Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ko"?
A zuciye ta bud'e roban ice cream d'in ta d'ebo a cikin chokali ta fara mika mashi tare da murd'e masa baki, kokawa ta 6arke tsakaninsu.
"Hakan yayi dea2 da shigowan ummi

"Ke! Mai kike yine haka"?
Cikin rawar murya ta fara magana
"Ummie a'a... wea.. dama ice cream ne na bashi shine yace baya shaa"

"To ana dolene nana, tunda baya sha ki kyaleshi mana dan Allah, ki daukie kayanki ki shaa mana"
Ta karasa maganar da karasawa cikin d'aki taja hannu aliyu suka wuce ciki
A cikin zuciyanshi yake cewa
"Kin shiga 3 kuwa nana" yay mata gwallo😜
[7/30, 9:40 PM] Kausar Luv💞: *ALIYU_HAYDAR*
Page ((9))

©Kausar M Hassan

Washe garin ranar ta kama assabar tunda safe aliyu ya tashi ya tattaka zuwa kopar dakin nana, kasancewar masu aikin gidan da an kammala sallan asuba suke tsafatace ko ina da ko ina na gidan.
A hnkli ya daukie ruwa a cup, dea2 kopar d'akinta ya zubar dasu ya ruga a guje y koma d'aki ya kwanta.

Ba'a jima ba nana ta fitoh dga d'akin, taku 2 tai kajita kasa tim😂 kamar an zube kayan wanki, kugu ta rike ta fara waiyyo! Dkyar ta iya tashi tukkuna ta karasa d'akin aliyu ta kwankwas, tasowa yay ya bud'e tare da cewa
"Ina kwana anty nana"
"Lpy qlw aliyu, zo muje kitchen yau ni zan dafa maka abuncin daka fiso kaji ko"?
Murmushi yay suka kama hanya sukai down stairs, a kasan ta samu dogon towel ta d'aura ta cire kayan baccin ta shanya a igiyah suka shiga kitchen din, ta fara har_hada masa indomie, shidea yana zaune yana kallonta
Har ta kusan kammalawa ta dubie aliyu
"Jeka d'akina ka dauko min kaya na nan kan karamin drawer dina yi sauri"
Babu gardama ya haura saman, koda ya isa an goge ruwan, daria yay kad'an ya bud'e dakin ya shiga y dauko kayan kaman ynda tace ya dawo kasa.
Koda ya sauko ya tarar da ta had'a abuncin akan dinning.
"Yauwa aliyu kawo kayan nan zauna ga abuncinka nan na had'a maka"
Murmushi yay ya dubieta yaga tana yin yar daria
"Anty nana ina ruwa, kinsan bana cin abunci sea da ruwa fa".
Har ta bud'e baki zatayi masa fad'a sea ta fasa ta tashi ta koma kitchen, kapin ta dawo yay maza y chnza kwanon abuncin ya fara cin na gabanshi.
Tana dawowa ta tarar dashi yana cin abuncin, haka yasa tai murmushi ta ajiye masa ruwan kusa dashi, ta zauna ta fara cin nata, tana ci tana murmushin muguntah, shi kuwa aliyu sea cin nashi yakeyi.
Har taci abunda yafi rabin abunci sea taji cikinta ya fara murd'awah, da sauri ta rike cikinta, ta fara hawaye, aliyu ta kalla tagan lapiyanshi kalau, take ta kai k'asa, aliyu dake zaune da gudu ya haura sama ya kira ummi, tare suka dawo shida ummi a rud'e, da sauri tace "zubairu kiramana Dr bilal, haka kuwa akayi , kasancewar shi makocinsu da hanzari yazo gidan, yana ganin hakan yace "a bashi madara peak, da sauri aka shiga kitchen aka kawo masa, fasata yay yace "ummi ta rikata", haka ummi ta d'aga kanta ta bata madaran tasha, take sea amai, nan aka dauketa akai da ita d'aki, Dr bilal ya dubata bayan d'an lokaci kad'an ya dubie hajjah
"Hajja guoba ce taci a cikin abunci, Allah ma yayi mata arziki dan da ta kasheta"!

🙆🏾Nana u wan kill d lion😏?

