Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

mkrnta, koda ta isa ta tarar da muslim, gaisuwa tai masa ta samu guri ta zaunah as usual.
Kyararta yay da ido kapin ya bud'e jakarshi ya fitoh da roban lemo na cock ya miq'a mata
"Barka dea tunda jiya bkisha baa kin kuwa ga yau nazo maki da cock, tun dga gidah kuwa"

Dije da murmushi ta karb'a
"Ngd muslim"
Taja cock d'in ta ajiye a gaban tebur.

Kusan minti 10 batace dashi komai ba, zuciyan muslim na kanta, ya k'agara tasha ganin hr lokacin bata bi ta kanta ba. Yasa yace

"Am khdy nace bazaki shaa lemun bane"?
"Hmm kaga ni har na manta wlh, zansha amma sea ya rage sanyi, ngd ko"

Murmushi yay mata, dea2 lokacin nazee ta karaso
"Sea gani nazo yan matasa"
Hannu ta kai kan lemun
"Yauwa na kuwa gode maku ni daman nasan kuna sona ai"
hannu takai kan roban, muslim ya kwace
"Ke kam wlh anyi kwad'ayayya, to wannan na khdy ne"
"To shekanan"
Hka suka zaunah har tym d'in tashinsu ya rage saura 10mnt dije batasha lemun ba.

Ana buga karaurawa muslim yace
"Khdy b dea zakisha lemun nan bako"?
D'aukan lemun tai tare dayin murmushi ta bud'e ta kafa kai ta shanye shi tass tukkuna ta ajiye roban
"To nasha ko"?
Murmushi yay matah, hannu dije taji an doramata a kafad'a tare da fad'in
"Muje gidah ko"?
Hanya suka kama suka mika, akan hanyar jiri ya fada d'iban dije, bata koma sanin abunda ya faru ba kuma.


A hnkli ta fara motsa hannayenta tare da bud'e idonta ta d'aga kai ta dubie saman dan taga inda take, ganinta tai babu hijab, gashin kanta a barbajie a bayanta, babu takalminta a kafah, wani irin k'ara ta saki ta kankamie jikinta, tare da rirrikie suman kantah
"Na shiga 3! Waiyyo ni Allah! Inna lillahi wa inna ilaihi raji'un"
Kok'arin mik'ewa ta soma, dushe2 ta fara hango mutum a tafieh, hakan yasa ta kara murza idonta.
"Nazee"
Dije ta furtah
Da sauri nazee ta isa gareta
"Khdy mai yake faruwa dake ne hka? Ya akai baki tafie gidah ba gashi ynxn har kusan karfe 5pm, nima nan gurin malama rabi nazo kinsan nan take kusa shine tace inzo in rakota tayi mantuwah, ni kuma nayou nan"
Kuka ta k'ara fashewa dashi, ta miqe tsaye ta daukie hijab d'inta ta saka, tana waiwaye tana kallon nazee
"Nazee ba wanda ya shigo a ajin nan ko? Bansan mai ya faru dani ba, bana iya tuna komai wlh"
Ta rage tsayenta tayou kasa
Rungumeta nazee tai
"Deana kuka hka khdy, babu abunda ya faru, sannu kinji tashi muje in rikaki muje gidah"
K'ara kankamieta dije tai
"A'a nazee ki barni kawea zan tafie dkaina"
Nazee ta shafa bayanta tana mamakin abunda ya faru da ita.
"Is ok am here so stop crying"
Tashi nazee tai ta hadamata sauran kayanta da takalminta suka fitah, keke napep suka tara.

