Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
My boy kagaji ko toh ai shikenan saimu barwa gobe Jijjigasa yake yana kallon layin nasu dayakasance shuru sai mutane tsinta tsinta dake wuce wa mafi yawansu ma yarane motar data nufo gidansu yaxuba wa ido yana so yagane ina yasan mai irin wannan motar amma baitina ba har motar yayi fakin gefen katangar gidan nahannun dama Ubaid yafara futowa sannan haidar yafuto Nu'uman yasaki murmushi yana fadin Kai amma fa lallai najuma banganku ba tunfarkon shugowar motar anguwannan nake tunanin ina nasan wannan mai kalan mota ashe kaine mutumin ya salamu alaikum Yakai maganar yana mikawa Ubaid hannun sannan suka gaisa da haidar Salm alaikum eh wlh mune kai ai nasallama ma Nu'uman natabbatar da rashin kunyarka kuma yanxu Tare da dariya Nu'uman yatari Ubaid A a Ubaid karka ce komi nasan laifi na kuma sai hakuri fa kasan harkar danakeyi farin sani ko bahakaba sorry mushiga ciki Yarike hannun Ubaid haidar ya amshi jaleel Kadai hanani nayi korafina son raina ai ka kyauta Sukai dariya haidar yace Kuma yakamata yabarmu mukoka da abindayayi din gaskiya Nu'uman baka kyauta amatsayin ka na abokinmu kuma dole ne yaxamar mana mufada maka gaskiya dan Allah yanxu yaushe rabanka da kaganmu ko kaxo indamuke Nu'uman yasosa kai Ohhhh guys in nan fa kunsani atsakiya toh naji xan gyara kuma insha Allahu komi xai wuce ok! Tohm abar korafin haka yanxu abinda xa ayi bari nashigar da yaron nan ciki nakawo muku wani abun ku motsa bakinku Ok Ubaid yace Haidar kam yana tube hulan kansa ya aje bisa dirowan gefen bed din Nu'uman yace Am niko ina mutuniyar Nu'uman nakokarin futa ya hararesa Muhsana tana nan lau kaifa kaifa Allah yakyauta ma Aa kaga ko baxakubani ba tunda tintana baby nace ina ciki Dariya Nu'uman yayi yana karasa fucewa Mama yakai wa jaleel sannan yahado musu kayan fulawa kamar cake meit pie dakuma dublam dama adakinsa akwai frij kuma cike yake da kalolin lemuna Bayan shuru yagifta Ubaid yakalli Nu'uman Yadai wai har yanxu badai bakada baby ba Nu'uman ya numfashi Wlh dai tunda kusan hakan xance mana saudaya naganta amma bakidaya na mutu akanta baxantaba son wata bayanta ba kuma gashi haryanxu bansake ganinta ba Suka sa dariya har sai da Nu'uman yaso yaji haushi kafin suyi shuru Ubaid yakallesa Kaine ai daban dariya daga ganin sarkin fawa saimiya tayi xaki har haka tab wlh tun wuri kasake shawara Idan naki fa Nu'uman yayi maganar cike da haushi Ubaid yadaga hannu Noop saimu ce atsufa haka lfy Suka kuma sa dariya Dasauri kuwa Nu'uman yatashi xafuta haidar yaruko hannun sa Haba da Allah daga wannan 'yar maganar sarkin fushi wlh indai Ubaid ne baka faraba saidai baxakayi hira dashi ba kaga xauna wlh dik cikin mu muma ba wanda yayi aure kaga gwara nima watan gobe ne nawa auren shikuwa daya kuka Allah Nu'uman yajefawa Ubaid harara tare dajan tsaki Dan wulakanci shiyasa fa kaga bana shiga harkar gayen nan fa dan rainin wayone yanada bunu agindi amma bai da mawa sai wuta kagadai yadda yake action kamar yagama danasa damuwar Ubaid yasauke numfashi sbda dariyar dayasha Ai wlh har gomma ni kaima haidar kasani Allah naganta munatare tana sona inasonta kum......... Haidar yatari numfashinsa Kuma me kuma kana kan sharadi kai dawani hhhhh yayi dariya Wlh Nu'uman inka ji labarin saika sha dariya yarinyar fa su biyu take game dasu tana jindadi Ubaid ya hararesa Nu'uman yayimurmushi Anxo wajen haidar bani insha Aikuwa haidar yakwashe komi game da maganar