Cike da mamaki hajjah ta amsa da
"Guoba kuma dr, kai aliyu waye y baku abuncin da kuke ci"?
Cikin sanyin murya y kalleta
"Ummi ita ta dafa fa kuma ita ta bani nawa da nata"
Ummi ta jinjina al'amarin
"Allah ya sauwaka, nan Dr ya basu tabbacin cewan zata farka zuwa wasu awowi, in shaa Allah kuma zata buqaci hutu sosai, ya kuma yi masu sallama.
Fitarsa keda wuya, ummi ta fitah ta bar aliyu a d'akin
Daria yay a fili ya furta
"Am back bakin samu na rika jin magana ba har ina jin tsoronki ba, to na dawo da asalin sunana na aliyu"
Dama chaan bana jin magana, haka nake wollah😂 sbd hka ki kuka da kanki... Nanuwa😏
®Kausar Luv💞
[11/15, 5:19 PM] Kausar~Luv: [7/31, 5:39 PM] Kausar Luv💞: *ALIYU_HAYDAR*
Page ((10))

©Kausar M Hassan

Nana bata farfado ba sea kusan la'asar tana nan tana bacci, yayinda Aliyu ya tafie makarantarsu ta islamiyya dake nan kusa da gidah.
Bayan nana ta farka dga bacci, a hnkli ta bu'de idonta chaan ta tuna abunda ya faru sea ta girgizah kai
"Yaro kaman aljani, nikam yau ai danayi mutuwan mazuru"
Tashi tai ta shiga toilet ta watsu ruwa, tare da d'aura alwala tai sallah.

Aliyu bai dawo ba sea karfe 6 dea2, yana shigowa sukayi arangama shida nana, jaa da baya yay kad'an tukkuna ya kalleta
"Anty nana ina kwana, ina wuni"?
Hannu tasa ta rike masa kunne
"Kai uban wa yace maka ka chnza kwanon abunci nan d'azu"?
Baki ya torou
"Nifa anty nana kinga ba ni naiba, kefa kika bani abuncin nan"
A kunne take fad'amasa
"To yayi aliyuna yi maza kaje d'akin ummi"
Murmushi yay
"Ok anty nana"
Kai tasa ta fita wajen gidan yayinda aliyu cikin sand'a yay dakin nana ya maida ya kulle. Kasancewar akuy wata kujera a d'akin da nana ke zama mai kamar ta karfe, kuma d'aurata akeyi mutum take zea iya kwance ta y kuma had'ata.
Aliyu daria yay, ya daukie kujeran ya kwance d'an abunda akasa aka d'aureta ya maida ya ajiye, ya lalla6a ya fitoh dga d'akin zuwa nashi d'akin ya cire kayanshi yay wanka ya chnza kayan jikinshi abunshi yasa takalminshi sandals ya fitoh.

Aliyu haydar kenan ba dea tsafta ba, ga son gayu kwata2 baya son k'azanta a rayuwnshi, gashi dea yaro amma kuma abokin manya sbd Kanshi na jaa...
Yana fitowa kai tsaye dakin ummi ya nufah, chaan ya tarar da abbi zaune kan carpet yana kallon CNN, yayinda ummi ke had'a lemun ginger.
"Assalamu alaikum" aliyu yay sallama
"Amin alaikum salam" abbi da ummi suka amsa
Da gudu yaje kusa da abbi ya zauna shima ya kurawa TV d'in idanu yana kallon news, duk da primary school yake amma yana jin turanci, irin wnda ba big2 grammars d'in nan ba.

Chaan kaman an ta6ashi ya dubie ummi
"Ummi ni gskya ki fad'awa abbi bana son america kuma, makkah nakeso"
Abbi dake zaune yay daria kad'an ya dafa kanshi
"Aliyu mai yasa kake son zuwa chaan Makkah"?
"Abbi saboda kaga chaan duk muslimi ne"

"Shekenan Alhj kaga d'ana yayi zabi mai kyau sea akai shi a chaan"
"Allah y kaimu lokacin"
Ummi ta amsa da
"Amin"
Yayinda Aliyu yay murmushi abunshi wnda ya k'ara masa kyau..
[7/31, 5:57 PM] Kausar Luv💞: *ALIYU_HAYDAR*
Page ((11)

©Kausar M Hassan

Karfe shida da rabi nana ta dawo dga inda ta'je, kai tsaye dakinta ta nupa, taja kujera ta zauna, zaunawan da zatayi kajita kasa rum,
"Waiyh Allah"
A daddafe ta tashi ta koma kan gado ta zauna, tana mamakin abunda ke faruwa, sea kuma ta tuna da cewan Aliyu fane, chaab!

