Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
Ai Alhaji kenan ba aure yanxu atsakanin ku Yayi murmushi Jiya bayan sallar mangaruba aka sake daurawa cikin taimakon Allah Umma tayi tsaki kasa kasa Tana karakallon jaleel dake wasa da wayar mami yana tafiya sosai yataba fujjilat saiya taba mami saikuma yaxauna yacigaba da wasansa yaro kyakkyawa mai yalwar gashi idaninsa dara dara ga kyan fuska tamkar dan larabawa masha Allah umma dan danan taji haushin yaron da kyashin yadda yakasance dah ne kuma agurin kishiyar ta Tohm nidai nayanke wani hukunchi bayan naxari dana xauna nayi game yadda naduba baya abubuwan dasuka faru bayan aurena dake sai nayanke hukunchin sakin ki donhaka safara u ni Alhaji adamu n....... Mami tarufe masa baki kamar tai kuka ta xube kasan kafafunsa Dan Allah alhaji kayi hakuri karka furta Yasaki ajiyar xuciya Jamila miyasa miyasa xaki hanani aikata abin danayi niyya kinsan kwa dacewa itace silar barinki gidan nan natsawon lokaci kuma...... Kadaina fadin haka komi kaga yafaru daga Allah ne kuma yaxo acikin kaddara tane Yasaki murmushi Allah yayi miki albarka jamila akullum dakuma koyau she ina alfahari dake mace tagari kuma taci darajarki na kyaleta amma da sharadi kuma sharadin daya ne shine koda dawasa takuma kokarin yin wani kuskure makamancin wannan ma xatabar gidan nan tare da saki uku, Umma dora hannu tayi aka tanasakin kuka Alhaji wlh baxan Kara aikata komiba dan Allah kajanye maganar nan Yaharare ta Wannan shine maganar daxan iyayi yanxu donhaka a kiyaye kawai sai axauna lfy Umma nasharar hawaye mami tamike hannunta rike dana jaleel ta fuce Umma tadubi alhaji bayan kowa yatashi Alhaji yanxu ka kyauta min kenan agaban yara da matarka xaka sakeni badan tatsayar dakai ba yanxu ni...... Yadaga mata hannu Kinga safara u karki kuma tayarda maganar nan ke bakiga abindakika yiwa jamila bane karfa ki manta itace mata ta tafari wacce mukayi auren saurayi da budurwa donhaka idan kinga xaki cigaba da biye biyen bokayenki saiki cigaba amma yanxu ni da ita munfi karfinki wlh kuma kinji dai duk abindana fada baxan chanja ba, Yamike tare da jifanta da wani mugun kallo Yabarta nan ayashe tana rike da haba. WANNAN KENAN! Nu'uman ne yau tun karfe biyu agidan sungaisa da muneeb bayan yadawo daga masallaci yashige wajen mami dake xaune akan lallausan kafet kasan bishiyar leman tsani tana hadawa jaleel madarar sa Mami nadawo fa kuma inaso nakoma yanxu Tadago kai fuskar ta dauke da murmushi Ai ka kyauta ma Nu'uman ina fujjilat in kunhadu ne Yasunkui dakai yana shafo sumar kansa Aa mami naga dai daxu data shigo tashiga ciki Ok kawai tace tana lalubar wayar ta dake gefe kaitsaye number fujjilat takira Kina ina kixo nan inason ganinki Dasauri tafito hannun tana kokarin xira hijabi Gani mami tace tana cillawa Nu'uman harara afakaice Tashi yayi yanufi faking spce yashiga motarsa Mami takalleta Ke baki da mutunci ko? Ashe dama haka kikaxama bansani ba tunda yaron nan yashigo ashe baki sauraresa ba Mami..... Rufe min baki anan mexakice kinxata bana kula dake ne ayadda Nu'uman yake sonki har kike wulakanta sa ban isa dake ba kenan toh shidin shine muka fitar miki xaki aura kuma wlh ki shiga hankalinki ki Mami dan Allah ki yi hakuri amma bana sonshi yah ubai... Nace kibar min maganar wani ubaid ko bama ra ayinsa mu donhaka nakusa daina amasar ko gaisuwar ki mutkar baki ji maganata ba kuma kimasa magana yaxo nan kuxauna nina shiga