fujjilat da ubaid dasharadunsu nadik wanda yalalubo mata maminta shixata aura tsakanin Muneeb da Ubaid Nu'uman yafashe da dariya Amma fa abokina sainaa cemaka sorry wannan kawai raina maka wayo take halama kuma wata mummuna ce itadin take yawo maka da hankali Ubaid yaxabura jin ankira fujjin sa mummuna Wushe nan yaro wlh babyna beauty ce ta kwatance amma kai bakwatancen xa aimaka ba bari kaganta awayana kaganta ahoto kamar ita taikanta wayyo Allah na insha Allahu babyna xami aure very soon! Nu'uman da haidar suka hada idanu sai kuma suka yi dariya Nu'uman nacewa Shikenan bari muga ni Wayar Ubaid yacillo masa bayan yanemo hotinan nata daga inda yaboye sbda bayaso arinka ganin hotinanta ako ina Kagani mace har mace bari nashiga toleit naji cikina yana yamutsawa Haidar ymike bari nadauko hoton nan amota munbarsa kuma Aliyu kodayaushe xai iya shigowa Ubaid yana karasa shigewa toleit din yace Yayi hakanma Haidar yafuce dauko hoton mamin fujjilat amota Ubaid kuma yashige toleit yafara uxirin sa Nu'uman kusan nutsewa yayi agurin ganin fujjilat afayyane jikin sonson wayan tana murmushi da dikkan alamun tanacikin farinciki yakusa mokewa yayi tsalle sabda murna dakyar ya iya danne furgicinsa ya jawo nutsuwa kenan wacce yake neman itace dai budurwar Ubaid kuma ita ce bataga babarta ba tab aikuwa dole yalallaba Ubaid yasace numban ta sbda baxaitaba barin takubuce masaba karo nabiyu fatansa Allah yasa ta amshe sa matsayin mijin daxata iya aure allah yasa shikar ta raina masa hankali da sai ya nemo mata babarta don shi aganinsa sutake rainawa wayo Dan danan xuciyar sa tabasa goyon baya kaitsaye contacts yafada yafara sachin........ Da fujjilat Kaitsaye my fujji yabayyana dasauri yadauki wayansa yadauke numban ras kafin yayi saven yamaida wayar aljihu xai cigaba da kallon sauran hotinan haidar yashigo Aa yakaganta naga kamar jikinka yayi sanyi kaga beutyn Ubaid ko Nu'uman yayi murmushi Ba laifi tanada kyau kam hoton waye hannun ka Ubaid dake futowa toilet yace Itace mum din nata damuke tafaman nema dik inda mukaji ana cigiyar wata xamuje yanxu ma Aliyu naxo gunsa akam hakan naji ance akwai wasu mata uku dasuke kwance hospital din dayake aiki ba asan a inda suke ba kansu kuma ya hautsine shine naxo muje muduba ko akwai ta acikinsu Nu'uman yace Ok muga hoton ai nima naga pics in matan da yah Aliyu yadora afacebook Haidar ya mika masa Ubaid yafara danne danne awayar sa Ganin Nu'uman ya mike tsaye ne yasa su kallonsa damamaki Lfy Nu'uman ko akwai ta acikine Nu'uman ya kallesu sbda yarasa tayaya xaifara ma sbda idan yace eh yadauko mamin jaleel suka tafi da ita kenan Ubaid fujjilat xata aura bashi ba inkuwa shine yakaita shi fujjilat xata aura lallai baxai bari su san mami nagidan ba Humm naga kamar akwaita kam amma yadda xa ayi shine kujira yaya Aliyu yadawo sai yaduba Ubaid wanda hankalin sa yagama tashi soyake kawai atabbatar masa yace Aa indai akwai ta din acikinsu gwara kawai muje musamesa acan ko haidar tashi muje kaima muje duka Ganin Ubaid dagaske yake Nu'uman Yace Kuje kawai nima xantaho yanxu Ubaid da haidar suka fuce dasauri Nu'uman ma cikin gida yatafi kaitsaye yana tunanin idan sukaje tabbas Aliyu nagani mamin jaleel ahoton xaigane ta kuma xaice tana gidansu donhaka dole yarugasu dauke mami daga gidan yanxu. Mama da muhsana suna tagyaran naman kajin da Alhaji ya aiko dashi yafado. Mama ina mamin jaleel? Duka suka mike ganin ayadda yashugo kamar yatashi sama Lfy