Har kopan gida aka sauke dije, nazee tace
"Dama nan ne gidanku?
Kai ta d'aga mata tai saurin juyawa ta shiga gidah, koda ta shiga a falo ta tarar da jama'ar gidan, hanklinsu a tashe.
Sallama tai wnda yasa gabad'aynsu waigowa zuwa gareta.
®Kausar Luv💞
[11/15, 7:13 PM] Kausar~Luv: [8/17, 8:38 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((56)) to ((58))

```©Kausar M Hassan```


Ummi tai saurin karasowa kusa da ita ta rike mata hannu, cike da tashin hankali mara misaltuwa ta hau jira mata tambayoyi
"Dije ina kika tsaya hnklinmu gaba d'aya ya tashi"

Idanunta ta d'ago da sukai jajir
"Ciwan kaine ummi shine fa kawata nazee tajani mukajie gidansu tunda ita bata san gidanmu ba, ummi tace "Alhmdlh! Wlh har naji dad'i.

Abbi yay ajiyan zuciya
"Irin hka ki rika kira saboda a san inda kike"

"Zan kiyaye abbi ngd"

Wucewa tai saman d'akin aliyu ta shiga ta maida kopan ta kulle

"Na shiga 3 mai ya faru dani, bana jin anmin wani abu a jikina amma hakika akuy abunda ke shirin faruwa dani, mai yasa bana tuna komai ne"?
Ta fashe da wani irin matsanancin kuka mai ban tausayi, toilet ta shiga ta had'a ruwan zafi tai wanka ta fitoh, tai sallolinta tukkuna ta d'auki wayantah dubawan da zatai ta ganshi a kashe, a hnkli tasa hannunta ta danna power dinshi ya zama on. Ta d'ora kanta a gefen gado, hawaye suka dinga zarya a kuncintah.

D'aga idonta tai sukai ido 2 da pic d'in haydar wanda yay a Saudi Arabia, kusa da masjid ya d'aga yatsunshi 2 sama yana murmushi, murmushi ta saakar mashi itama kaman wanda ke kallonta..

Nana kuwa farin ciki fal a rantah, muslim ya cika mata aiki, yau kam nasara tana bayantah.

Washe garin ranar kamar koda yaushe hka ta kasance, bayan ta gyara d'akin duk da ba wani datti yay ba, ta sakamashi turaren kamshi, komai dea2 yayi zar_ sha'awah, ta shirya ta nupie skul bayan tayi sallama da jama'ar gidan.
Nazee taci k'aro da ita zauneh kan kujera
"Zaunawa tai
"Ina kwana nazee"
Nazee ta d'ora hannunta akan kafad'an dije
"Hey yan matah ya jikinki? Hope bakisa damuwa a ranki ba"?
Kai ta d'aga mata alamar eh.
Dea2 lokacin muslim ya karaso kusa da nazee ya zaunah ya gaishesu kaman ynda suka sabaa.

Muslim kallo d'aya zakai masa kagane akuy abunda ke damunshi, jikinshi sukuku, baida wani karfie.

Haka suka kammala karatun a wannan ranar suka karasa gidah, misalin 2pm. Suna isa wanka dije ta shiga tai ta koma dkinta ta baiwa gado amana, ba ita ta farka ba sea kusan 4pm.
Ta tashi tai alwala tai sallah ta zarce d'akin anty nana, akan kujera ta tarar da ita, gaisawa sukai sosai tukkuna suka shiga firah, dije na baiwa nana labarin irin zamansu a mkrnta komai na tafiya dea2, tana fad'amata ita kuma sea daria takeyi, yau kam nana na cikin farin ciki sosai, ko meye sila?🤔
A hka dea har akai maghrib ta tashi tai d'kin aliyu tai sallah ta kama karatun al_qur'ani har akai isha ta maidata tai nafilfili tai addu'ah sosai.
Dea2 tym din karfe 9pm, ta shiga toilet dmn tai wnka...
[8/17, 8:39 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((59)) to ((60))