ciki Idanin duk awaje takalli mami hawaye nakokarin futowa Mami kuwa tsaki tayi tamike tana saba jaleel akafada tafuce Nu'uman yahango shigewar ta falo donhaka yafuto asannu cikin takunsa na nutsuwa yanufo wajenta Bakaramin faduwa gabansa yayi ba ganin yadda fujjilat take jifansa dawani mugun ki kallo ga hawaye na xarara a idanunta Subhanallahi Yafada afili yana karasa yiwa kansa gurin xama gefe da ita Fujjilat kukan me kikeyi wai akaina sbda bakya sona ko? Tadaga kai Yadafe goshinsa dakarfi yana jin wani irin yanayi mara dadi dake xuwar masa Idan na janye fa hankalinki xaikwanta? Dasauri ta juye sukayi facng in juna Sosai kwarai hankalina xai kwanta kasan kwa abindaka ke shirin yi bansan nafara sonshi ba dan Allah kataimaka karabu dani na auri yah Ubaid Fadar sunan Ubaid tamkar tawatsa Nu'uman ruwan xafi ajiki haka yaji donhaka dasauri yamike idanin sa jaxur Ok shikenan ya isa kidaina kuka xanjanye kije kifadawa Abba bakyasona kawai Tamike Kasan baxasu amshi uxirina ba ko wanne iri ne kai kadai xaka iyafada musu su yadda dan Allah Ransa abace yajuyo yana nunata da yatsa Kinga baki isaba kuma yadda nake da mutumci aidanin mami da Abba baxanje nafadamusu banason jininsu ba sonki nake kuma duk taron wadannan lusarawan dake hayaniya akanki baxai sa naji gwiwana yayi sanyi ba don haka nafasa janyewar idan anmana auren ki kuli kuli dani kisayar dan Allah Yaja wani dogon tsaki kannan yakalleta Daga yau kuma karki sake nasake ganinki dawani kun tsaya kowaye koda kwa Muneeb ne sbda ketawa ce xaki gane hakanne daxaran rayuwa tayi seti dakinsan waye Ubaid dabaki tsaya bata wa kanki lokaci akansa ba. Yafuce yabarta nan hannu abaka tana sharar kwalla saida motar sa yafuce takara sakin wani mugun kuka dake ci mata rai yanxu ahaka xata auresa yana daga mata murya yana magana akausashe wlh dasake baxata aure sa va komi xa aimata kinsan waye shine bakisan waye ubaida dabaki bata lokacin ki akansa ba kalmar kemata yawo aka Haisam shigowarsa gidan kenan yahangota kan danduma fuskarsa cike da fara ah yamatsa inda take Batasan daxuwansa kusa da itaba saidataji anrike hannunta ana matsawa Tafusge Waikai Haisam wanne irin dan iskan mutum ne kwata kwata arayuwar ka baka neman xaman lfy da mutane nifa nafadamaka kafuta harkata kafuta aharkata amma kaki ko wlh......... Taji yakaimata kisss abaki saura kadan yacafki bakinta tabige masa bakin Yayi dariya Humm fujji kenan bafa xantaba barinki ba ko ki aure ni ko ki fuskanceni arayuwarki amatsayin wani kalubalen, (WANI KALUBALEN) LITTAFINA NAGA BA MAIXUWA KENAN DAXARAN ANGAMA WANNAN. karya kake wlh kaibaka isa kaxama matsalata ba kuma wlh kobakwa kaunar Allah saikun rabu dani mustww Tabar gun da gudu tana kuka Ba inda ta tsaya saidakinsu waya tadauka takira Ubaid Dan Allah kataimaka min bansan yaya xanyi ba abin yafi karfina nikadai dik yadda xa ayi katoro manya gun abba gobe Baby kidaina kuka ba abindaya fi tayarmin da hankali irin kukan ki shikenan to yanxu xansanar da ummi sai asan yaxa ayi ko Tayi shuru tana jan majina Baby kiyi shuru mana kona xo ne Eh kaxo dama inason ganinka Ok xanshigo bayan sallar mangaruba Tohm Haka yashiga lallashinta harta saki kuma tafara kyakkyala dariya. Daga bangaren su kubrah kuma sungama seta komi har harka tayi kwari Abba koda umma tasamesa damaganar kawar ta indo tabata aron kudi xata fara harkar safarar kaya daga dubai xuwa nan kasa nigeria yace baisan maganar ba saidai