Nu'uman menene yafaru tana daki dakin mamn jaleel yafada Dasauri tafuto tana sa hijabi sbda batarabo da hijab babakin magana kawai ta tsaya tana kallon sa Kama hannunta yayi yana daukar jaleel dake xauna gaban muhsana Muje mami xanfada miki inda xamu yanxu Mama ce tadaka masa tsawa tana mikewa tasha gabansu tana kallonsa Kai Nu'uman lfyar ka kuwa xaka xoka dauki baiwar Allahn nan kafuta da ita kuma batare dakace mana kala ba akan hakan kaga yadda kake kuwa dik abirkice menene wai iye kafadamana Mama dan Allah kibarni daga baya xanfadamiku duk abindake faruwa dan Allah kubari natafi karsu dawo susamemu surabani dafarincikina mama dan wlh suka dawo har wani yay kokarin kai mama wa fujjilat bani ba xa aitashin hankali bakaramiba dani Mama da xuwa yanxu ta fara masa kallon mara hankali sak sabda xantukan dayake yi batasan komi akansaba abudaya ta iyaji shne sunan budurwar sa dayake yawan ambata acikin gidan Kaga toh fadamin inaxaka kaita yanxu kuma suwaye xakuyi tashin hankali? Fashewa yayi dakuka ganin yadda mama keneman batamasa bajat Sakin baki suduka sukayi ba ga mama ba har muhsana mami dake jin duk abinda akecewa tadafa kafadar Nu'uman alamun rarrashi takalli mama tana mata magana da hannu alamun abarshi yatafi da ita ta yarda dashi sosai. Mama tace Toh ai shikenan amma saidai katafi dani da ita kan baxan iya barinka ahalin dakake ciki ba kaikadai kuma hankalina ma baxai kwantaba idan naxauna Yace Toh yana share hawaye Tawaiga wurin muhsana dahar tafara xubar kwalla ganin yadda yayanta yake kuka kamar yaro Kixauna kijire gidan kinji auta ta bari mutafi Tohm mama adawo lfy Tare da mama da mami abayan mota shikuma jaleel ne akusa dashi yasa masa blet nabangaren mai xaman banxa Sunhau babban titi sannan yaxaro wayarsa yanemo lambar fujjilat daya sata daxu awayar Ubaid Ringin uku akadaga Cikin sansanyar muryar ta tai magana Hello Nu'uman ya lumshe idanunsa Salamu alaiki Wa alaikas salam dan Allah malm dawa nake magana naga bakuwan numba Wani bawan Allah in badamuwa kimin kotancen indakike xankawo miki maminki dakika dade kina nema Ai kamar wata xararriya fujjilat ta mike tana fadin Wayyo mami mamina ina kaganta dan Allah dagaske kake Kwarai Allah dayane wlh dagaske nake Nan tahau basa kwatance tana hawaye kafin tace Xanta kiranka ma har ka karaso dan Allah kakawomin ita yanxu kuna ina naxo natareku kaga xanta kirakoma abar wayar haka inada kati inya kare ma xansa wani yanxu karka kashe dan ka kawo min ita mamina wayyo Allah nagode Nu'uman yatausaya mata sosai jin yadda take kuka tana maganganu cike da shaukin ganin uwar tun kafin suyi ido hudu Ubaid daka haidar xaune tare da Aliyu a office dinsa kafin su gabatar masa da abindake tafe dasu hoton yabukata haidar yadauko sa yabasa Kallon su yayi Ai ita ce wannan itace matar dake gidanmu yau shekara daya kenan darabi bata magana tunda mukaganta Ubaid jikinsa na kyarma yace Allahamdulillahi faduwa taxo dai dai daxama yanxu yadda xa ayi mukoma gidan naku naganta musan yaxa ai inatare da dangin matar nan ni Aliyu yace Allahamdulillahi wlh mamin jaleel ce wannan tabbas amma kuma kace Nu'uman yaga hotan Eh shiya fara gani kam amma saiya nuna mana kamar baigane ma matar ba yace muxo kaduba ko akwaita acikin wadanda kuke cigiyar su Aliyu yace Ummmm to fa kutashi muje dai bama xauna ba ''YAR HANNU 1/30/2021 Shamsiyya Adam MATAR YAYA CE dai 😉 littafi yafara dadi ko 😁😁 Tohm duk wacce takaranta taji dadin to pls ina barar addu ar