Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

lura da yanayin dije ya chnza babu ko tantama ta lura cikine da itah.


_9months letter_

Dije ce zaune akan kujeran falo, ummi da mame na gefe, cikinta yayi mata kyau sosai ya kara mata kyau. Aliyu ne ya shigo gidan shida islam, kusa da dije ya zaunah
"Kar6a Dr yace a baki"
Ledan ta kar6a ta bud'e
"Tohm ngd"

Kasancewar a gidan ta komah saboda ta samu kula mai yawa, bayan kwana 2 da faruwar wannan al'amari dije ta fara labour. Kasancewar a d'akin ummi take hakan ya baiwa aliyu damar jiyo zancen da ake dga d'kin. Da sauri ya fitoh zuwa d'akin, a durkushe ya tarar da dije ta cije le6enta. Yama rud'e irin yanda yaga tana zufah, da alama ciwon da takejie ya wuce misali.
Hannunta ya rike
"Dija sorry, be strong! Kada kiyi kuka"
Kusan daria dije tasoyi amma ta cije ta dakeshi a kirji
"Ka wuce ka bani guri wallahi, ka kyaleni"
Waiyh! Ta rike bayanta
"Hannunshi ya d'ora kan bayan nata
"Sorry in matsa maki ne"?
Ummi tsaye tai tana kallonshi, ganin baida niyyan fitah yasa ta korashi waje ta maida kopan ta kulle.
Waiyh! Haihuwa kenan, mai wahala, wallahi duk wanda bai girmama mahaifiyarshi ba to hakika yayi babbar hasara, uwa ta dabance, ita ta daukie cikinka, ta haifeka, a gurin haihuwar nan Allah kad'ai ne masani akan ko zata iya rayuwa ko kuma mutuwa, Amma ta daure bayan ta haifeka ta cigaba da kula dakai.

```Ya Allah! Addu'ah nake Allah! Ya Allah ka jiqan iyayenmu kamar yanda suka jiqanmu muna yara, ka bamu ikon yi masu biyayya```

Bayan gumurzu da akasha Allah ya baiwa dije haihuwa, inda ta sankota yarinyarta mai kama da itah.
Ummi komai da ake buqata tayishi kapin nan ta bud'e d'akin, abun mamaki mame da abbi, aliyu. Kai abun mamaki hardasu nana.
Murna suka rikayi sosai, kowanne a cikinsu shidea a bashi yarinya ya d'auka. Aliyu kowa kai ya kunna a cikin d'akin, ummi ta janyoushi
"Gidanku nace, tsaya nan sea gobe zaka ganta"
Daria sukai dukansu, abbi ya fara kar6anta ya sakamata albarka tukkuna aka baiwa mame, bayan ta d'auka zata maidawa ummi, Nana tace
"Mame kibani itah"
Aliyu kaman zai hana amma sai y kyale. Kar6anta tai tayi mata add'ah kapin nan ta baiwa aliyu itah.
[8/28, 1:00 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((99)) to ((100))

```©Kausar M Hassan```

Kar6anta yay yayi mata addu'ah kapin nan aka maidata gun ummi, a wannan daren dai dije tare da ummi ta kwana, washe gari sukajie asibiti aka dubata bayan nn aka kira a waya aka sanarwa su innah, murna sosai sukai tare dayin addu'ah.
Su nazee da shafi'uh sune zuwa kullum kan hanya, bayan sati d'aya akai bukin suna yarinya taci sunan *fatima*. Haka dea suka cigaba da zama a gidan, dije ta koma d'akin ummi yayinda aliyu da islam keta rayuwa a d'akinshi.

_BAYAN KWANA 40_
Su dije da aliyu, islam da kuma jinjira Fatima suka shirya zuwa kauyensu dije, a chan fa isalm ya zagie ya koma kaman ya saba, wasanshi yakeyi abunshi, inna ta hadawa dije kayan gyara kusan ma a chaan suka wuni.


Rayuwa nata tafiya, aliyu da dije sun koma gidansu. Yarinyar su nata girma.