tayi kasuwancin annan baiyadda tarinka barin kasar ba saidai ko xuwa abuja lagos dasauran su bayadda ta iya haka tasamu wani babban dankasuwa Alhaji tasi'u bakaku dashi suka hada hannun jari yake futa saiya turomata da kayan nan sunyarda da Alhaji tasi'u bakaku sosai don duk wani sirrin kudadensu yasani haka kubrah ba yadda bayayi da ita don sai yadauketa sufuta waje dasanin umma agida kuma tacewa abba ta aiki kubrah sokoto biki itabaxata samu xuwan ba Abba kwa sai ya yadda sbda yasan sokoto ne asalin garin su safara u,, Jikinsa take akwance yanashafar gefen cikinta Ahankali Baby dadina dake baki da tunbi 'yar shafal dake shiyasa ta kowanne fanni kike bada layit Tayi dariya Alhaji tasiu bakaku nawa ai jinka kawai nake sbda har yau bakataba min wata kyauta taban mamaki ba saidai kawai katandi xuma ka aje roba ko saidana yi magana kace kaima ai xuma ne ai ana tare Yakashe mata ido tare da jan hancinta Ke to yakikaji aike ma kinsan da banbanchi dasauran maxan dakike hulda dasu Hannun ta tasa abayansa tana sakalo wuyansa tahade goshinsu tana kallon sa ido cikin ido Humm Alhaji na kenan aiko musu babu kasan gado kwarai Sai suka sa dariya tare da rumgume juna Wai kuwa Alhaji bakaku yaushe xamu koma ne inason ganin ummana fa Yaharareta Sai munkara sati biyu baby lokacin munkara huta wa sosai ko Yanda yamatseta dakallo yana mammatsata yasa taji gabadaya takuma kwadaituwa dashi ba musu tadaga kai tana shafo sumar kansa shima jiyayi baxai iya hakura ba donhaka yajawo ta jikinsa sosai har basa jin wani dan kira suka fada bargo na dalla musu harara nafuta ina cewa Maxinata kawai Allah yashirye ku😙. Gaskiya kawata nayi miki hakuri mutka akan dadewar kayan nan awurinki yau fa wata uku kenan da amsar su amma banji bayani ba ko sau daya ya ake ciki ne Hajia indo taxare glass din dake idaninta tana kallon safara u Humm kardai kice xakimin tijara akan wasu kayanki dabaxasu haure nadubu dari uku da hamsin ba nafadamiki daxaran kudin sunhadu xannemeki ko miyasa xakimin hakane wai inaga dai wannan 'yar iskar ce taxugoki hajia mamu Umma taxame tana xaunawa Ba haka bane indo kekinsan bamaixigani akanki ko sbda atare akasamemu kinga kayan sun makalene dayawa ahannun mutane amma nama yanke shawarar cewa shagunan damuke ba kaya bawanda xamusake ba kaya wannan karon saiya biya wadannan ake binsa kayan daxa su shigo ranar monday kuma xan ajiyesu astor din kasuwa kawai ko muyiwa BOTIC DIN XAHRA SAGEER tallan kayn masu kyaune odar indiya milion uku naxuba kuma naga suna son irin kayan xankira bakaku awaya yamana magana dasu Hajia indo datun da umma tafara magana bata katseta ba sbda mamaki yacika ta yadda taga umma na facaka da kudi alhalin dah tafita kudi nesa ba kusaba amma yanxu umma takaita harta wuceta tab Tunanin me kike yi kawata nifa xan tafine sbda yau Alhaji nagida fa Hajia indo ta numfasa Hmm duniya mana safara ga yadda fa kika koma tako ina kina jindadinki bakida matsala ko guda daya bata kudiba har ta duniya Keee rufe baki haba dakanki kuma indo kinmanta da shegiyar kayan nan tadawo har dawani jajakuwar yaro tamkar dan turawa xarkwadede karkiso kiga yadda Alhaji keson sa idan fa yanagida ahannun sa yake yini koda akwanana ne saixai kwanta suke rabuwa kinsan Allah abin yana damuna abu daya ke daukemin damuwarsu wannan waraka danasamu nake fantamawata dakudi tako ina Kice yanxu ansaki boka Umma tatabe baki Dan shegiya toh nema yake yaturo min