ta 🙏. Katinta saidaya kare wayar takatse Nu'uman yasake kiranta aikuwa kamar jiratake tadaga jikinta sairawa yake layin tacigaba da kwanta ta masa yana shigo wa har lokacin data fara hango motar ta doso inda take aikuwa sbda farinciki juyawa tayi tarumgumi bango idaninta naxubar hawaye mama rike da hannun mami suka futo dai dai lokacin da fujjilat tajuyo fuskar nan jage jage da hawaye idanu hadu sukayi da mami take mami bakinta yafara motsawa jikinta dan danan yahau rawa tafara yunkurin magana dakyar tafurta Fujjj.......... Tafadi take sumammiya dagudu fujjilat tayo kanta tana jijjigata mama da fujjilat suka kamata xuwa cikin gidan inna habi dake shara itama suman tsaye tayi sbda ganin jamila ranga ranga ahannunsu yaushe aka ganta kuma kai anya ma ita ce din, Tacillar da tsintsiyar ta mara musu baya Nu'uman dauke da jaleel yabisu ciki still idaninsa akan fujjilat tunda yafara kallonta baisaura raba sbda yanajin daxaran yadauke idaninsa akanta wani abun xaifaru ruwa ake tashafa mata yayin da fujjilat ke ta matsa hannun mamin acikin nata Inna habi taxauna Sannunku bayin Allah Allah yasaka muku da alkhairi Mama tai murmushi Amin bakomi ai Minti goma ma yayi yawa mami tafarfado tare dakiran sunan Allah kamar daga bacci tafarka takalli fujjilat saita fashe dakuka Itama fujjilat nayi inna habi nayi dan danan idanin Nu'uman suka cika dahawaye sbda yadda yasaba da mami baxaijuri ganin kukantaba Mama ce taita banbaki da rarrashi kafin dakn yayi shuru ba motsin dakakeji saina kukan mami sbda taki shuru ganin abun take kamar mafarki wai yau tafarka daga wannan nannauyan baccin datayi wannda tatsinci kanta awata rayuwa da mutanen kirki suka riketa hannu biyu intai kokarin tuna gida saita manta Mamace tadube ta haba maman jaleel kibar kukan haka mana kiyi mana magana muji koda irin muryar kice tunda Allah dai yayi kinsamu sauki allahamdulillahi ga 'yan uwanki nan munkawoki cikinsu Tana sharar kwalla tace Hakane nagode nagode hajia ba bu abundaxan saka muku dashi samada abudaya shima ban biyaku ba saidai naita muku addu ah har karshen rayuwata Inna tace Hakane jamila wadannan mutane ai sunmana komai Allah dai yasaka da alkhairi Amin Ina cikin jamila Yaron hannun Nu'uman tanuna mata shima yamiko mata Inna habi takara fashewa da kuka Allahu akbar Allahu akbar kagansa kuwa kamar daya da adamu Allah mai iko yasunansa Jaleel Mama tabata amsa tana mikewa ganin dare xaiyi don mangaruba tayi saura kadan akira. Toh mu xamu koma saikuma gobe xamu dawo dasafe saikuji yadda abin yafaru Inna tasaki murmushi Shikenan Allah yakaimu mungode mungode wlh Harkofar gidan suka rakasu Nu'uman yasumbaci jaleel akumci Bye my boy i miss u, ummmm Jaleel yayi dariya yana mika masa hannu fujjilat ta amshesa dasauri sbda taxata Nu'uman amsar sa xaiyi yatafi dashi Dariya ma tabasu inna ta harareta Kiji mu da ja ira da tare kuke dakike wani shiga tsakanin su dasauri Tashige gida da jaleel din tana xumburar baki, Aliyu da su Ubaid suka karasa shigowa cikin gidan muhsana dake shara tamike tana gaidasu Ke ina mama ne da mamin jaleel? Aliyu yatambayeta Suntafi anguwa tare da yaya Nu'uman daxu Kash yakalli Ubaid Toh shikenan suka juya xuwa waje Toh fa saidai kabari xuwa gobe kaxo saikaganta kaga daddy lokacin yana nan saiyabaku ita kawai Haka xa ayi mungode Ubaid yace yana mikawa Aliyu hannu sukayi musabaha sannan suka shige motar dasukaxo da ita haidar yaja sukatafi Bayan komawar sa gida yake sanar da ummi duk