Yau ranar ta kama lahadi, dije ce zaune bayan tayiwa fatima wanka ta shiryata kamshin turarenta na tashi, dea2 lokacin aliyu da shafi'u suka shigo gidan.
Kan kujera suka zaunah, dije ta tashi ta kawo masu ruwa masu sanyi kasancewar ana d'an zafi, kar6a aliyu yay
"Nagode matata"
"Ur wlcm my lion"

Shafi'u bayan yasha ruwan ya dubie dije
"Khadeejah har yau dea sunan aliyu nan baki chnza masa wani ba"
Daria tai kad'an
"Haba shaf'iu ai wannan sunan har mutuwa , yana nan sunanshi my lion"

"Yauwa yama batun matar da kikace zaki bani gashi har shekara ta kusan shud'ewa"?
Murmushi dije tai
"Kana son nazee"?
Zama ya gyara
"So ma kai wallahi, ni ai tun ranar da accident d'in nan ya sameki na ganta kuma na fara sonta wallahi, kada in zama tazoru banyi aure ba"

Daria dga aliyu har dije sukah saa.
Sallama sukajie wadda ba kowa bace face nazee, nan fa dije ta amsa ta janyou hannunta suka zaunah batai kasa a guiwa ba ta fara yimata bayani ta kuma sanar da ita akan shafi'u ta gabatar dasu, nan akai komai aka kammala.


_BAYAN SATI 2_
A gida suka hadu su duka harda nafisat, a falo suka baje suna firah abunsu. Nanace ta fitoh a hnkli dga dakinta ta zauna kasa ta dubie mame.
"Mame dan Allah kiyi hakuri akan abunda na aikatamaki"
Murmushi mame tai
"Babu komai nana ai komai ya wuce meye ma amfanin tadou da maganar data wuce"?

Juyawa Nana tai ga ummi
"Ummi kema kiyi hakuri dan Allah"
Murmushi ummi tai
"Nana bkomai ai, ke jininace ina sonki har a rayuwana saboda haka ki deana bani hakuri haka, ba sonki ne banayi ba tun chaan dama, halinki ne kawea bana so"
"Ngd ummi"

Juyawa tai ga Aliyu zatai magana aliyu ya tari numfashinta
"Bkomai Allah ya yafemana, dama haka akeso idan mutum yay kuskure to ya gane yayi kuskuren, kuma kin gane sbd hka babu komai Allah yay mana jagora"

Kowa a falon murna yayi sosai, babu wanda ya rike nana a rai, saboda sun san rayuwan d'an adam babu inda bata kaishi sannan rayuwa kowacce iri ce tana buqatar uzuri.


Bayan wata 2 akai komai aka kammala akan auren shafi'u da nazee. Ya rage saura sati d'aya d'aya. Haka Allah y kaimu ranar bukin auren, akai shagali cikin harkar girma. Komai dea cikin wal_wala akaishi. Dije itace keyin komai a 6angaren amarya dea2 da second d'aya dije bta manta da cewa ita matar aure ce ba, kai harta su nana da nafisa su ummi sunje wannan shagali, a gurin bukin nema wani abokin kasuwancin su aliyu mai suna mansoor wanda ke xaune a saudi Arabia, d'an kimanin shekaru 55, yaga nana kuma yace yana sonta da aure. Ba'ayi kasa a guiwa ba akai komai bayan anyi buki da sati d'aya suka wuce Kingdom of Saudi Arabia.


_Bayan sati 3_
Aliyu na zaune yana wasa da Fatima, dea2 lokacin misalin karfe 8pm na dare, Dije ta fitoh dga d'akinta tai wanka ta fitoh ta sanya rigar baccinta iya cinya red in colour, tayi mata kyau sosai ta ko ina kamshi ke tashi a tare da itah.
"My lion plzz gyara min zaren rigan nan"

Murmushi yay
"Kinga fatima ma tai bacci ki shinfiedieta"
Kar6anta tai ta wuce da ita d'aki ta shinfiedieta a cikin gadonta ta dawo.
Gashinta ta janye
"Yauwa samin plz"
Maimakon yasa sea ya zare gabad'aya yasa hannunshi ya janyoutah, kamshin jikinta ya shaqa
"Deeja kinyi kyau"
Kiss ya shiga aikamata ta ko ina wanda yasata narkewa kasa shima ya rufa mata bayah...