aljanun daxasu kashe ni kosu batar dani bat shiyasa nabar harkar su kinganni nan ko agida naxauna banda aiki sai lissafi yaya ina muke bi inaxamu tura kaya kawai shine amma idan nace xanbi ta Alhaji yanxu hawan ruwa yakamani tunda yanxu yadaina kaunata kilaki tadawo Hajia indo tai dariya Kawata kina hutawa wlh kinbaxa 'yarki akasuwa ana tamora kina jindadi yanxu fa haka suna tare da bakaku a dubai kike fadamin akwanaki Eh wlh matsiyaci shida baisan kyauta ba ba tunda Allah yayisa nibanace ga abinda bakaku yataba bamu ba Yanxu dai inaso aaturomin kaya dan Allah sai adora lissafi kawai akan nadah Umma tamike Aa wlh saikinbadana baya kawata Ai baxa muyi hakaba kawalli ta kinji inajiran kaya Umma tashige mota sabon direbanta yakubu yajasuka tafi tanadagawa hajia indo hannu. Shamsiyya ta futa daga dakinta tana kokarin daga waya Hajia indo takirata Shamsiyya Na am anna Takoma tana xubewa kasan kafafunta sbda tasan halin annan tata idan ranta abace yake Bakiga shigowar safara u ba harta futa bakixo kingaidata ba wannan wani rashin mutumcine kikataka nalura dake sosai dama bakya gaida ita idan taxo haka take fadamin idan kikaje gurin fujjilat 'yar kishiyar ta bakya xuwa kigaida ita wlh Shamsiyya kifuce min a idanuna inrufe kuma nafadamiki yau ofisa xaixo kishirya tsaf tarbar sa da kulawa kisaki jiki komi yace kimasa idanma yace kitashi kutafi xaki rakasa wani waje kibisa kinji ko Shamsiyya tace Eh anna amma abinda bangane ba shine komi inmasa kuma idan yace narakasa nanma mutafi amma anna kinsan dacewa babu kyau mace tarinka bin namiji yawo Uwarki dan ubanki nace kunji ni da munafukar yarinyar wai inacenice uwarki? Toh nace kiyi kuma Allah saura inji sabanin abindana fadamiki kici najaki ahannu na wlh Tashi kiban gu maxa kije kisha ado kisa matsatstsun kayan nan dana kawo muki jiya kinji 'yar albarka Shamsiyya tafuce tana kunkuni ranta abace gaskiya mahaifiyar ta na kokarin lalata mata rayuwa akan me anya kuwa anna tana sona? Abba ne xaune afalo jaleel kancinyarsa yana wasa mahmud yana game awayar abban maryam tashigo jaleel yafara mika mata hannu yana dariya daukarsa tayi dayake itama batafi shekara biyar ba dakyar ta iya dagasa abba namusu dariya Hmm anty mayyam kinyi kokari inaxa akaishi Ta wangale baki Abba kekena nawasa xani ina lilasa shima abba kuma idan jaleel yaxama babba xanbar masa shiduka Sukayi dariya mahmud yace Aa shima abba sabo xaisiya masa kamar yadda aka siyamiki sabo Mami dake shigowa tace Aa ya ya tama kaninta kyau ai kwa ya amsa maryama dauki kaninki kuje wasa Takuma sabar sa dakyar suka fuce sbda jaleel akwai girma kamar buloras Mahmud yagaida mami sannan yatashi yafuce Ya akayine matar gida tunda naganki naji sanyi araina uwar gida na ya yamma? Tai dariya Abban jaleel kenan allahamdulillahi yakuma fama dayaranmu Yalakace mata hanchi Bafama sai nishadi ai jamila inajin dadin yadda mahmud da maryam ke kula da kaninsu jaleel basa biyema mahaifiyarsu da yayar su. Gaskiya ne Allah yakara hadamana kansu Amin amin albarkar annabi s a w. Yawwa inajinki Dama akan maganar Nu'uman ne da fujjilat mama takirani awaya akan gobe xa axo neman auren sainace toh bari nafadamaka tunda wuri ashirya tarbar bakin gidanmu Ya harareta nawasa Kefa yanxu gidanku biyu ne toh ai yayi Allah yasa ayi damu yanxu kinga idan nafuta sallar mangaruba saina leka nasanar da bahba da makwabcina Alhaji rislana nakira inna habi nasanar mata tafadawa mijinta