Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
man nabude mata tashige tabar Muneeb tsaye yana kallonta kafin yakoma cikin mota yaja yabar unguwar duk abindaya faru daga futowar fujjilat daga motar Muneeb da shigar ta gida duk a kan idanin Ubaid dake saman benen gidan su hawa na uku yana motsa jikinsa mikewar daxai yahangosu ransa yabaci sosai donhaka yana ganin shigowar fujjilat yasauko pat insa yafada yawatsa ruwa agurguje yafuto falon ummi lokacin ummi tashiga daki sallah fujjilat kuma nan kan kujera 2sta taxube tare da rafka uban tagumi Fujjilat Yakira sunan ta Badago ba amma ta amsa can kasan makoshi don saidayayi dagaske ya iyajin na am dinta ta Wanene yasauke ki amota yanxu Sai lokacin tadago tana dan daxarin matsayin tambayar tasa dakuma abindaxata fadamasa Dake nake fujjilat ko ba amsa Yah Ubaid wanda kaga ya ajeni amota yayanane shidin yagamu danine ahanya ta na neman mamina yadauko ni yayi yayi dani ma akan naxo yamaidani gida sbda anata nemana amma naki nakuma basa uxiri akan baxan koma gida ba har sainaga uwata shine yadauko yadawo dani san............. Ya isa miyasa kakeso ki nunamin shidin ba saurayinki bane? Tadanyi murmushi Sbda bandawani saurayi duk fadin duniyar nan Haisam damuka rabu ma bansonshi saikuma Allah yamaraba tunkafin miyi aure dabakayi saurin katseni ba danafadamaka yadda mukayi abune maisauki yadauki alkawarin xainemomin mami nikuma naimasa alkawarin aure Rike kansa Ubaid yayi tare da jabaya kadan yanajin yadda maganar kemasa sukar allura akuhu Fujjilat kinasonsa kenan daharkika masa alkawarin aure haba miyasa kikai haka fujjilat Sbda bani dawani xabi akan hakan sbda nasan yah Muneeb xairike ni kuma dasannu xaikoya min sonshi kobayan aure Kina nufin dai shixaki aura fujjilat idan nima nace xan iyalalubo mami xaki aure ni? Idanta duka taxuba akansa Tambayar ki nake dan Allah xaki aure ni idan na nemo inda mami take fujjilat? Bakinta narawa tace Na amince indai kaika nemomin ita Bisa lallausan kafet in dake falon yaxube dai dai kafar fujjilat yana dagokai yakalleta Allah ya cikamin xuciyata da soyayyar ki tun lokacin dana dora idanuna akan kyakkyawar wannan fuskar taki lokacin kuma daki xauna damu nafuskanci halayenki sainaga kincika duk shari dan da 'ya mace tacancan ci kaxabama 'ya'yanka amatsayin uwa fujjilat inaso nafurta miki so amma nakasa inaso nanu miki koda tawata sigar amma nakasa sbda ina jin nauyin ki sbda kedin mai daraja ce ba kasafai akafiye samun irinki ba amatan xamanin nan, donhaka na aje kalamin akan ummi yau tasameki taimiki maganar saikuma yanxu haka tafaru kishinki naji yana yunkurin hallaka ni dai dai lokacin dana hange ki dawani awaje sai dana watsa ruwan sanyi ajikina sannan nadan samu nutsuwar dana iya xuwa gabanki yanxu dan Allah kifara sona nikuma nayi miki alkawarin insha Allahu nixan nemo miki mami albarka annabi s a w, S a w Tace tana lumshe ido jin yadda maganganun nasa ke shigar ta ta kowacce kusurwa da sassan jiki lallai kam tagamsu kuma tanajin dadin kalamansa amma xuciyarta kam har yanxu bata tsayaba sai dai tanayiwa Ubaid fatan nasara kodan tarama masa halacci da alkhairi, suduka suna birgeta kuma tana jin suduka xata iyasonsu sbda Ubaid da Muneeb kowanne ba baya ba wajen cikar jarumta dakyan jiki Ubaid farine maikyau dogo Muneeb wankan tarwatsa dogo mai kakkauran jiki, tuno Haisam yasa ranta xafi sbda tsanar datamasa ko kaunar tunasa ma batayi arayuwarta Saida Ubaid ya yigyaran murya tadawo duniyar