Hka sukai spending ranakun karshen makon, tskanin aliyu da nana kuwah, duk tarkon data had'a masa sea ya ketareshi abun y koma kanta.

Yau ranar ta kama monday, sbd hka Aliyu da nana suka shirya zuwa makaranta, kasancewar yau itace ranar dasu zasu fara jarabawa yasa shi natuswa, hka suka shiga class din, da uniform din makarantar dark blue din wando da farar riga, da abun wuya shima dark blue, na matan kuwa duk hkne dfrnce din shine bbu abun wuya, sea farin hijab..
Hka sukai exams d'insu har ta tsawon sati 2 suka kammala.
Ranar da suka kammala akai hotona na bankwana, tare da malamai da kuma d'aliban makarantar.

Akuy wata yarinya a ajinsu aliyu mai suna Nadiya, ita dea aliyu yana matuqar burgeta, hakan yasa tai duk ynda tai sukai hoto su 2, sannan sukai tare da shafi'u..

Bayan kammala exams d'inshi, ya rage dagashi sea ummi ke zama a gidan, kasancewar nana tana zuwa makaranta yin waec, rayuwarsu sukeyi cikin jin dadi yayinda abbi yasa aka fara nemawa aliyu admission dinshi a wata makaranta dake nan gaein madina birinin manzo, brinin karamchi....
[7/31, 6:15 PM] Kausar Luv💞: *ALIYU_HAYDAR*
Page ((12))

©Kausar M Hassan

Bayan wata 3!
Yau ranar ta kama ranar juma'ah, yayinda ummi keta faman had'awa aliyu kayanshi na wucewa makarantar da aka sama mashi admission din a kasar madina.
Bayan ta kammala hada masa kayanshi tsaf, ta dubie abbi dake zaune yana kallonta yana murmushi,
Cike da tsoro da kuma fargabar abunda zai biyo baya ta fara magana.
"Alhj dama cewa nai mai zai hana akai yaron nan yaga mame dinshi kapin ya wuce makaranta, tunda yanzu idan ya tafie kuma sea ya jima bai dawo ba"?
Abbi dake gincire y tashi tsaye ya dubie ummi
"Ina wasa dake irin wannan ne? Kada ki koma yimin wannan maganar idan ba haka ba ranki zai bace a gidan nan"
Yana kammala fadar haka ya tashi ya zarce d'akinshi

Ummi binshi tai da kallon mamaki, a zuciyanta ta furta
"Ikon Allah ikon gskya, ynxn ni daga magana sea abu y dawo kaina? Ni ina laipiena dan kawea inaso kayi abunda yakamata, wannan ai baso bane kana kokarin raba uwa da d'anta, Allah ya sauwaqa"
Washe garin ranar ta kama assabar, ummi ta shirya ta fitah bikin wata yar kawarta da akeyi, aka bar nana da aliyu a gidan
Nana ce zaune a babban falo, tai zaune kan kujera, aliyu ne ya fara saukowa dga d'akinshi, idanunta da zata d'aga tagan shi yana kokarin yayou downstairs.
Cikin kakkausar murya ta kira sunanshi
"Aliyu kai"
D'agowa yay ya dubeta dan bashida idea akan abunda zata iya yi masa yasa ya sakko k'asan, kusa da ita yaje ya rage tsayenshi ya kafeta da idanunshi, hannu tasa ta zungureshi akai, ya dago idanunshi da sukai narai2 ya dubeta

"Kai zaka tafie saudi karatu ko"?
Ta d'aga hannu kenan zata mareshi sea ga sallama
Wadda wannan ba sallaman kuwa bane face na Anty zaliha, kanwar mamansu, tare da nafisa kanwar nana.
Hakan yasa ta fasa niyyan abunda zatai, da gudu nafisa ta rugu, duk daukan nana gurinta zatai sea taga tayi gurin aliyu.
"Yaa aliyu i miss u"
Murmushi yay kad'an
"Kanwata inace kin dawo gidah dea sbd nima a rika cemin yaya"
Nafisa ta d'aga masa kai
Aliyu yaja hannunta suka haura saman d'akinshi yayinda anty zaliha ta zauna kan kujera, suka fara tadie da nana, nan ta dauko mata ruwa da lemo ta kawo mata tare da kiran zubairu daya sanarwa ladidi mai aiki ta dora girki anyi bakuwa.