```©Kausar M Hassan```

Kasancewar ummi na a falo ne, tare da abbi yasa sukajie sallaman da haydar ke rangad'awah, nana dake d'akinta tai maza ta fitoh cikin sand'a ta shiga d'akin aliyu kasancewar hanklin jama'ar gidan ya d'auku gurin magana dashi, kusa da abun gado ta d'ora envelope akai a jiki an rubuta
```"Wlcm back swthrt"```

Tai maza ta fitah ta koma d'akintah

Aliyu yayi kibar shi, yayi kyau sosai gidan ya dauki kamshin turarenshi, jama'ar gidan kowa kawo gaisuwa ake, gaggaisawa sukai kapin ummi tace
"Wuce d'aki d'ana kai wanka dije ma na ciki"
Kanshi ya sosa tukunna ya haura sama da yar jakar hannunshi, dan jakunkunanshi suna motan shafi'u da akajie daukosu da ita dga airport.

Kamshin d'akin yasa ya fitar da wani deep numfashi, aliyu yay zauneh kan kujerah, yana kallon d'akin yana murmushi. Kopa ta bud'e a hnkli ta sakko kafarta, ta fitoh ko gabanta bata duba sea ta fara yarfar gashintah, ta kwance towel d'in ta kara d'aurawa, ga mazaunanta suna juyawa, ta kara d'an girma.
"Ma shaa Allah"
Jin wannan kalman yasa tai maza ta daure towel d'in a kirjintah, kallonshi take kmn yau ta saba ganinshi, mamaki take anya kuwa shine ko ba shi bne, matsawa yay daf da itah ya kashe mata ido.

"Deejah kice kika girma hka"?
Idonta ta rufe da tafukan hannayentah

"Waiyyo yaa ni kasa naji kunya wlh"
D'aukarta yay duk da ruwan dake jikinta y zaunah akan kujera ya dorata akan cinyarshi
"Na baki mamaki"?
"A lots yaa aliyu ka bani shi kuwah"
Murmushi yay ya fara shinshinar tah kamar mai kokarin gano wani abu.
"Ehum2 yaa aliyu ka gaji wlh ka bari kai wnka ko"?

"Oh ni yarinyr nan ta kara girma sea wayou takeyi"

Murmushi tai masa sosai wanda yasa shi, afkawa bakintah ya manna mata kiss, kokarin fita take amma ya qara zaunar da itah, sea da ya tsotsie bakin nan tass tukkuna ya d'ago idanunshi ya dubieta
"Kyan alkawari cikawa matata, kince ranar dana dawo zaki bani kanki, so ynxn lokaci yayi"

"Waiyyo yaa aliyu ka tsaya kaji dan Allah"
Ta fashe da kuka
"Ya isa hka my dear kukan mie kikeyi kuma"?

"Wallahi bana jin karpin jikina ka bari ko zuwa anjima ne"

Murmushi yay mata
"Ba damuwa ai gani gaki, shekara 1 ba wasa bace dear"

Juyawan da zayyi idanunshi suka tsinakyou mashi envelope d'in nan

Dea2 tym d'in dije ta tashi zuwa drawer dmn daukan kayan da zata saka.


Tashi aliyu yay ya matsa kusa da gun, ganin abunda aka rubuta akai yasa ya dauka, tare dayin murmushi ya jujjuya a hannunshi ya fara kokarin bud'ewah, haka ya bud'e ya zura hannunshi ya ciro d'ayan photon dake ciki..

®Kausar Luv💞
[11/15, 7:14 PM] Kausar~Luv: [8/18, 5:22 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((61))

```©Kausar M Hassan```


"My lion"
Dije ta kira sunanshi, hakan ya tsayar dashi dga duban photon ya mayar a cikin envelope d'in.
Waigawa yay a hnkli, ganin dije a gabanshi taci wasu arnakun kayan bacci, jikinta kusan ko ina a waje, ta tufke gashin kanta da d'an karamin ribom, yasa shi sakin envelope d'in hannunshi ya maida kallonshi gabad'aya zuwa garetah
"Wow!! Deejah kece hka"?
Murmushi tai masa ta matsa kusa dashi
"Am yaa aliyu ina zuwa ko"???
Hannunta ya janyou ya rike gam tare da k'arewa jikinta kallo.
Gira ya d'aga mata tare da furta
"Hey! haka ake? kawea dan kin ganni sea ki wani cewa fita zakiyi"?
"Uhm2 nifa yaa ba fitah zanba"
Kiss ya manna mata a kumatu
"Ina zuwa ynxn nan zan fitoh, kada ki sake ki tafie ko ina kinji?