mu Uhmmm Tasauke ajiyar xuciya Baki jin xaki iyasona ko fujjilat domin haka fuskarki take nunawa kawai Bata gani dai dai ba yah Ubaid domin kuwa ashirye nake dana aureka ko yaushe daxaran ka nemomin mami kaiba kashin yadawa bane bakuma reshen saki bane baxan xama butulu ba karamcinku kadai ya isa aji sha awar shiga ahlinku kai tsayayyen namiji ne mai fafutaka dason abin dayake so inajin xakasami dukkan yadda agurina haka xuciyata take labartamin shurun dakaji nayi. Idan har dagaske kike danaji dadi idankwa sabaninta ne bansan yaxanyi ba Humm ashema baka yarda daniba Aa nayarda mana inatsoron lokacin daxaki chanja shawara ne Karka damu Ummi tasamesu saihira suke itama tashiga akayi da ita amma sun chanja hiran fa. Yar chakwai bakaramin aiki tama kubrah ba kafin tafuce agidan dakyar kubrah tafaki idanin umma tadafa ruwan xafi tashiga toilet tadade ajikin ruwan yana gasata kafin taji dama dama ta kara dafa wani kuma ta gargasa jikinta tanayi tana tsinewa rabeel yar chakwai kuka kuwa tasha shi sbda yadda takeji ma xai wahala bata karuba yaxama dole gobe taje taga likitanta, dik yadda umma xatai tafahimci wani abu kubrah ta toshe kafar sbda tasan masifar umma daxaran tasan abindata keyi shikenan kashinta yabushe Alhaji mamman ne yakirata awaya akan lallai yau yanason kasancewa da ita taxo mai gidan xuma hotel tasamesa yanxu cike da umar ni yayi maganar tare dakatse wayar kasancewar sa tsohun gobna daya sauka Tsaki kubrah taja tana cewa Dan shegiya kaji saikace wata matarsa dawata muryarsa badadinji wlh baxani ba kashe ni xakui daga wannan sai wannan gwara makai daloli zaka ajemin wannan dan akuyan mai siffar samudawan asali fa yaxo yakare min karfi da gayya don yaci mutumcina wlh yar chakwai xakaci ubanka saikayi nadamar abindaka min sainasa Alhaji mamman yasa anwulakanta min kai Saidata gama fadanta tukunna talalubo wayarta tafara kiran layin alhaji mamman sbda yau din nan takeso yasa 'yan daba suje har dakin yar chakwai su daddatsa shege. Kin iso inace? Abin dataji Alhaji mamman yafada kenan Aa Alhaji ganinan xuwa amma yau banajin dadin jikin nawa inason muyi wani maganane Yayi murmushi Kinga kubrah nifa amatse nake kuma kinsan bamai kwantar min dahankali awannan lokacin inbakeba inkuma kikaxoma kinsan xaki batamin rai kifadamun inkira maigidan xuma yakawo mun maburuka yanxu don baxan iya 30 mns yanxu ba mace ba Jin yakira sunan maburuka abokiyar dabinta kenan yasa tamotsa Aa inaxuwa yanxin Ok Ta aje wayar bayan yakashe kiran tare dasauke ajiyar xuciyar wahala don har yanxu gajiyar da yar chakwai yataramata batagama sakinta ba gashi xafi ma kasanta yake Hakata tashi taxira doguwar riga tadau jaka likaf tajefa ciki sannan ta futo dakin umma tashiga kwance take tana daddana waya Umma sannu da hutawa Yawwa inaxuwa kuma naganki dashirin futa harda jaka? Umma yanxu mama takirani awaya tace naje xata aikeni yaya Haisam ne bayanan kuma tana son aiken yanxu Ok saikin dawo Umhum umma bye Tadaga mata hannu iitama tanadaga mata maryam ce tarike rigarta Anty xanbiki Harara kubrah ta buga mata Inaxani dake sai magaruba yamin nayi yaya dake Umma tamike tana kama hannun maryam Xo autata muxauna abun mu gida kitaho mata da maidadi kawai ce bye anty Maryam tamake kafada Ni dai umma taje dani Kubrah tabuga kafa Allah umma baxanje da yarinyar nan ba yadda take da kwala fucinki dataga andade kuka xatasa Naji jeki kawai amma maryam kam aibatada rigima kidaice kawai baxaki da auta ta ba shine magana