskanci juna ita dashi, kyakyawar sumba ya kaimata a kumatunta, yasa hannunshi y murxa mataunar abuncinta, wani iri taji daban wanda yasa taja da baya tai kan gado ta k'ara kankamie towel din jikintah, binta yay kan gadon shima, yana kallonta ido a rufe.
Bakinta ya kama ya fara tsotsawa, duk kokarinta na ganin ta kufce ta kasah, kukan hawaye ta farayi wnda hkn yay sanadiyar dakatarwarshi ya tsaya yna maida numfashi, gaba d'aya ga6o6in jikinshi sun mutu, babu abinda yake buqata a tare dashi inba dije ba, binta da yay da wani irin mayattaccen kallo..
®Kausar Luv💞
[11/15, 5:22 PM] Kausar~Luv: [8/6, 9:42 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((36))

```©Kausar M Hassan```

Chaan kuma mai y tuna sea kawea y bar d'akin zuwa d'ayan d'akin dake da gado y kwanta, kanshi na kallon sama, wasu hawayen wahala keta faman ketowa a idanunshi.
Dije kuwa yna fitah tai maza tai sauri ta maida d'akin ta rufe ta jingina jikinta da kopan, tana mai tunano abunda y faru ynxn tsakaninta da lion, wani irin murmushi tai ta wuce ta cigaba da abunda takeyi, byn ta kammala ta samu kayan baccinta ta'sa ta kwanta ruf abunta..
😲Asuba ta gari...
Washe garin ranar dije bata farka ba sea karfe 7am, saboda tsaban bacci da sauri2 ta tashi ta shiga toilet tai alwala ta fitoh tai sallah, tana kammalawa ta tashi ta bud'e kopa sad'af2 ta fitoh falon.
Dea2 lokacin ta hango lion kan dining table, sanye cikin kana nan kayah rigan fara da black d'in wando iya guiwa, gashin kanshi y matuqar kwantawa luff a kanshi, ga zara_zaran gashin idonshi dana gira ya fitoh, ko ina d'akin ya daukie kamshin white diamond.
Tattakawa tai kusa dashi taja kujera ta zaunah, yana ganinta ya sakar mata wani lallausan murmushi
"Ina kwaana yaa aliyu"?
Kallonta ya karayi tundaga sama har kasa
"Lpy qlw yan mata, kin tashi lpy"?
"Lpy qlw yaa"
Idonshi ya maida kan dinning din tukkuna y d'agosu
"Am kinga fa har ummi ta aikomana da breakfast kina bacci, bismillah"
Ajiyan zuciya ta sauke, a hnkli ta kara kallonshi tai murmushi, aliyu ya zuba mata komai da komai da ummi ta had'u. Ganin ya cika plate da abunci yasa dije zare ido
"Yaaa nikam ina zan tafie da wannan abuncin hka, Allah ko rabinsa bazan iya cinyewa ba"
Murmushi yay mata, tukunna ya kalleta ya d'aga hannunshi ya nunata
"Inasone ki rika cin abuncin mai yawa saboda ki haifaman yara masu yawa"
Daria tai kad'an tukkuna taja plate d'in a gabanta ta d'an tsakuri abuncin ta maida ta rufe.
"Yaa aliyu yau bazakjie ko ina bane"?
Kai y d'aga mata alamar eh tare da cewa
"Ai ni ba kullum nake fitah ba, amma zamu bud'e wani guri inda zamu rika saka manyan kayanmu kamn su gado, da dea sauransu, to zamuyi office chaan idan mukai kullum zan rika fita in shaa Allah, amma 4 now dea ina gidah".
Murmushi tai tukkuna ta tashi ta wuce ciki ta shiga toilet, tai wanka ta fitoh, tai yar simple make up dinta, riga da siket atamfar super wax, mai light blue and wyt, tasa ta daukie turaren humra ta bade jikinta da wasu turarunka masu dadin kamshi, hatta gashin knta bata barshi haka ba ta saka masa nasa turaren, tana kammalawa ta dawo falon, kamshin turarenta ne ya bashi tabbacin cewan dijenshi ta shigo falon, idanunshi ya d'ago sukai ido 2, tai maza ta saukar da nata kasa, cikin tafiyarta mai fizgar hnklinshi ta karaso kusa dashi, hannu y mika mata alaman tazo gareshi, kafad'a ta maqe.
Tashi yay zaune ya kafeta da idanu, wani irin abu yakjie yanayi masa yawou a jiki, hannu yaasa ya janyuta a jikinshi, ya had'e kirjinshi da nata.
"Uhm2 yaa ka deana mana"

D'agota yay ido cikin ido ya kalleta, ya lumshe idanunshi, wuyanta ya kaiwa sumba, kapin ya dawo kan na fulaninta, ta ko ina y shiga shafata, hklinshi gabad'aya ya fita a jikinshi, dije jikinta gaba d'aya ya hau rawa.
Iya karfinta ta d'age ta kwallah yar kara, da sauri y cikata, ta tashi da gudu tai d'aki ta maida kopan ta rufe.