Kai ta d'aga masa tare dayin murmushi.
Toilet ya shiga ya watsou ruwa ya fitoh, jakarsa ya bud'e ya fesa turarenshi tukunna ya dawo y maida kallonshi ga dije
Ganin da tai yanayi mata wani irin kallo yasa tai maza ta miqe tsaye cikin rawar murya ta furta
"Am yaa na manta ummi tace inzo bayan isha"
D'an guntun murmushi yay wnda ya kara masa original, qualitative and quantitative beauty... Lol.
Da sauri ta nupie kopa kapin ta bud'e ya chapko hannunta suka had'a ido, kallon kallo suka rika yiwa junah, numfashinsu ya rika had'uwa, take jikinta ya hau rawa.
"Em yaa plz kaga....
Bai jira abunda zata fad'a ba ya had'e bakinshi da natah tare da zura hannunshi cikin yar rigantah...
Let's go honey🚶🏽 naja wayana muka karasa gaba🙊...

Washe garin ranar misalin karfe 7am, ta farka, a hnkli ta bud'e idanunta
"Oh my God"!
Ta furta saboda ynda tagan kantah, gabad'aya a hargietie, bargon dake gefen gadon tai maza ta janyou ta rufe jikintah.
Dea2 lokacin Lion ya fitoh dga toilet, kusa da ita yaje ya zaunah...
[8/18, 5:23 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((62)) to ((63))

```©Kausar M Hassan```

"Khadeejah"
Ido ta k'ura masa, tana k'are masa kallo.
Hak'ika ita kanta tasan aliyu y had'u, samunshi da tai kuwa a rayuwanta to kawea baiwar Allah ceh, a ynxn kam tasan meye so saboda hka tana matuqar son aliyu sosai.
"Na'am" ta amsa
Shgiewa jikinsa tai sosai, tana mai jin laushin fatan jikinshi"
Aliyu ya janyouta
"Tashi kiyi wnka, da sallah, sea muje kasa ko"
"OK" ta fara tattara xanen tana kokarin tashi, ya riko hannuntah.
"Injin dea baki manta ynda ake wnkan ba"🙊

Murmushi tai masa
"Ina zuwa dea"
Da sauri2 ta shiga toilet d'in tai wankan da alwala ta fitoh ta saka atamfarta ta maida gabanta gabas tai sallan asuba, bayan ta sallamie tai addu'ah. Ta miqe tsaye kusa dashi taje ta zaunah ta fara wasa da yatsun hannunta
"Yaa aliyu yau bazan tafie mkrnta bane"?
Kallonta yay, cike da so da kaunah
"Chaab ai kuma kin gama mkrnta dije, dan nafison dga safe, rana har dare ina tare dake"
Murmushi tai masa kad'an
"To ba damuwa tunda haka kake so ai my lion"
Tashi sukai zuwa falo, koda suka isa sun tarar da su ummi.
Cike da mamaki nana ke kallonsu saboda batagan alaman hargitsi a tare dasu ba, sea ma soyayya da nishad'i da d'umbin tarin farin ciki, kuma inda ta aje envelope d'in tasan dole sea ya ganshi. Gaisuwa sukai da abbi da ummi suka fara breakfast, bayan sun kammala, abbi ya dubie aliyu
"Da fatar dea ynxn ciwon dake brain dinka baya tashi ko"?
Murya ya gyara
"Abbi ai na tafie asibiti an min duk abunda ya kamata"
"Allah ya k'ara sauki"
Ummi ta furta.

Abbi ya dubie dije
"Hadizatu yau bazaki mkrntar bane"?

Shiru tai batce dashi komai ba
"Abbi cewa nai tunda na dawo ai...

Murmushi abbi yay
"Toh ai matarka ce ynda kake so hka za'ayi maka da ita, zuwa anjima dea sea ku tattara ku koma gidanku, gobe sea ka kaita gidansu taga iyayenta ko"?

"To abbi"
Tashi nana tai rai a 6ace ta wuce d'akintah, ta kasa zama tai tsaye zagayen d'akin kawea takeyi kaman wata mahaukaciyah.
"A cikin ranta take furta dole in k'ara ajiye wasu, ta dauko wata katuwar jaka a hannuntah, pictures ne gasu nan da yawah kala2, kai abun dae babu kyaun gani😓.

Tai murmushin mugunta kad'an tare da kyallara ido
"Idan baiga wanchan ba zaiga wannan, alkawari ne sea na haddasa tsana tsakanin aliyu da dijeh, na tsanesu kaman ynda na tsani mutuwana, da aliyu yaga wadan nan photonan na tabbata tsakaninshi da dije sea dea a memory"...

"Hohohooooo shiyasa nake burge kaina wallahi ni nana asma'u"😉
[8/18, 5:24 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((64)) to ((65))