Umma tadauketa tanasawa abaya kubrah kuma wani sanyi taji aranta ganin yadda umma bata matsa saita tafi da itaba Tafuce maryam nakuka abayan umma tana jijjigata. Lokacin da kubrah ta isa mai gidan xuma hotel kaitsaye daki mai numba 16 ta nufa kamar yadda Alhaji mamman yafada mata Rumgumar ta yayi tare dayimata masauki acinyarsa Baby na najidadin yadda kikaxo ba ki batamin lokaci ba Yayi maganar yanashafa jikinta Alhaji aikasan xanxo dama saidai kamar yadda naso nafadama kakiji Alhaji baxakasamu dukaba xandaiyi dabaru kasamu nustuwa yanxu Hannunsa ne yatsaya daga xame mata rigar dayake Bangane ba kubrah kunsandai kinsaba mun dake ko baxan iya hakuri ba donhaka kidaure koda bakyajin dadin garin damungama sainakaiki likita yaduba ki halama xaxxabine, Ta rausayar dakai cike da kissa da kisisina tafara magana Ba xaxxabi bane Alhaji kawai dai Yamike tare da kokarin fige bran dake jikinta wacce daga kasa ta rufe mata daga sama kuwa komai afili Tarike masa hannu Kinga nafahimta kinaso kinunamin cewa kinje kinbawa wani katon yamiki yadda yakeso shine xaki wulakanta ni toh wlh baki isaba kuma mutkar kika sake nabar dakin nan baxansake mu ammala dake ba Ai dasauri kubrah ta chafki rigar sa daya dauko yana kokarin sakawa tafada jikin sa tana sakin wani kukan munafunci na kissa Dan Allah Alhaji na ka saurareni wlh dama xolayanka nake amma nina isa na wafantar da kai abindakake tunani bahaka bane babu wanda nake alaka dashi bayankai kuma kaima kasani ai Rumgume ta yayi yana shafa kanta tare da lallashi Shafa sa tafara yi cikin kissa da salo irin 'yan bariki tasamu kansa sukafada duniyar shedan da sabon Allah WA IYAXUBULLA! Allah yashiryar damasu irin wannan xunubi maxa da mata wadanda basayi kuma Allah yadada nisan ta xuciyoyinsu daga birgewa ko sha awar aikatawa amin. Sai wurin musalin karfe bakwai kubrah suka rabu da Alhaji mamman hakanma saidata yi masa dabara akan ba asan tafuto ba agida sannan yakyaleta tare suka fito yasauketa abayan layinsu ya wuce Muneeb yana kallonta lokacin yadawo daga masallaci sallar mangaruba yana tafe xashi gida yana jan charbi yana kallo tafu amotar tana cusa kudi ajakarta masu yawan gaske don har xubewa sukayi takwashe dasauri tacusa jaka tanufi gida tashiga kenan Muneeb yashigo Yah Muneeb barka da dare Tafada cikin karamar murya sbda yadda ta makale sauran akasan harshe Lfy kawai yace tare da wuceta yashige dakinsa Binsa tayi dakallo tare da sakin murmushi Yaya Muneeb lallai namiji ne idan na auresa nawuce raina time din xanrabu da wadannan dattijan banxa duka sbda daga ganin wannan Muneeb din jarumine Takuma sakin murmushi harta hangota matsayin matarsa gasu can agado yana gwada mata basirar sa Motsin dataji xa abude get ashigo yasa tayi wuf tafada falo, Muneeb kuwa yadade yanajin jina abun daya gani daxu yafara xargin kubrah bin maxa take tunda yau da idaninsa yaga tafuto amotar wani kuma dakudi masu yawa inba lalata sukayi ba mexaisa yabata kudi tab dama xa arina mana yadda idanintan nan suke afude aiba abanxa ba shiyasa kwata kwata batakwanta masa aransa ba amma dan raini har nitake tara tafadan tana sona humm Yaja numfashi wayarsa yadauka yakira fujjilat sunsha hira kafin yamata sallama sbda aikin office daya taho dashi xaidan rarrage. BAYAN WATA DAYA. shuru kakeji tamkar an aiki malm garinsu mami kam daga Muneeb har Ubaid bawanda yanemowa fujjilat ita gashi kuma kullum kowanne yana iya kokarinsa akai saidai ina abinshuru kake ji don haka ne ma