sai axo a amshi baki. Shikenan yayi ai Yawwa ta shigo ne safara u? Mami Tace Eh tadawo tana ciki Kiramin ita saiku dawo tare Toh Ahankali tayi sallama Maman maryam Umma dake xaune tanajinta tayi shuru tana cilla mata harara Maman maryam Mami takuma kiranta tana kokarin shiga falon Kinga tsaya daga nan malama yaya menene menene kike ta kwadamin uban kira mexanmiki Alhaji ne yake kiranki Toh naji jeki Mami tajuya tana mamakin hali irin na umma baxata taba sauyawa ba. Kamar yadda yasaba haka yasa su gaba yatuntubi umma akan taiwa kubrah magana idan akwai wanda take ganin sun dai dai ta toh yaturo manya yahada aurenta dana fujjilat umma tai murmushi Aa Alhaji kubrah aiba yanxu ba kwgayamusu a kwara nawa kubrahn take ayiwa dai fujjilat daga baya ita kuma ayi tunda dai ita takun anriga da an nemi mata wani an jona masa Yaharareta sbda ya fuskanci magana take kokarin gayamusu Ya isa haka basai kinxageni ba safara u nasan kadan daga aikin ki toh nadai fadamiki khadija tafuto da muji xanhada aurensu da 'yar uwarta idankuma bahaka ba ni xansan yaxanyi da ita Umma tatabe baki Aa wlh Alhaji baxai sabuba fa kawai kayi wa wadanda kafiso yadda kaga dama amma mu da 'ya'yana damuka xama borori ai asakar mana mara muyi futsari In anki fa wlh safara u kikiyayeni kisan irin kalaman daxasu rinka futowa daga bakinki xuwa gareni karfa kicikani naimiki wulakanci agidan nan Tai masa wani banxan kallo tana mike wa Daga baya kenan ai komi xakayin Alhaji nifa ba abin dake gabana yanxu har auren naka donhaka kayi duk ma yadda xakayi wlh kaikajuwo 'ya kuma Allah saita xabi muji baxan badata ga kowanne wofi ba. Tafuce tana sakar musu tsaki Abba yahada kaida gwiwa mami tacire masa tagumin tana lallashi har yasamu saukin kunchin da safara u ta cusa masa arai. Yau kubrah da Alhaji tasiu bakaku suka dawo Daddare bayan tagama shirin kwanciyar ta sannan tanufi dakin umma sbda tace akwai maganar daxasuyi Dik abindaya faru tsakaninta da Abba saidata fadawa kubrah gamamakinta saitaga kubrah na murmushi. Umma dama wannan damar nake nema awurin abba kinga sainace Muneeb nakeso kuma munriga mundai daita kinga idan Abba yaje masa da xancen baxai musuba sbda yadda yake ganin girmansa baxaiki jininsa ba king...... Kubrah dama ashe baki da hankali bansani ba toh kisan wani abu dabaki sani ba shine bafa xaki aure yanxu ba saimin gama tara arxiki iya arxiki sannan ayi abindakika lissafa nanma ai samu ne duka amma tukunna saimun gama samun dukiya mai yawa Kubrah ta bata rai Umma gaskiya nikuma aure xanyi sbda kekanki kinsan yadda nakeson Muneeb tunda kuruciyata yanxu dama ce fa tasamu sokikeyi har sai damar takwacemin kudi kuma har nawa kike so natara miki yanxu fa gayadda kasuwancin muke habaka nikuma ai yakamata natafi gidan miji nasamu nutsuwa To don uwarki baki isaba ni basu isheni ba idan ke har sun isheki uban wa ya aikeki dafarko bake kika tura kanki ba donhaka dole kinemo min kudi ko nai miki wulakanci wlh kuma ki kiyayi bakaku naga shi wani shigen wayo garai saidai yay tayawo dake abanxa ba sisin kwabo bare nera donhaka ahir dinki niko ina Alhaji kamees ne Kubrah datin da umma tafara magana tai banxa da ita tana tunanin hanyar daxa tabi don ganin tasamu Muneeb kodakwa umma xata tsine mata Mekike tunani kubrah? Badai maganar tawace take tafiya a iska ba ko? Kubrah tamike tana cewa Umma saida safe nagaji bacci nakeji kuma Humm umma taja ajiyar xuciya ganin yadda kubrah