```©Kausar M Hassan```

A makaranta.
Nazee ce zaune duk batajin dad'in zaman ajin, muslim ne kusa da itah
"Heeeeeyy! nazee anya lpy kike"?
D'an karamin tsaki taja
"Wlh muslim just kawea ina missing d'in Khdy ne, jikina na bani kaman wani abu zai faru da itah wnda ba mai kyau ba"
Idanu muslim yabi nazee dasu
"Hba nazee ya zaki ce hka? Ki rika kyautata zato mana da kyakyawan niyya kinji ko"?
Murmushi tai masa tare da rike hannunshi
"Muslim kasan na daukie Khdy kaman yar uwata, zan iya fighting akantah, a cikin kowanne hali, duk wnda ke kokarin cutar da ita kuwah wallahi makiyi nane kuma sea inda karfie na ya kare gurin bimata hakkintah"

Muslim ya dafa kanta
"Hba deana dan Allah, babu wani abu da zai faru da ita sea alkhairi, ynzn dea tashi mu shiga class"
Tashi tai suka jera da junah suka karasa ajin, a hka har aka tashi a mkrntar.


Misalin karfe 2pm.
Dije ce kwance saman jikin aliyu tayi luff a kirjinshi tana shakar kamshin jikinshi. Goshinta y sumbatah
"Khdy yaushe zaki haifamin yara"?
Ido ta zaro!
"My lion ni yar karama dani ya zanyi in haihu, kana ji ance fa da zafi gurin haihuwa, kuma ni wallahi bana son haihuwa ynxn"
Murmushi yay ya sakala hannunshi a cikin riganta ya fara shafa jikinta
"Ynzn Deeja bkya so inga bayanki"?

Murmushi tai kad'an
"My lion shekenan Allah ya kawo yaran"

"Yauwa my dear ko kefah"?
Murmushi tai masa ta manna masa d'an sumba a gefen kumatunshi.


Misalin karfe 8pm na dare, bayan sun kammala had'a kayansu gaba d'ayah, aliyu ne zaune kan kujera yayinda dije ke tsaye tana sauraren waqan Hasbi_rabi wadda sami yusuf yayi.

Kallonta kawea aliyu yakeyi, shi kam yayi dacen matah babu fad'a babu masifah, Idan yace tayi abu bata musa masa, a gskya ya godewa Allah daya bashi dije a matsayin mata a rayuwarshi..


Kiran da akai mata ne a wayah yasa waqan ta dakatah, wayanta ta hau rurin ringtone d'intah
"Hum sath sath hain, A.B.C.D"

D'auka tai ta kara a kunne

"Hey nazee ykk"?
"Well am gud and u"?
"Same"
"Ya skul? Ya muslim"?

Nazee ta amsa da
"Yana nan lpy qlw yau munyi missing d'inki Khdy maisa baki zo skul ba"?