yanxu hankalin fujjilat yatashi sosai bata da aiki yanxu sai kuka ummi ke tafaman rarrashi sai Shamsiyya dayanxu tana xuwa gurinta tunda tafada mata tana nasarawa Muneeb ne yaxo da magaruba yau gurinta suna tsaye jikin motarsa sai rarrashinta yake sbda yadda duk tadamu saikuka take masa Hannunta yarike yana share mata hawayen Dan Allah kidaina kukan dakinsan irin xafin dayake haifar min akirjina dakin daina wlh bangaji ba bazan taba gajiyaba da sa abinciko min dik inna mami take ba haka dakudi dajikina xanci gaba da iya kokarina akan naga anganta kinji haba kanwata karki tamin dahankali mana bayan wanda nake ciki Tafara tsagaita kukan tahanyar shashsheka Yah Muneeb yanxu abindaya fi tamin da hankali shine nafara xargin mami na ta mutu Wasu hawayen suka xararo Sbda duba kaga yadda ake bada chigiya gari gari harna ketare amma shuru xai wahala yanxin kam mamina yaxama tana darai dan Allah karka boyemin indai kunji labarin ta mutu ne kafadamin Tafashe dakuka tare da xubewa kasa kirjinsa ya tallafota yana shafa kanta dai dai lokacin da Ubaid yaturo kofar get din xai shigo yaxuge get yashigo da motarsa kasancewar get man din baida lfy yaje gidama hutu jiya, Abindaya ganine fujjilat kwance kirjin Muneeb yadas karar dashi yakasa daga koda yatsan kafarsa saidaya dau tsawon lokaci ahaka kafin ya danne bakin kishin dake cin xuciyar sa yatinkaro su Fujjilat dake kokarin saita tsaiwar ta sbda kunyar Muneeb data lillubeta saitaji kamar taruga da gudu cikin gida dagowar daxatai taga Ubaid wanda yadaga hannu xai saukewa Muneeb mari dagudu tacafe hannun tare dakwalla kira Yaaaa Ubaid Duka suka kallo ta hannun Ubaid har yanxu bata cikaba saidata tabbatar Muneeb ya ankara dakyau Afasace Ubaid yadubesa Uban me kaxo yimana agida dahar kasamu damar taba jikin fujjilat Muneeb akai kaice yake kallon Ubaid kafin yabasa amsa Banfahimta ba kaikuma waye hala baka da labarin itadin jini nace kuma kanwa gaba kadan kuma mata Ubaid yasaki murmushi Amma baka da hankali a iyasanina fujjilat batadawani miji bayan ni saidai kaidin da matsayinka agunta na dan uwa kahakura dashi karike katsaya iya matsayinka Muneeb kam akwai sanyin rai duban fujjilat yayi cike da kwarin gwiwa Yau nake so kixo mutafi gida indai dagaske kinaso na kuma dajinina ajikinki! Idaninta sun nuna alamun tsoro da mamakin maganarsa amma dole tanunawa Ubaid matsayin Muneeb agunta kuma tabbas tanasonsa kamar yadda take son Ubaid tawani fannin ma Muneeb yafi sbda tana kaunar sa matsayin dan uwanta kuma mai kaunar ta, Motar tanufa Ubaid yarike hannunta Badai zaki bishi bane kibarni fujjilat? Kwarai xankoma gida yau Mamaki fal yacika Ubaid yasaki hannunta Lallai hakane maganar masu iya magana dasukace idan xakayi so kayi kadan sbda watarana xataxo da wanda kakeso yaguje ka ko karasa shi koya yaudareka ayadda nagina soyayyar ki axuciyata bantaba tsammanin rasakiba ko ki gujeniba fujjilat dama nasan bakyasona bakya kauna baki kuma taba tunanin xaki soni ba nagode Allah yasa miki da alkhairi san..... Da gudu ta rufe masa baki Wlh ina soooonka.! Daram kirjin Muneeb yabada yayindana Ubaid ma haka yace Ummi dataji hayaniyar tayi yawa tafuto karaf wannan maganar tadoki dodon kunnenta Jikin ummi tafada tanasakin wani sabon kukan Ummi dan Allah yaya xanyi dame xanji da rasa uwata ko dasu toh kixama sheda nifa inason su suduka kuma kowanne idan yaxama shine rabona xan aure shi dan Allah ummi kuyi hakuri baxantaba manta halaccinku ba agareni kuma har kullum