®Kausar Luv💞
[11/15, 7:18 PM] Kausar~Luv: ```ALIYU HAYDAR```


*FINAL EPISODE*

```©Kausar M Hassan```


*BAYAN SHEKARU 5*

Babban gidan Alh shuraihu, ilahirin kafatarin iyalinshi suna ciki, Abbi da kanshi, ummi, mame, aliyu, nana, Nafisa, isalm, dije, Fatima, da kuma Muhammad d'an d'an Nafisa Wanda ya girma.

Kai hardasu shafi'u da nazee duk suna falon, da "Yar su yar shekara 3 mai suna sadiya, fira suke sosai falon ko ina daria kakejie.

Dije a cikin zuciyanta take furta
"Rayuwata ta zama haske, samun miji da "yan uwan mijina masu k'aunata, duk da nasha gwagwarmaya a rayuwana, amma hakan baisan na sare ba, ga family d'ina masu kaunata. Hakika aure b yana nupin rushewar tsohon family dinka bane, yana nupin gina wani sabo a cikin soyayya! Kauna da kuma aminci".
Murmushi tai lokacin da tagan isalm yana wasa da sadiya, cikin ranta ta kara furta
"Allah gatan bawa, ya Allah ka zaama gatana"


Da dare misalin karfe 9pm, dije ce ta fitoh dga kuryan dkinta, kan kujera ta kwanta. Dea2 lokacin aliyu ya fitoh dga dakinshi, rungumeta yay dga kwancen
"Khadeejah kin zama garkuwa agreni wadda ta zama haske a cikin rayuwana, ina sonki sosai kinji"
Murmushi tai masa ta manna masa kiss a baki
"Nima hka mijina, ka kadea nakeso, kazama tare dani a kodayaushe"
Murmushi yay
"Alkawari ne wannan matata"
Fuskanshi ta had'e da nata
"Ngd my lion"

Kissing d'inta ya shigayi sosai, dkyar ta d'anja da baya
"My lion kai baka gajiya ne"?
D'an dakatawa yay
"Ina sonki ne wallah, idan kuma kina so sea in karo mata in hutar dake"
Jawoshi tai ta rungumeshi
"Wallahi a'a yi yanda kake so my lion, kishiya? Chaab! Allah ya tsare nikam bana son kishiya"
Murmushi yay mata sosai ya manna mata kiss a kumatu mai kyau.

"My lion I love you"
"I love you tew"

Hancinta yaja kad'an yace
"My dream girl"..
Dariya suka saa dukansu tare da rungume juna.
A hka suka cigaba da rayuwa cikin farin ciki da kaunar juna

ALHAMDULILLAH!!!!!

A nan wannan labarin yazo karshe ina fatar masu karatu kun samu darussa, nishad'i a ciki.
+2347067465637


Wannan littafi na ALIYU_HAYDAR.
Sadaukarwa ne gareki
```DEEJAH ABDULLAHI DUKAMAJE (Dream girl)```



Group members d'ina na facebook da whtsapp duk ina sonku ina kaunarku sosai.

Duk wanda yay posting wannan labari dga wannan group zuwa wannan. Da wanda nasani da wanda bansani ba ina cewa
"Tnx 2u all"

Bazan manta daku ba.
Ummi Aysha Ibrahim khalil.
Aisha Muhammad Maman Shakur ( the one and only)
Fertyma Usman (Pherty)
Fido sodangi.
Futhalkhair
Rash kardam
Phatee Lamin
Ummu haibat
Kai dama sauransu duk na gaisheku.

Da wannan nake cewa Ina sonku sosai...

Masoyana a duk inda kuke a fadin duniya ina sonku sosai ina kaunarku, ni mutum ce kamar kowa kowanne dan Adam ajizi ne, idan nayi kuskure a yi hkuri dani a yafemin.

Plzz ina cigiyar books d'ina
KECE JININA UMMI AYSHA
HALEEMATU_SADEEYAH
SAI BANGO YA TSAGE
KAINE SANADI
LABARIN KHADEEJAH.
TSAKAA MAI WUYAA.

Plz duk wanda keda ya taimaka min dashi ta wanchan number d'in nawa da na bayar..


I love you All.....😘😍
Kausar Taku ce kuma nawane, Allah ya sada fuskokinmu a aljanna firdausi amin....

Mzzzzzzz you guys.

An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels


Please Login or Register in order to submit comment