Dije d'an guntun murmushi tai
"Kedea ba komai, ki gaida gidah zan kiraki gobe"

"Alryt 'yan mata"

Wayan ta kashe tare da offing d'in waqan, d'agawan da zatai suka had'a ido da aliyu, murmushi ta sakar mashi
"Am zan tafie in dauko wani kaya da ummi ta bani yana d'akintah"

A kunne ya rad'amatah
"To kisa hijab d'inki mana"

Murmushi tai masa taja hijab d'in ta saka, ta daukie wayanta, da tashiga recording ta fice zuwa d'akin ummi.


Abunda kunnenta yajine yasa ta dakata a kopar dkin

"Kamar yanda nai sanadiyar fitar uwarshi a gidan nan, haka nakeso inyi sanadiyar rabashi da babanshi, saboda yafi son uwarshi da shi kanshi dani, zan rabashi da duk wani abu dayakeso a duniyah, asiri ne ba yau na fara ba'

Hannu dije ta d'ora aka tare da zaro idanu, murya na rawa ta furta
"Ummi"
Inna lillahi wa inna ilaihi raji'un!!

Nikam kausar cewa nai kai ummi amma bakida imani ko kad'an🤔

©Kausar Luv💞
[11/15, 7:15 PM] Kausar~Luv: [8/20, 10:28 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((66) to ((68))

```©Kausar M Hassan```

Jin hakan yasa dije tai maza takai kasa gefen d'akin, jikinta a sanyaye anya kuwa wannan maganar mai yinta nada imani kuwah?
Hakika rayuwa ta zama yanda ta zama, tana matuqar tausayawa aliyu da mame.
Haka ta daure ta miqe tsaye bayan d'an lokaci ta rangad'a sallama a d'akin, amsawa ummi tai dauke da far'anta
"Maza zaunah khdja"
Ta rike hannunta, ta dubieta
"Ki rike mijinki sau da kafah, banda jayayya akan abunda yace kiyi masa idan har bai sa6awa shari'ah ba, kinji ko"?

Kai ta d'aga mata jiki a sanyaye
"Ummi zamu tafie sea da safe"

Addu'ah tai mata tukunnah ta fitoh d'kin rike da wayantah ta karasa dkin aliyu, suka fitoh tare zuwa gidansu.


A wannan daren kasa bacci dije tai jikinta duk a sanyaye. Wayanta ta dauko ta shiga audio dmn kunna karatun Al_kurani mai girmah, murya taji a cikinta wadda batasan ta dauka ba. A natsie ta tattara duk hanklinta ta fara saurara.
Muryan nana taji, wnda yasa gabanta faduwa
"Daman ba ummi ce ke magana ba, inna lillahi wa inna ilahi raji'un, wannan wace irin rayuwane haka? Yaushe ma har mutum zai kokarin raba mata da miji ita ba kishiyarta ba"
Hawayen da suke kwararo mata a fuska tasa hannu ta share, a fili ta furta
"Zanyi kokari dmn ganin mame ta dawo gidan abbi in shaa Allah"
Haka ta tashi ta koma ta kwanta kusa da aliyu daketa baccinshi hankli kwance zuciya zaune, tasa hannunta ta rike nashi tana mai jin tausayinshi.

Washe garin ranar da safe shafi'u ya kawo masa bags d'inshi har guda 5, sea tsiya yake yiwa dije.
"Wea duk ta rikita lion ya koma kaman bashi ba"
Bayan sunyi breakfast ya bud'e bags d'in ya ciro tsarabanta jaka har guda 2 duk English wears da Arab wears masu shigein kyau ya mika mata da wata sarkar azurfa mai kyau da itah har da duwatsu ne da itah, kar6a tai, tai ta masa gdyah.
Bayan sunyi wnka suka fitoh, dama ya had'a kayan da zasu kaiwa mame da kuma su innah, shiryawa sukai tsaf tukkuna suka fitah, dama motanshi an wanketa suka kama hanya sea kauyensu dije. Kai tsaye gidansu mame suka nupah, sun jima suna fira a chaan ya mika mata kayantah, ta kar6a tai gdya da saka albarka. Nan suka wuce gida gurin innah. Inna gurin murnar ganin dije harda kukah, ta kar6a kayan da aliyu ya kaimata ita da baba tai gdyah. Sun jima a gidan dan har towuou sukaci kapin sukai masu sallama.
Dea2 kopan gidan mame suka bi, dije ta dubie aliyu
"My lion ina zuwa bazan jima ba zan fitoh"
Ido ya kyafta mata
"Ina jiranki MUHIBBATY"
Da gudu2 ta shiga gidan a d'aki ta tarar da mame zaune akan kujera, kusa da ita taje ta zauna ta dubieta tare da rike hannunta ta kira sunanta
"Mame, inaso muyi wata magana plzz"
Mame ta gyara zamanta
"Ina jinki dije"

Tashi tai tsaye ta fara yimata bayanin komai da taji, ta kunna mata recording d'in..
Sun jima suna magana kapin nan mame ta tashi ta saka hijab d'intah ta fitoh zuwa kopan gidan tare da kulle kopah ita da dije...
[8/20, 10:34 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((69)) to ((70))