xancigaba dadaukarki matsayin uwa xankoma gida yau tunda haka rayuwa yaxaman min xandau hakuri da sannu Allah xai min nasani Ummi ma saida hawaye suka xubo a idaninta sam takasa magana har fujjilat ta xare jikinta daga nata tashiga motar Muneeb yaja dasauri yabar gidan Ubaid kuwa hannun ummi yakama suka shiga falo kowanne jikinsa yayi sanyi tausayin fujjilat yayi musu daurin igiyar kaba, Ummi jikinta bakwari taxube bisa 3sta ranta adan bace don tanajin fujjilat kamar 'yar data haifa da cikinta Ubaid wannan yarinya abin tausayi ce dan Allah ku saurara mata dabatun soyayyar nan tukunna tasamu ta nutsu dame xataji ne ne wai gaskiya yakamata kusan abindakuke ciki wlh haba saikace wasu yara manya daku kowanne xaikai talatin amma baku san abindakukeba agaskiya dasake indai baxaku nustuba, Kiyi hakuri ummi insha Allahu xa akula xankuma kiyaye kuma xanje nabata hakuri har gidansu dan Allah ummi kiyi hakuri banason bacin ranki Shikenan ya wuce amma dan Allah karnakara jin haka Insha Allah . Muneeb kuwa kaitsaye gidan inna habi yakai fujjilat bakaramin mamaki tayiba daganin fujjilat kafin ya warware mata komi tace taxauna anan wurinta kafin asanyadda xa ayi. Sai wajen karfe tara yayi musu sallama yafuta. Gari nawayewa inna habi takira Alhaji adamu awaya tace idan yana da lokaci yaxo tana son ganinsa Aikuwa karfe shadaya saura yaxo time din ma mijinta ya fita Fujjilat kuma nagaban rijiya tana jan ruwan wanke wanke jin sallamar abba tarumtuma dakin inna habi tana fadawa bedroom yayindata tsallake inna habi afalo usman gefenta yana game awaya inna habi na mata magana amma tayi gaba jikinta sai rawa yake tadan leko inna taxuba mata harara Ke ko fujjilat me yabaki tsoro awaje haka kika fado daki haka harda shigewa lungu Inna in inna abba abb abba Tai maganar tare da sakin numfashi dasauri kafin inna takuma magana takule ciki jin Abba xo kofar dakin Inna habi kinaciki ina ta sallama Abba yace yana bude labulen yashigo usman yatashi dagudu yatarosa suka karasa shigowa Inaciki wlh Inna habi tace tana tura masa kofin kunu mai xafi tasan yanason kunu Antashi lfy Lfy kalau yamatan gidan kabarosu Allahamdulillahi allahamdulillahi ai danaji kiranki jiya kuma naji kince naxo nace Allah yasa lfy don wlh bakidaya hankali na kuma yatashi har sai danaxo naganki klau Ayya ayya Adamu kenan dan uwa rabin jiki wlh kalau nake lfy klau muke muduka magana ce wata daban yasa na nemeki bismillah ga kunu nan kasha yanxu dama nadamo maka shi nasanka da son kunu to kafin kuma naxuba afls kashigo ya office din? Allahamdulillahi Yace yana daukar karamin kofi ya tsiya ya yafara sha yayin da inna tafara magana jin shurun yagifta da dan tsayi Am dama adamu nakira kane akan maganar danaxo gidanka mukayi shin kwanakin baya anya kuwa kana xuwa gun malm imam kana amsar rubutun kuma kanasha Ina xuwa inna duk juma ah idan bansamu naje bama inasa Muneeb ya karbo min Toh ai yayi shikenan adage dai dan Allah Insha Allahu Nan suka danyi hirar xuminci kafin yayi mata sallama yafuta fujjilat tadafe kirji domin taji dadi da inna habi bata yi masa maganar ta ba Saiki futo ai sarkin tsoro Fujjilat tafutu sai raba idanu take kamar ace ar tagudu Aibaxan masa magana ba sbda nafuskanci har yanxu abin baisake saba insha Allahu xamuci gaba da dagewa har yadawo hayyacinsa aikinga ranar juma ah xa akarasa saukar sai ayanka rago ai sadaka insha Allahu xami nasara dakansa xaine meki da jamila itama anata addu ah dai Fujjilat takalli inna bayan