abinda ya faru naganin maman fujjilat taji dadi sosai itama Musalin karfe tara bayan yagama shirin kwanciya yakira fujjilat Fujjilat yadaren Yace bayan sallama da gaisuwa data wanxu atsakanin su Allahamdulillahi yaukam Lfy kalau nikejina gabakidaya ya Ubaid saikaji wlh Yayi murmushi jinta cikin farinciki yaya xata kuma ji idan yafadamata yagano inda maminta take Dakyau ai kullum burina kenan kiyi farinciki my baby Gaskiya ne damafa akwai abindanake so nafadamaka Inajinki dani xanfara fadamiki amma tunda kinrigani furtawa fadi inajinki Aa gaskiya kafara fadamun hala naka yafu dadi Kaii waya gayamiki haka aa ai xance nadanaki duk daya ne saidai ke komai naki yana birgeni dasamin nishadi inajinki Tayi murmushi Kagama fasamin kai bari nagama tattara sa wuri daya saina samu nutsuwar fadama Humm kekam bakida dama tawan inajinki Yau kam Allah yamin arxikin ganin mami cikin ikonsa Tsaye Ubaid yamike wayar takusa sulalewa kasa yariketa da karfi Mekikace kamar yaya fuuuuujji aaaaa a ina? Mamaki taji jin yadda kamar bai farinciki da ganin mamin ba Yah Ubaid kamar bakaji dadin labarin ganin mami danabaka ba menene dalili bayan dah tare muke fafutukar nemanta dakai? Bakinsa yadaina rawa yanxu jinbadawasa takeba lallai taga maminta yadai daita nutsuwar sa dakyar domin kara jinta dakyau Bahaka bane baby mamaki nayi ne dajin cewa kinganta sbda nima labarin danake so nabaki kenan akan naga inda take xankawo miki ita gobe sainaji kince kinganta dan Allah baby fujj karki min wasa a ina kika ganta pls Haba haba yah Ubaid wlh bantaba tsammanin haka daga wurin kaba toh bari kaji wani wasu mutane ne suka kawota bayan sunkira awaya na musu kwatancen gidanmu naxata mami na tamkar ummi xakadauketa ashe bahaka bane yah Ubaid miyasa Kinga fujjilat idanuna sunrufe bana ganin komai face makomata dake barikiji xagon kasa akamin waye yamin haka waye wannan haidar kenan sbda nabasa amana nanu masa sirrin dake tsakanin mudake shine xaimin haka wlh bai isaba Tana masa magana amma yakashe wayar dasauri yamike yaxari key din motarsa yayi waje 'YAR HANNU 1/31/2021 Alhaji shafi U xaune bisa kujera ahlin nasa kewaye dashi yakalli mama Abindaya faru kenan toh yanxu gidan kuntabbar da eh ahlin tane su ba wata manufa dasuke da ita akanta karfa axo kuma abin yaxama bahaka ba Mama tace Insha Allahu bakomi Alhaji aigobe dasafe nace xamudawo gabadaya in Allah yakaimu Shikenan Allah yakaimu Amin , Kosallama Ubaid baiba yafada gidan su haidar umman haidar tana daki saijin haya niya tayi kafin ta ida futowa Ubaid yakifawa haidar marika masu rai da motsi har uku Kai kaka isa kaci amanata wlh baka isaba kuma wlh fujjilat baxata taba aurenka ba au ashe duk abindanake yi kallona kake ka nayiwa kanka wani shirin daban agefe toh wlh kaikayi kadan kum...... Haidar da xuciyarsa tagama kumbura ya cukumo wuyan Ubaid yadaga hannu xaisauke masa ummansa tarike Haba menene haka Haidar bakaganin ayanayin dayake tabbas Ubaid baya hankalin sa kayi masa uxiri soyayya nakokarin sawa yamanta kokai waye agurinsa soyayya tasa xai manta dakaidin saura kwana goma aurenka mexakiyi da tasa ninasan ban haifi maci amana ba donhaka cikasa kaxo kaxauna Haidar yasaki wuyan Ubaid ransa abace yacilla masa harara Kaje kaneme wanda yayi maka wuff da ita amma ni sam fujjilat batatsaran iri irin ma matan danake so kuma wlh duk lokacin daka gano gaskiya kaxo guna xakasha mamkin yadda xamu kare dakai Bakidaya jikin Ubaid yayi sanyi alamun maganar