ta watsar da maganar ta tamike tana shamata iska ta fuce Allah yakaimu darai da Lfy Amin Tafuce tana juya malalan duwawuna kasancewar ansha magani anbandam nakara girman su da fadi taxama wata babba jikinta yabude sosai. Kaibakace fujjilat tabata satin ba, ,''YAR HANNU 2/24/2021 Kamar yadda Anna tasa ta haka tayi amma tasha kuka kafin tagama sakayan kwalliya tayi kadan kadan sannan tadau mayafi tasa shima Anna ce tabata shi tace lallai kuma shixata sa bayadda ta ita haka tafuto falo tasamu Anna na kallo Masha Allah allahamdulillahi ni ai nasan indai kyau ne baxa anunamana ba da diri kinganki kuwa wlh kinfi kubrah komi da komi donhaka da sannu xamu sha gabansu wlh Shamsiyya dai tai shuru tana sauraron yadda jikinta ya matse acikin kayan donko dadin jikinta baji takeba donhaka bama tafuskanci inda xancen Anna yanufa ba Yawwa kije falon saukar bakin yana can ai yaxu kinaciki nasa masu aiki ma sunkai masa lemo dan Allah Shamsiyya karki bani kunya Tace toh tare da mikewa tabar Anna Sallama tayi tana daga labulen tashiga Kyakkyawa ne fari dogo maidan kaurin jiki ma abocin fara ah Wa alaiki salam Ya amsa yana kare mata kallo Doguwa ce itama fara maikaurin jiki tare da manya manyan maxaunai masu jan hankali tanada fadin fuska mai shan kwai bakinta karami tana da sakin rai amma bata nunawa axahiri saita fuskanci mutum inyayi mata batada fara ah Ina yini Tagaidashi Cankasan makoshi ya amsa sbda yadda yashagala dakallon ta ko ina asassan jikinta cilla idaninsa yake sannu ahankali kuma yasauke jajayen idaninsa dasuka rine tundaya fuskanci yarinyar xaxxafa ce akan kirjinta daya ciko har yafara futowa tasaman rigar. Lashe bakinsa yayi tare da tasowa yadawo kujerar datake xaune Yagida kuma yakaratu Kasa takuma yi dakanta Allahamdulillahi Sunana Aisar ofisa Shamsiyya yunuss Wow suna mai kyau ga dadi hope kema haka kike har can Tai dariya Tayaya xangane sunana yana da dadi bayan nawane aisai yaxama yabonkai kuma Manne mata ido daya yayi yana kara matsota Ahankali tayadda baxata fahimci yana matsowa ba Ba yan sunan ke ai nake nufi baby shansisi Tasadda kai kasa tana kokarin karajan mayafinta rufe kirjinta Bangane ba ofisa? Yayi murmushi yana sosai kai Ina nufin kema ba matsa la dai ''YAR HANNU ce ina? Dasauri ta kallesa akuma tsorace 'Yar iska kenan aa toh niba yar iska bace karma kaga donkaganni dawadannan kayan kaitsamman hakan dole Anna tamin nasa badan hakaba banda wani halada dasu ka kuma gyara xancan ka don badan inadoran maganar Anna ba da tuni namatanta da kwashe ka da mari natsallake na wuce hmmm Tafara jan numfashi alamun bacin rai kenan Ohhh ya isa toh amma kuma kinasona kokuwa yakamata nasani ko Taja tsaki kasa kasa Hmm bansaniba sainaga abinda hali yayikawai Tamike ganin yatsare ta da ido yasa takasa tafiya sbda itakanta tasan yadda bombom dinta ke rawa suna jujjuyawa Kintsaya lfy Yafada yana nunamata hanya Ta murguda masa baki tanadiddira kafa Malam kadaina kallona wannan kallon ko tuhuma na akeyi aiyaci ace angama nifa banason kallo wlh Yakyalkyale da dariya Ok yajuyar da fuskarsa gefe Tanaganin haka tafara tafiya Taku daya biyu tatsaya tana juyowa sbda jikinta yabata yana kallonta aikuwa karaf suka hada ido Ta tuje tana kwala masa harara Dariya ofisa yake kamar yafadi sbda gabadaya nishadi ma take basa yaxo da xummar iskanci amma yaga tamasa kuma da aure takuma ci jarabawar sa wacce yasha yima mata dadama basu ci ko dayaba Gabansa