taxauna hakne inna ai Allah nabayan Mai gaskiya Kwarai mako kedai mucigaba da addu ah komi xai dai dai ta. Musalin karfe goma nadare Ubaid yakira fujjilat awaya yabata hakuri sosai amma tanuna masa ba komi suka yi hirar su wacce ba arasa ba tana ta tambayar ummi, Gommaja inna ta aiketa gidan wata kawarta daf daxata tsallaka titi dago kan daxatayi tahango maminta abayan wata mota dayaro ahannuta sai wata budurwa akusa da ita gosolo ne yatsare su Dasauri tafara kokarin tsallaka titin datake barin amma abin yagagara ababin hawan sunki tsayawa har lokacin da akaba hannun gaba hannu aikuwa ganin motar da mami keciki tafara tafiya yasa fujjilat raxana ta takarkare tafara kiran mamiiii Maaaamiiina Maaaamiiiiiiiii niiice mami mami Har motar yabace wa ganinta anan taxube sumammiya sai wasu 'yanmatane sundawo daga makaranta kenan ta ida faduwa kasa agabansu aidasaurinsu suka ciccibeta gidan su daya acikinsu sukatafi da ita rabi ah dake kwana gida nafarko Kwantar da ita sukayi mahaifiyar rabi ah tabasu mufitai sukafara yimata furfita Kukwa ina kukasamo wannan yarinyar gata kuma xakuyi sa anni ko amakarantar tafadi ba lfy? Innar rabi ah ta tambaya tana mai fara shafawa fujjilat ruwa afuskar ta Niima na shafamata atafin kafa bilky na sosa mata tafin hannu rabi ah namata firfita Wlh inna gab daxamu shigo unguwar nan mukaganta taxube sumammiya abakin titi shine muka taimaketa sbda munga duk maxa sunfi yawa awurin kuma wasu basu dagaskiya karta fada hannun gurbatattu ga 'yan sanda sunyi nisa damu balle mu nuna musu ita Toh Allah yasauwake bari tafarfado muji a ina take kurakata don yanxu ko 'yar inace anfara nemanta Shikenan inna Suka amsa gabadaya Fujjilat sai wajen mangaruba ta farfado rabi ah da bilky sai ni ima suna ta jera mata sannu amma ba wannda ta iya amsawa tamike tare da yi musu godiya murya can kasa tafara tafiya Inaxaki baiwar Allah baki gama warwarewa ba? Daga mata hannu tayi sannan takara gaba tana sharar kwalla Tabbas maminta tagani awannan motar kenan tana raye tamanta dani kenan tanawani gurin tana rayuwarta hankali kwance tunda gashi awata arniyar mota ma akejanta har da wata budurwar wacece ita din toh mami ban can can ci ki manta dani da rayuwata ba bancan canci wafantar wa daga gareki ba Abba ne yamiki laifi baniba haba mami Tana tafe tana ta tunani dahaka taje gida jikin inna tafada tanasakin wani marayan kuka gwanin tausayi Inna yau naga mami wlh inna naganta da idanuna awani mota tare dawasu ahlin inna wlh mami tamanta dani daku rayuwar ta take kawai cikin kwanciyar hankali inna w...... Inna tarufe mata baki Allahamdulillahi ai Allah xaki godewa ma dakikaganta kuma waye yagayamiki tamanta damu kul kar nasake ji kawai daga kinganta toh bari kiji jamila koda ni tagani baxata iya min magana ba kuma bata cikin hankalin ta sbda haka kinutsu kijini dakyau malm imam danaje gunsa farkon faruwan abin yamin istikara kuma yafadamin muggun asirine akayimata tare da kulle baki da batau kekadai mami nki xatasa a idaninta ta iya tina komi inbahaka ba saifa sauki kinga ki kwantar da hankalin ki dasannu aidama nafadamiki komai xai warware watarana saikin sake ganinta har kiriketa ajikinki kedai kawai mucigaba da addu ah kinji Tohm inna insha Allahu amma tabbas mamina nagani Itace kam tunda bayau kike da itaba xaki iyaganeta duk inda kikaganta Allah dai yasa mudace Amin inna Yauwa daxu Muneeb yaxo nace masa na aikeki yajira yace aa yadawo anjima da yamma Tana wasa da hannunta Umhum