Hannu ya yarfar kapin ya fara baiwa kanshi magana
"Duk ni na jawo wlh, bazan iya hakuri ba, bazan iya jure ganinta hka ba, ina buqatanta, oh my God!"
Wasu hawayen wahala suka sauka a fuskanshi, yasa hannu y share a daddafe yatashi yay kopan d'akin a hnkli ya fara knocking, dije dake kwance kan gado tana hawaye jikinta duk yayi la'asar, ta matuqar razana dashi, dan bazata iya bud'e masa kopa ba.
Hka aliyu y gaji da knocking ya bar kopar d'akin ya dawo y kwanta kan kujera...
[8/6, 9:42 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((37))

```©Kausar M Hassan```

Haka suka wuni a gidan a wannan ranar, suna wasan boya da junah, karfe 8pm tai bayan aliyu ya dawo daga masallaci, ya tarar da kopan d'akin dije a bud'e, kai tsaye y chusa kanshi a ciki, zaune ya tarar da ita kan gado, kusa da ita yaje ya zauna
"Khadeejah saa hijab dinki zamujie gida ki gaida su abbi"
Tashi tai tasa hijab d'inta kaman ynda yce ta kalleshi suka had'a ido, murmushi sukaiwa junah, suka pitah zuwa gidan, suna isa a falo suka tarar da ummi, abbi da kuma nana, da sallamansu suka shigah.
"Maraba da d'ana"
Kan kujera d'aya doguwa suka zauna, har qasa dije ta rage tsayenta ta gaida ummi da kuma abbi, ta juya ga nana ta gaisheta, amsawa tai babu yabo babu fallasa, nan dea suka tayin fira, idanun dije na akan aliyu, ynda taga sunayi da ummi sea abun y burgeta wea kuma kishiyan mamanshi ce, amma gskya ummi tanada kirki, kuma tana son aliyu sosai.
Mai gadi ya shigo yace anaiwa abbi sallama, abbi tashi yay ya fitah, yayinda ummi tacewa aliyu ya daukie khadeejah ya nuna mata gidansu, tashi tai suka dinga shiga lungu2 yana nuna mata gidan har suka isa d'akinshi, yasa key y bud'e, babu abunda ya chnza a cikinshi, kamshin turarene kawea ke tashi kaman da akuy mutum a ciki.
Kan gado ta zaunah tana kallon d'akin, irin ynda taha dakin sea ya burgeta, hotonshi ta hango wanda yake yaro d'an shekara 10, yayi murmushi ya d'aga yatsunshi 2 a sama, da wando dark milk da riga mai jaa da fari, da zanen keke a ciki, tashi tai ta k'arasa inda photon tasa hannunta ta shafa fuskanshi, ji tai a cikin tattausan murya yana cewa
"Matata"!
Tsayawa tai tare da juyo bayanta, karaf ta fad'a a kirjinshi, kallon ta ya tsaya yanayi wnda hkn yasa ta janye daga inda yake, light din dkin ya rage zuwa dim one, ya juyo gareta ya rage tsayenshi dea2 kan kafafunta da take zaune a kan gado, hannunshi yasa y rike nata, cikin sanyayyar murya yace
"Dije ki taimakawa bawan Allah, nasan bazaki iya dani ba amma ki d'an barni in rika jin dumin jikinka mana, zata tashi y rike hannunta, bata ankara ba ya zare hijab din dake wuyanta y wurgar, ya sakala hannunshi a cikin rigarta.
"Yaa aliyu ka deana bkyau, dan Allah ko in kira ummi"
Kara janyuta yay suka lula kan gadon, ya shiga yin wasa da itah sosai..
Dije banda yaa ali babu abunda take iya furtawa, jin yaki tsayawa yasa tai dif kamn nunfashinta ya fitah, dkyar aliyu y iya saita kanshi y dawo yana lalla6ata, tashi tai ko kallonshi batai ba ta daukie hijab dinta tasa ta kaman hnyn fitah, tana fitah taci karo da nana...
[8/6, 9:44 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((38))

```©Kausar M Hassan```

Wani irin mugun kallo nana tai mata kapin ta wuce ta gabanta, da sauri2 ta sauko falon ta tarar da ummi, shima aliyu ajiyan zuciya ya sauke ya fitoh y maida d'kin ya rufe, ya karaso falon, basu wani jimawa ba sukai wa ummi sallama suka karasa zuwa gidah, suna isa dije tai daki ta kulle, aliyu murmushi yay kad'an ko kokarin binta baiba.

Haka sukai sati 2 a gidan, babu abunda ya shiga tsakanin aliyu da dije. Yau ranar ta kama monday aliyu ne zaune akan kujera, sallaman dayaji anayine yasashi d'agowa ya amsa.
"Oh yh ango kasha mai".