```©Kausar M Hassan```


Ido aliyu ya zaro yana kallon mame, cike da mamaki ya karasa kusa da itah
"Mame ina zuwa kuma"?
Kallonshi tai da idanunta da suka cika da kwallah
"Aliyu jaa mota muje zuwa gida"
Bai k'ara cewa komai ba, ya shiga motan suka lula sea kopar gidan Alh shuraihu. fitowa sukai mame na gaba dije na bayanta, hannun dije aliyu y janyou cike da tashin hnkli ya hau tmbynta
"Ke! Mai ke faruwa ne"?
Kallonshi tai ido cikin ido
"Ka yarda dani my lion babu abunda xai faru sea alkhairi kaji"?
Murmushi yay, shima ya rufa masu baya suka shiga gidan. A falo suka tarar da abbi, ummi da kuma nana bom. Abbi na ganinta cikin tsatsauran murya ya hau yin magana
"Hajiya wea ban hanaki zuwa gidan nan ba"?
Batace dashi komai ba taja tai tsayenta.
Dije ta karasa kusa da nana ta dubieta tace
"Nana dan Allah ki fadie gskya mai kika aikatawa mame? Da har kikasa abbi ya tsaneta hka"?

Cikin rawan murya ta hau yin magana
"Dije mai kike nupie ne"?

Dije ta tashi tsaye ta dubie su ummi
"Ummi ke macece mai wuyar samu a irin wannan Al'umman, hakika tunda nake ban ta6a ganin mace irinki ba, ka haifie d'ane ne baka haipie halinshi ba, nasan tabbas ke ba haka kike ba, amma kisani cewa nana ta zama albasa batai halin ruwa ba"

Nana cikin rashin fahimta ta dubie dije
"Ke dije wai mai kike nupie"?

Waya dije ta d'auko ta kunnah recording d'in da tai, kowa ya saurara. Abbi dagewa yay ya d'aga hannu ya wanka mata mari mai kyau.
"Ke wace irin macece, haka tarbiyyan da muka koya maki itace wannan"?

Kuka nana ta fashe dashi ta yarfie hannayenta cike da zuciya ta fara magana
"Ni wallahi abbi baka sona, baka k'aunata, baka ta6a farin ciki dani ba, tun ranar da aka haipie aliyu a gidan nan aka nuna min bam_banci tsakanina dashi, to ba dole kiyayya ta shiga tsakanina dashi ba"
Ta k'ara fashewa da kuka
"Shiyasa naje gurin wani malami yay asirin dayasa ka saketah abbi"

"Yes! Nayi na amsa da nayi amma ke kuma"

Ta maida kallonta ga dije
"Mai zaki iya cewa a matsayinki na matar aure kina tarayya da wasu mazan"?

Dum!!! Dga aliyu har su abbi suka ji fad'uwan gaba.

Nana ta karasa kusa da dije ta rike

Please Login or Register in order to submit comment