haidar tanuna baisan komaiba toh menene yafaru waye xaimasa haka kunyar umman haidar yasa yasulale yabar gidan asukwane yana sosa kai tsaki haidar yaja Kajini da mutum xaimin hauka ai umma dakin barni nasassaba masa kamanni Allah nibana kaunar irin wannan haukan nasu akan macace dubi duk yasusuce ya na neman rasa tunaninsa Umma tace Allah yakyauta amma kuwa batsari wannan aigwara mutum ya nutsu yabi komai Ahankali idan mace rabonsa ce bamai hanasa aurenta idankuma rabon waninsa ce dole ya hakura wancan ya aureta Shi kam yasan wannan ne banda hauka ace mutum ba abindaya iya Toh ai saikabar mitar ko tunda yatafi wanda yaxo yatabakn Yayi dan murmushi Ba mita bace umma wlh rainane yabaci To ai saikai ta karanta inna nillahi wa inna ilaihir raji un axuciyarka xakasamu saukin abin Ok. Tamkar wanda yafarka daga bacci haka Alhaji adamu yaji yadda kirjinsa yayi nauyi dah yanxu babu falon yafado yana kallon umma Ina jamila ina jamila Xumbur tamike tana kallonsa kamar irin bata yarda shidin yake tambayarta jamila ba yau kuma tab aikwa baxai sabuba tunda tasan duk inda jamila take baxasu taba haduwa da fujjilat ba balle asirin kan Alhaji da nata ya warware Tsawar da Alhaji adamu yabuga matane yadawo da ita hayyacinta Safara u badake nake magana nace ina jamila nakasa tina komai dayafaru saidai nasan jamila bata gidan nan nadogon lokaci Ai mummunan faduwa gaban umma yayi tabbas asiri ya warware Alhji nima bansani ba amm..... Yadakatar da ita Kinga dama nasan ba kaunar jamila kikeyi ba da ita da fujjilat donhaka basai kince min komai ba kifadan kawai tana ina Bansani ba aaa nace bsnsaniba kaxo kana wani titsiyeni da tambaya kabani ajiyanta ne Alhaji? Tashige daki tana xulumi tanaginin yadda abba yakada malin malin yayi waje taxaro waya tafara kiran boka ranta ajagule Hello boka ai ba lfy ina lfy rayuwa ta nacikin hadari duba duba sauri boka bani labari shin meke damun Alhaji donfa alama yanuna babu wani asiri yanxu atare dashi daga karshe ma jamila yafara kiran sunanta boka nakusa shiga uku fa Hhhhhhhhhhhhhhh boka yakece da dariya kafin yafara magana cikin katuwar murya Keeee ai tsinanniya ce dama kuma uku kam in ana shiga biyar kingama shiga domin kuwa asirin ya lalace 'ya tahadu da uwarta cikin taimakon maganin da addu ar da yayar babanta ke sawa anayi donhaka xaki koma wulakantacciya yanxu agidan mutkar baki maida kaiba Taimako boka asan abinyi mana bo....... Ya isa watsatstsiya sunce baxa sumiki aiki ba sbda yadda aka wulakanta su akajijji musu rauni asabda haka kibarnan kosumuki wani illan kuma babu ruwana kikashe waya ki kashe gasunan kikashe Hhhhhhh yakuma kecewa da dariya Keeet umma takashe wayar jikinta narawa lallai tashiga uku kuma baxata taba yarda taxama wulakanta cciya agidanba duk rintsi Kai amma inna habi tsinanniyace yanxu saidata lalatamin komi taji dadi yaxama wajibi nayimata abindabaxata taba matawa daniba arayuwarta ba hummm, Awahalce Ubaid yayi barci shima dakyar yasace sa daf da asuba donhaka baiwani samu baccin kirki ba karfe takwas yadire agidan su Aliyu amma gamamakinsa Aliyu ne yarike masa hannu suka dawo waje Sorry Ubaid ansamu akasi wannan matar....... Ya isa Ubaid yadaga masa hannu Takirani awaya tace wani yakaita sannan da wasu mata danayi xargin haidar harnaje gidansu ma nayimasa rashin da ah. Saidaga baya amaganansa nagane bashi bane yanxu xargina yakoma kanka ko sbda kune kukasan alakata da fujji Aliyu yayi murmushi Bahaka bane bayan futarku