Zubairu! Shine babban yaron gidan Alhj, shine ya zaama tamkar d'an uwansu na jini da tsoka jiki da jijiya. Yazama kamar sarkin gidan, duk abunda ake a gidan yana sane, haka ya daukie aliyu tamkr d'an daya haifah..
Haka kuwa ya fice ya aikata kaman ynda ta fad'ah.

Ba ummi ta dawo ba sea bayan la'asar lis tukunna, nan suka gaggaisa da kanwarta ta kuma shaidamata cewan nafisa ce tace tana son dawowa gidah shine tace bara ta kawotah.
Bayan d'an lokaci kadan tai mata sallama tare da kama hanya zuwa garinsu wato Kadunah..

Aliyu da Nafisa kuwa wata shaquwa ke kara shiga tskaninsu, suna son junansu a matasyin yan uwan junah..
A wannan rana dea a d'akin ummi suka kwana dukansu.
Washe gari!
Da asuba aliyu yay d'akinshi yay sallah, ya zauna yana tunanin mamanshi, shi ko yama zayyi ya ganta bai sani ba.
Nana ce ta bud'e d'akin sad'af2 kaman wadda zatayi satan wani abu ta shiga, tana shiga ta maida kopan ta rufe...😳🙆🏾
Waiyyo dear little aliyu lion😰
®Kausar Luv💞
[11/15, 5:19 PM] Kausar~Luv: [8/1, 8:13 AM] Kausar Luv💞: *ALIYU_HAYDAR*
Page ((13))

©Kausar M Hassan

Tana shiga ta dubie aliyu, kan kujera ta zauna ta bashi umarni
"Oya fara tsallen kwad'o ka gama kuma kayi kamun kunne mazzah, kai ya d'aga mata jiki a sanyaye ya fara yi.
Nafisa dake kwance ta lalaba taji babu aliyu inda suka kwanta hakan yasa ta tashi ta mum_murza idanunta ta yaye abun data rufa dashi tabi hanyan d'akin aliyu, direct ta murd'ah kopan koda ta bud'e ta tarar da aliyu sea kuka yakeyi, da gudu ta isa gareshi ta d'ago kanshi
"Yaya aliyu mai yasa kake kuka"?
A hnkli ya d'aga dayan hannunshi na hago y nuna mata nana, da sauri nafisa ta fara magana cike da rud'u
"Anty nana mai yaa aliyu yayi maki da zaki dakeshi haka"?
"Nafisa tashi nan kada in hada dake wollah"
Nafisa tasa hannayenta ta rungumou aliyu cikin muryan kuka ta fara magana
"Ni wallahi anty nana sea dea ki hada dani amma gskya bazan yarda ki daki yaa aliyu ba"
Huci nana tai tare da yin tsaki a fusace ta wuce ta bar d'akin..
Aliyu a hnkli yaja da baya kad'an kan carpet ya fadie kasah, kanshi har juwa yake gani, saboda tsaban wuyan dayasha, hawayene keta faman zuba a idonshi..

🤔Rayuwa kenan wata rana sai labari.

"Yaa aliyu bara in tafie in fadawa ummi"
Har ta tashi ya riko hannunta
"A'a nafisa kada ki fadama ummi ki kyaleta kinji ko"?
Nafisa kuka ta hauyi itama saboda tausayin aliyu..

Hka aliyu ya wuni a wannan ranar jiki a sanyaye, kowa a gidan mamaki yakeyi, ita kuwa ummi ta d'auka cewan sbda zai bar gidane.
Shi kuwa aliyu abu 2 ke damunshi da azabar da nana ta bashi da kuma rashin ganin mame gashi har ranar tafiyanshi ta kama gobe...
Kasancewar akuy d'an abokin abbi da zasu tafie tare mai suna zayyanu shima a chaan zai fara karatun, duk kusan sa'an shi daya da aliyu lion.