tadawo tana kallon sa gabadaya kyau yamata hakoransa kyawawa tas da su kamar baya tauna abinci dasu dandanan taji masifar takoma hawaye suka fara futa a idaninta Dan Allah malam katashi kafuta wlh banasonka niba 'yar iska bace baxan iya abindakuke so ba xina haram ne baxan aikataba Xai rike hannun ta takwace tana jabaya Baka kaunar Allah wlh inamaka magana kana kokarin yin xinar Ai da gudu takwasa tana sakin kuka maikarfi Anna na kiranta amma bata kulataba daki tashiga takulle tana cigaba da kukanta. Bayan sallar mangaruba kamar yadda Ubaid yafadamata awaya haka kuwa akayi yaxo suna xaune saixabga masa shagwaba take harda dan kukanta shikuma rarrashi kawai yake tamkar ya rumgumota jikinsa haka yakeji amma baxai ba sbda kartasan shidin akwai abindaya ke hange ajikinta kuma yake maytarsa Baby ai karki damu goben xasuxo kuma insha Allahu Abba xaibada auren ki wani Tai murmushi Danaji dadi sosai yah Ubaid Nasan kinasona baby kuma nima xaki samu tanaje tanaje danamiki masu yawa agidana Ta sinne kai kasa Xan........ Muneeb daya yokansu ransa abace yadauke Ubaid damari Fujjilat tadaga hannu xata saukewa Muneeb kubrah tarike hannunta Baki isa ba wlh yamari banxa yakuma mari wofi ke baki isa kimarar min yah Muneeb ba idan bakisan darajarsa ba ninasani idan ke mahaukaciya ce toh nida hankalina sokwancci da gidadanci yahana kigane daga shi kaf 'yan kunji kunjin ki sunxama tarkace Ya isa Fujjilat tabuga mata tsawa Inda akasan daraja da mutumci ke hanyar sa bakisani ba, au ashe ana gane wa mai gani hanya bari kiji wallahi wutsiyar rakumi tayi nesa dakasa Muneeb banaso ke dakike son sa ya aure ki mana kuma wlh yah Muneeb bashine marin Ubaid dakayi nafadamaka Tarike hannun Ubaid xasu bar gun Abba yabude kofa yashigo Dasauri kubrah tabar gun fujjilat kuwa faska tayi still hannun Ubaid nacikin nata amma duk ilahirin jikinta rawa yake Cikashi dan ubanki waye shi? Abba yamata tsawa tare da tambaya Muneeb yayi murmushi Abba shine Ubaid mutumin daya mareni yanxu akan naga yana kokarin rumgumar ta nahansa sannan yace koda aanhanasa aurenta xaisace. Abba idaninsa awaje yakalli Ubaid wanda shikuma Muneeb yake kallo da mamakin sharrinsa amma baida mufuta tunda Abba yakama hannun su dan fujjilat amakale da juna Kai dan uban waye agarin nan kake yaudarar min 'ya? Abba mahaifin a yarasu kuma banida burin yin abinda aka fada namata wann..... Wannan me Abba yatare numfashin sa Kasa Ubaid yayi dakansa fujjilat tafashe dakuka tana kokarin gudu gida abba yadakatar da ita Kuna jina fujjilat nabayarda ita gawani kaikuma karna karana ganinka da ita haka agidana ma karkuma xuwa kaji ko Ubaid yagyada kai Tohm yayi fuce katafi Jikin Ubaid asanyaye yafara tafiya tamkar wanda kwai yafashe mawa lallai Muneeb yayi masa abinda baitaba kawowa akansa ba amma xaibasu mamaki xai nunamasa shi din dan iskan ne axahiri Get man yabude masa get aguje yafuce da motar ransa abace Abba yadawo da hankalin sa kan Muneeb Kai kuma Muneeb kayi hakuri nasan kanason fujjilat sosai amma bayadda yanxu xamiyi domin baka ita sbda maifiyarta tayiwa dan gidan dasuka riketa alkawarin ta kayi hakuri ga kubrah nan kaje kudai dai ta. Kekuma kitabbatar dakin dawo da hankalin ki jikinki bahaka dah tarbiyyar ki take ba yanxu kike kokarin lalata kanki toh ki nutsu kisan me kikeyi tunkan fushinmu yahau kanki, Yabarsu nan tsaye Kuka tasa mai tsuma xuciya tana kallon Muneeb Kaji kunya wlh

Chapter 8 of 12