daga gidanmu ai kunnunawa Nu'uman hoton har yanuna baisan komai ba toh ashe budurwar takama itace budurwar sa dayake mana magana acikin gida akanta wacce baisan ina maxai kuma ganintaba toh jiyan bansan kuma ina yasamu numba nataba yadau mami yakaita tare da mama sukaje ma sbda taga yaxo ba anitseba yana kokarin tafiya da maman jaleel dan Allah kayi hakuri da....... Kafin yakai maganar sa Ubaid yadafe kansa daya fara juya masa Meyasa meyasa kaimin haka Nu'uman? Mena masa xaici amanata atashin farko wlh awaya na yadauki numban yana ina yanxu Suntafi can unguwar mangwarorin Ok Ubaid yace yana tafiya motarsa yahau kaitsaye gidansu inna habi yanufa sbda yaje saudaya wajenta bayan tabar gidansu shiyasa yasan unguwar yaukam koshi ko Nu'uman tunda yaxabi yay masa yankan baya Inna habi rayayyen abinci maicike da nama suku suku aka girkawa su mama Alhaji shafi U bakadan yaji dadin tarbar da akayimasu ba haka mama muhsana kuwa itada fujjilat tamkar kawaye kamar dama sun san juna suna manne gefe muhsana saijanta take dahira amma fujjilat taki biye mata sosai sbda yadda duk Nu'uman yabi yatsare ta da idanunsa dik motsinta yana karewa kyakkyawan halittarta ta kallo maicike da nuna soyayya da kauna kaf falon bawanda baikula dashi ba amma ko ajikinsa inbanmada wasa dayakewa jaleel idan Alhaji ya hararesa danuni naya nutsu fa amma saiyayi kasa dakai yana jijjiga wa jaleel hannu dada dababa ne suka shigo dayake anje anfadamusu tundare ma sunxo sunsha kukan farincikin ganin 'yar tasu Muneeb nagefe shima kusada inna habi duk motsin Nu'uman yana kallon yadda yake ta tsare fujjilat da idaninsa yanaji kamar yakwashe sa da mugun marin dasai yarasa jinsa nashekaru shudaddu. Fadowar Alhaji adamu ne yasa duk sukabisa dakallo kaitsaye inda mami take yanufa jikinsa sai rawa yake Jamila jamila kece Allah sarkin iko jamila ashe kina nan Allah mai hikima Yarike hannun ta yana xubar da kwallah Jamila nayi nadama nayi danasani akan wulakantaki bansan menene yake damuna ba alokacin inajin kawai natsaneki ne dan Allah kiyafemin jamila dan Allah Kukan take itama hawaye saixuba yake takasa magana Da Nu'uman da fujjilat har saurin tashi suke atare suka kai gaban ta Nu'uman yasa gefen rigar sa yafara share mata hawaye yayin da fujjilat xatasa bakin xanenta tagoge mata dagowar daxatayi tagansa yarigita Daukar jaleel yayi tare dasabasa yabar gaban mami ganin tabar kukan suna magana da Alhaji adamu Binsa fujjilat tayi da kallo har yabar falon da jaleel akafadar sa wannan wanene kuma wacce irin shakuwa ce tsakanin sa da mami haka gaskiya yanada kirki kuma da dukkan alama yana tausayawa mamina sosai Muneeb bakinciki yakusa karsa axaune ganin yadda fujjilat tabi Nu'uman dakallo lallai tanaso tanuna soyayyar ta akansa karara wanene shidin toh afasace yabar falon inna habi ta kulada hakan kwarai Alhaji adamu da Alhaji shafiU antautauna sosai inda yakara jaddada godiyar sa garesu sosai da xasu tafi yahadamusu shatara ta arxiki dakyar suka amsa daf daxasubar falon mami tace inada magana Kowa yatsaya ta dubi Alhaji adamu Ina sonkamin wata alfarma Alhaji dan Allah Bakomi jamila inajinki Alhaji ina nemawa dahna Nu'uman auren 'yar mu fujjilat Yayi murmushi Nabasa Mama da Alhaji shafi U sukayi godiya sbda bakaramin dadi sukajiba abin yayi xuminchi xaikara kwari kenan Inna habi dataji badadi sbda Muneeb taso ta aurawa fujjilat amma bayadda ta iya sbda wadannan mutane sun canci abasu auren ai hakanma

Chapter 6 of 12