Shafi'u ma yzo sunyi bankwana da junah...
[8/1, 8:13 AM] Kausar Luv💞: *ALIYU_HAYDAR*
Page ((14))

©Kausar M Hassan

Washe garin ranar ta kama ranar tafiyan aliyu, saboda hka ummi ta hada masa abunci, saboda bataso yaci abuncin jirgi, karfe 12pm jirginsu zea d'aga dga babban filin sauka da tashin jirage na margayi sarkin musulmi abubakar na 3 dake sokoto.
Tun wayewar gari, nafisa da aliyu suke tare, nana kuwa ta rasa abunda ke mata dad'i sea faman safa da marwa takeyi a d'aki.

Dad'ina da agogo aiki, haka lokaci ya buga karfe 11:50am, saboda go slow din kan hanya abbi yace "aliyu ya fito su tafie, tashi yay sukai sallama da dukan ma'aikatan gidan, nana ce kawea bata gurin, sun jima suna bankwana shida nafisa tukkuna abbi ya rika hannunshi suka kama hanya.
Sautin muryan da sukajie nayin sallama ne yasa abbi dakatawa y saki hannun aliyu tare da d'aga idanunshi, arba yay da hajiya salma.

"Ke mai ya kawoki gidana"
Cikin muryan tausayi ta hau yin magana
"Alhj nasamu labarin yau aliyu zai tafie makaranta shine nazo in ganshi muyi sallama"

Da gudu aliyu yay inda mame, ma'aikatan gidan kuwa har zuwa ummi sunji dad'in wannan gamuwa tasu.
Rungumeshi tai sosai tana hawaye
"Aliyu Allah yay maka albarka, kayi karatu banda wasa kaji ko"?
Murmushi yay ya k'ara laqamie mame, mame kada ki barni dan Allah"
"Ina tare dakai d'ana a koda yaushe, bazan tab'a barinka ba"

Zubairu!!! Alhj ya hau kiranshi
"Na'am alhj"
Yi maza ka karbomin aliyu saboda zamuyi late idan muka tsaya nan
Da hanzari zubairu ya matsa kusa dasu
"Aliyu alhj na kiranka"
Kara shigewa jikin mame yay.
Yayinda zubairu ya kasance baida zabie illah yayi kaman yanda alhj yace
Hannu yasa ya fara jan aliyu dga jikin mame

Kuka aliyu ya hau yi tare da kiran sunanta
"Mame! Mame dan Allah kice ya kyaleni, bana son tafiya ni gurinki nakeson zama"
Kuka aliyu ya hauyi har idanunshi sun kada sunyi jajir

"Mame! Dan Allah"
Ga aliyu a hannun zubairu ya rikeshi, yana kucce2 a hannunshi, iya karfinshi ya dage yana kiran sunan mame

"Mame kuka takeyi sosai sboda tausayin d'anta
"Aliyu!!!""
Ta kira sunanshi ta fashe da kuka.
Da karfi ya su6uce ga rikon da zubairu yay masa ya qara rugawa da gudu yay gurin mame ya rungumeta
"Mame! Pls ki daukeni mu tafie, mame pls"😭
Kanshi ta shafa itama din kukan takeyi..
Ganin hakan yasa alhj ya tako da kanshi ya rika hannun aliyu tare da janshi, ga kasa . Aliyu y fara bubbuga kafafunshi a k'asa yana kiran mame
"Mame!!!😭
kuka aliyu keyi sosai, har sun kai kopar fita falon ya kara ruguwa da gudu ya k'ara kankamie mame yana kuka yana kiran sunanta..
A falon bbu wnda bai zubar da hawaye ba saboda tsabar tausayin aliyu, illah nana data kasance tsaye ta dora hannayenta akan matar takalar stage din.

Abbi hasala yay da zuciya ya dirkako kan aliyu yaja hannunshi, ya dga hannu ya wanka masa mari mai kyau, wanda yasa aliyu natuswa lokacin da bai zta ba.
Hannu mutanen falon suka saa suka rike baki, ganin abbi bai tab'a daukar hannu ya dorawa aliyu ba sea yau.