Suka tafa shida shaf'iu, aliyu ya girgizah kai
"Abokina muje dea kaji"
Duk dije na jinsu da take zaune a d'akinta, wani dakin suka shiga suka maida kopan suka rufe, kan kujera suka zaunah, aliyu ya dubie shaf'iu, cike da damuwa
"Abokina zan fadamaka sirrina kuma dan nasan zaka iya rike minshi, shafi'u dije batasan meye aure ba, baata yarda ko ta6ata inyi, ni zan iya hakura indea har zata barni inajin d'umin jikinta amma bata yrda sam"
Daria shaf'iu yay tre da cewa
"Yaro kenan man kaza, bakai ne auren yarinya ba ga irinta nan, wlh mukam idan desire ta kasheka muna gefe muna kallo ehe"
Aliyu y dake kirjinshi
"Haba be serious mana dan Allah"
Shafi'u y gyara zamanshi
"Look! inaganin abunda ya kamata shine kasata a makaranta, tunda kaga ma zamuyi tafiya nan da karshen watan nan kuma zamui kaman 1yr so kawea ka maidata gidah gurin ummi asata a makaranta, koda zamu dawo kaga ta qara girma kuma zata san meye aure in shaa Allah"
Aliyu yay shiru tukkuna yace
"Kafa kawo shawara nawa, hakan yayi dea2, hkama za'ayi, amma anya zan iya rabuwa da dije har na tswon wannan ranakun kuwa"?
Shafi'u tashi yay
"Zan biya THE ROYAL INT. SCHOOL in siya mata form idan mun had'u gobe ka kar6a"
Hannunshi aliyu y rike, cike da mamaki
"Kai maza da matane fa a mkrntar, bnason wasu mazan su kalle min mata"
"Eh nasani ai b damuwa akuy wadda zan hadata da ita itama JSS 1 take"
"Ok, kasan ai nyrda dakai"
Sallama sukai, yayinda aliyu y tashi ya zarce d'akinta, kan gadon ya zaunah ya bata bayah
"Am dije dama zanyi tafiya ne na manta ban fadamaki ba"
Da sauri ta juya ta matsa kusa dashi ta fashe da kuka ta fara tuttura kafafunta
"Haba yaa gskya ni ban yrda ba ya zakayi ka tafie ka barni kuma"?
Murmushi yay
"To kideana shagwa6ar nan bana sonta a ynxn"
K'ara shagwa6ewa tai ta narke masa gabad'aya, a cikin zuciyanshi yake furta
"U wan kill me ryt"?
Bata san sanda ta fad'a jikinshi ba ta cigaba da zuba masa shagwa6a tana yarfie da hannayenta, wani irin nishi ya saukie ya kama bakinta ya fara tsotsa, kafafunta ta cigaba da bubbugawa a kasa tana dukan bayanshi kad'an2 da hannunta, amma ina aliyu sam baijieba, ganin hka yasa ta dage iya karfinta ta kufce, k'ara janyouta yay ya fara shafa ko ina na jikinta musamman inda yafi d'aukan hnklinshi, kara kufcemasa tai a hannu ta tashi tsaye cike da rud'ani...
Aliyu ya tashi tsaye kenan jiri, ya d'ibeshi ya fadie kasah, dije na ganin hka tayou kanshi, kaman mahaukaciya ta fara jijjigashi
"Yaa Aliyu dan Allah ka tashi, zan bari ka ta6ani, ina kake so, nan? Ta nuna kirjinta, ta cire riganta ta yarfar gefe, kuka ta hauyi sosai
"Yaa aliyu amma dan Allah ka tashi, ta qara kankamieshi sosai a jikinta tana kuka, ganin bai bata amsa ba, kuma gashi yanata rike kanshi yasah ta daukie wayanshi tai searching number din ummi, a rud'e jikinta har rawa yakeyi, cikin kuka ta sanar da ita abunda ke faruwa ta maida wayan ta kashe, sauri2 tai ta maida riganta, ta dauko kanshi ta d'ora akan cinyarta ta cigaba da kuka, da hanzari su ummi suka isa a gidan babu 6ata lokaci driver yajasu zuwa asibiti a emergency aka direshi saboda irin yanayin dayake ciki, likata 3 ne a kanshi suna dubashi da gaggawa bayan sun kammala suka fito.
Ummi da sauri tabi bayan dyn likitan dtaga alaman shine babbansu, yayinda dije tai tsaye ta glass take hangenshi kwance an saka mashi oxygen, glass din ta dafa tare da share hawayen dake zarya a kumatunta.
Ummi na shiga ta zaunah cike da rud'ani ta hau tmbyn dr, ya mai yake faruwa?"
Dr din mai suna Moses, yay gyaran murya
"Wato yaron nan yana da ciwo a brain dinshi, amma wannan ciwon da sauki, sannan yana buqatar mace a tare dashi, halan baida mata ne"?
Ummi tai jim kad'an
"Yanada mata mana, amma basu jima dayin auren ba"
Dr din yace
"Well, so far dea gskya yaron nan bai taba sanin wata mace ba, so akuy abunda yake buqata yay releasing"
Ummi a cikin zuciyanta take cewa
"To aikam dole ka kara aure aliyu ko kuma ka saki wannan yarinyar tunda dai tayi

Please Login or Register in order to submit comment