shikenan Toh yayi aihaka akeso kinji arinka dan kulawa dashi kinga dan uwankine auren xuminchi kuma idan yayi dadi gyara xuminci yake dada yi kuma nasan Muneeb baida matsala kema haka don harkinfisa kwaraf niya amma kema bakida fada Inna bari nadora sanwan dare naga kamar bakiyi ba Tana murmushi inna habi tace Aikin san baxan xauna jiranki ba tun shida nasauke tukunn yata kedai xaki gudu daki sbda namiki maganar aure ko Tayi dariya tana mikewa Kai inna aa sallah xanyi dama Tare sukayi dariya inna habi tana jinjina kai bayan fujjilat tashige dakin. 'YAR HANNU na Shamsiyya Adam Matar yaya 1/29/2021 Haidar aikasan baxan ki fadamaka ba idan inadawata damuwa sbda kaine babban abokina kuma wanda xan iyafadawa komi kedamuna sbda nasamu shawara maikyau haidar wlh damuwar tawa dai dayace damuwar fujjilat wlh abin yanxu nima yafara damuna banida burin daya wuce aga maminta dakwana kadan iyayena suje anema min auren ta sbda wlh inafadamaka haidar maganar nan tun ranar da wannan jakin dan uwan nata waye yake mani dasuna Muneeb ko haneef ehhh Muneeb yake wlh tunda yaxo yadaiketa takoma gida shikenan nai nisa da kwanciyar hankali bacci wannan rabi da rabi nake ina ganin kamar ina rufe idanuna rasata xanyi abinyada meni to yaya xanyi babu wata mafuta kam tunda mami annemeta annemeta amma abin yaci tira Haidar yafara shafa kafadar Ubaid alamun rarrashi sbda ganin yadda idaninsu dan danan suka chanja xuwa ja tashin hankali kara ra ya bayyana agaresa Kanaji abokina dan Allah ka kara hakuri inda sabo yaci ace kasaba da damuwar nan tunda yarinyar nan tace baxatai aure ba saitaga mamanta toh ajira aga me Allah xaiyi kaji Humm haidar baxaka ganeba wannan dan uwan nata talala yakeso yamin kawai na rufta kuma wlh bai isaba fujjilat tawa ce Haidar namai kunshe dariyarsa yace Kwarai takace aboki sosai anma isa a yimana shigar sauri Ganin dayadda haidar yake maganar kadai yasa Ubaid yafahimci wasan ne yamotsa da hannu yakaimasa bugu tare dayin wani dan guntun murmushi Kaifa dan wulakanci ne ina maganar hankali kana sawo min wasa Haidar na sakin dariyar dayake kunshewa yace Kai kokai fa malm bagashi harkasaki ran nakaba yanxu kaitsaye muje hospital din da Aliyu ke aiki naji jiya ana maganar agidan redio ana cigiyar mata uku dasuke kwance acan basa cikin hayyacinsu koxamu sameta acan, Ubaid yakallesa Kai haba toh ai saimin kira Aliyu ko Ubaid yafada yanafara kiran lyn Aliyu ringin biyu aka daga Yashiga dakin aiki kanemeshi anjima Keeeet aka kashe wayar Ubaid yasauke ta da ga kunnen sa yana kallon haidar Kajiko me akace ai ko Eh naji toh yaxamiyi ne Muje gidan nasu ai Nu'uman yanxu yana gida saimu gaggaisa kafin Aliyu yadawo ko aikaga dama kwana nawa rabonmu da Nu'uman Ubaid yay tsaki Kai kyale wannan hamagon ai amfaninsa kenan yarwa mexa ai da wulakanci aikaga yadda muka tashi dashi makaranta daya mukagama da shifa amma wai danrainin wayo saiya rinka wani janjanye jiki da mutune aishiyasa nafuta aharkar sa tunda gaulane shi Haidar yayi dariya Aikaima kasan Nu'uman bayada yadda haka rayuwar sa take kaga dai Aliyu yadda muke mutumci dashi kamar shine abokin namu Ehh kuma kaga Nu'uman din ne yahadamu fa kainifa rabona dagidansu nafi shekara biyu Suka sa dariya Nu'uman tsaye jikin get din gidan yana wasa da jaleel hannunsa cikin na jaleel yanamasa ta ta yaron sai tungudewa yake Nu'uman na tarosa har yagaji yafara motsin kuka sannan Nu'uman yayi dariya tare da daukansa yasaba bisa kafada

Chapter 5 of 12