B'acin rana kenan😕

Nikam ido na zaro ina mamakin wannan al'amari wea meye dalilin yin hakan na raba uwa da danta da kuma wannan tsanar data shiga tskanin alhj shuraihu da kuma hajiya salma...
Uwar d'ansa tilo namiji wadda kuma a cikin so ya aureta, tabbas akuy wata a qasa😱...
[8/1, 8:14 AM] Kausar Luv💞: *ALIYU_HAYDAR*
Page ((15))

©Kausar M Hassan

Idanu Aliyu ya d'ago sukai ido 2 da abbi, abbi yaja hannunshi suka kama hanyar fitah dga gidan, suna tafiya aliyu na waigen baya yana kallon mame tana hawaye tanai masa bye2, yyinda nana keta faman yin dariar jin dad'i, haka har suka bar gidan suka shiga motah.
Kawu musa ganin yanda fuskokinsu sukai yasa bayyi magana ba, kawea yaja motan sea airport.
Suna isa kuwah, yaron abokin abbi na zuwah, aliyu shiru yay baice da kowa komai ba, abbi na kallonshi ya bashi tausayi yama rasa da wanne baki zayyi rarrashin shi, hakan yasa ya barshi yayta huci

Abbi ka taba mana lion fa

Haka aka kirasu suka tashi kowa yaja jakarshi, da kuma jakar goyanshi suka shigah jirgi suka zazzaunah, aliyu da zayyanu guri d'aya suka zaunah. Zaiyyanu yay ta magana, aliyu yay banza dashi haka har jirginsu ya tashi dga Nigeria zuwa saudi Arabia...

Wani irin abu aliyu ke ji a cikin ranshi, baqin cikin dake ranshi yay masa yawa fiye da tsammani, har ynxn fuskan abbi yake kallo ynda ya rabashi da mame, mahaifiyanshi, sanyin idaniyarshi, gatanshi, nisful hayat dinshi...
Allah sarki Aliyu haydar😭😭

®Kausar Luv💞
[11/15, 5:20 PM] Kausar~Luv: [8/1, 8:38 PM] Kausar Luv💞: *ALIYU_HAYDAR*
Page ((16))

©Kausar M Hassan

Rayuwa tafiya takeyi, lokaci gudu yakeyi a gogo, shekara ta koma kmn wata, wata ya koma kamn sati, sati ya koma kaman kwana d'ayah, a kwana a tashi kuma babu wuya ga Allah mai dukkan komai..

Haka aliyu ya wuce makaranta a kasar madinah, iyakarshi da gidah bayan duk shekara d'ayah, idan ya dawo kuma abbi baya barinshi fitah koda wajen gidan, kudurin nana yana nan a cikin rantah, yayinda mame ta kuma chaan wani kauye kusa da garin sokoto wnda ba zea daukeka awa d'aya ba kapin ka isa..

19years later!
A kan matattakarlar shiga da saukowa daga jirgi na hangeshi, kafafunshi sanye da cover shoes brown in colour, sanye da wando shima hka irin mai laushi din nan, da riga fara mai ratsin brown kadan a tsakiyanta, ya rataya jaka a hannunshi tre da riko irinta jaa din nan a kasa (trolley) idanunshi a lumshe kaman wnda ya rufesu ruf, sajen dake fuskanshi ya k'ara masa kyau, dan madaidaicin bakinshi ya kara tsukewa a cikin kyakyawar fuskarshi, d'an jikinshi bul2 dashi, gwanin ban sha'awa.
Murmushi yay shaqar iskar da yayi, ya cigaba da sako kafafunshi zuwa kasa a hka har ya sauko dga kan abun hawa jirgin.
Lion kenan👍🏼👌🏽

"Aliyu"
A hnkli ya bud'e idonshi yagan wake kiranshi.

"Shafi'u"
y furta cikin siriryan muryanshi.
Da sauri shafi'u ya isa gareshi suka rungume juna

Shafi'u ya dubie aliyu
"Kai kaganka kuwa, kayi wani extraordinary fresh sea wani kyau kake karawa alhj"
Kai aliyu y d'aga masa tare da furta
"Ya batun aikin nan anyi kuwa"
Murmushi shafi'u yay
"Aiki an gama lion, ynxn dea muje gidah ummi na chan na jiranka tun d'azun"
Juyawa yay sukyai sallama da zayyanu dake kusa dashi, shafi'u ya daukar masa jakar shi, suka kama hanya zuwa gidah...
[8/1, 8:45 PM] Kausar Luv💞: *ALIYU_HAYDAR*
Page ((17))

©Kausar M Hassan

A cikin mota shafi'u keta faman zuba masa surutu, iyakacin aliyu dea "eh, a'a em......."
A haka har suka k'arasa gida, koda suka isa ummi ce zaune kan kujeran main falo na gidan, ma'aikatan gidan na kai da kawowa.
A hnkli ya cire takalminshi ya nunawa ma'ikatan gidan suyi shiru kada suyi maganar da zata gane cewan ya shigo gidan. Ta baya ya lalla6a ya rufe mata ido, ummi hannu tasa ta saukar da hannunshi ta rike tare da cewan
"D'ana aliyu kenan kana zaton bazan ganeka ba, kamshin turarenka ma yasa naganeka da wad'an nan tafukan naka"

Narai2 da ido yay
"Kai ummi, nikam wata rana sea nasa kin kasa ganeni"
Ummi daria tai
"Mu zuba mu gani to"
Daria sukai dukansu dea2 lokacin abbi ke fitowa dga d'akinshi, aliyu y k'arasa kusa dashi suka karaso tare.
Masu aikin gidan suka fara zuwa ban gajiyah.
Suna zaunawa shafi'u ya dubie aliyu
"D'an balarabe ni zan koma sea munyi waya ko"?
Ummi dake zaune ta juya ta dubieshi
"Haba shaf'u kai kaman wani bako kumah, ka hana aje a daukoshi gashi ya dawo kuma sea ka tafie ka barshi ana hka"?
Murmushi yay
"Ummi inada d'an uzuri ne amma zan dawo in shaa Allah"

Aliyu tashi yay ya taka masa har kopan gidan sukai sallama ya dawo, kusa da ummi ya zaunah, ga kugunshi ga nata, sea faman murmushi sukeyi ita da d'anta aliyu haydar (the lion🦁).

Chaan aliyu ya dudduba, baiga nafisah ba, ummi ta d'aga masa kai
"Wa kake nema ne eyye"?
Dan murmushi yay kad'an
"Ummi ina nafisa kuwa"???
Rufe bakin da zayyi ya hangota tana zuwa, cikin shadda mai kyau taji aiki, rike da yaro a hannunta, daka ganshi ka ganta, a falon ta zauna ko kallon inda aliyu yake batai ba.
Kai y girgiza shima yasan laipienshi ai, a hnkli ya tashi ya matsa kusa da ita kan kujerar ya zauna
"Kanwata fushe kike da yayanki ko"?
Juya masa fuska tai ta bashi bayah, aliyu ya rike hannun yaronta wanda baisan sunanshi ba.
"Ya sunanka little kid"?
Cikin yar muryar su ta yara y amsa da
"Muhammad amin"
Aliyu y rike hannun Muhammad
"Kaga mamanka na fushi da yayanta, idan bata min magana ba ni zan koma inda na fitoh, tashi yay zai wuce, har yayi taku 3 ta tashi tasha gabanshi ta fara bubbuga kafanta a kasa
"Ni Allah yaya aliyu ka dawo"
Daria duk mutanen falon suka saah, ganin yanda tai, ita d'in kanta ta baiwa kanta daria.
Takun sawo sukajie a falon wnda yasasu duba dga ina yake.
Wnda wannan ba kowa bace face nana, murmushi aliyu yay y cigaba da abunda yakeyi.
Kan kujera taja ta zaunah, tana yiwa aliyu wani kallo na rashin so, abunci ummi ta dauko ta bashi
"A'a ummi ina buqatar inyi wnka b4 inci abunci ko b hka abbina"?
Abbi murmushi yay
"Haka take d'ana tashi maza"
Aliyu tashi yay ya dauki bags dinshi yay daki dasu, wanka yay ya fito ya chnza kayan jikinshi zuwa na shan iska, farare tas dasu da fararen takalmi, ya feso turare ya fitoh d'akin zuwa kasah.
Ummi da kanta ta bashi abunci yana ci suna fira wasa da dariah, nana batace dashi komai ba hka shima baice da itah komai ba duk da yaganta kuma itama tasan yagantah.
[8/1, 8:51 PM] Kausar Luv💞: *ALIYU_HAYDAR*
Page ((18))

©Kausar M Hassan

A wannan rana dea haka suka wuni har dare a gidan, cikin farin ciki mara misaltuwa. Sai karfe 9pm mijin nafisa yazo ya dauketa mai suna jafar, haka sukai sallama da nafisa ta tafi gidan mijinta dake wurno road.
Nikam cewa nai ita nana bazata

Please Login or Register in order to submit comment